Showing 117001 words to 120000 words out of 137891 words
Chapter 40 - Abban Sojoji Book 1 Hausa Novel Complete
qugu tana sake sake iri iri aranta.
"Su wanene waɗancan twins ɗin da Omar ya kawomin a gida? hankali na fa bazai kwantaba har Sai nasan su wanene da kuma matsayinsu a wurinsa,"
ta ƙarasa tunanin nata tare da shigewa ciki tana shirya musu Abunsha dana ci,"
Su hosana da jahad kam sunfa shiga taitayinsu tundaga irin kallon da Aunty Babba tayi musu,
"Bacci kike ji ne har yanzu"?
Jahad ce tayiwa hosana tambayar, a kasalance hosana tace "sosai ma ga yunwa ina ji,"
"Wacece ke jin bacci"? Marshal Omar ya tambaya don yaji firar tasu,
Hosama tace "Ni ce, kuma hada yunwa nake ji ma," tayi maganar tana ɗan turo baki,
Murmushi gefen fuska yasaki yana ɗan kallonta yanayin yadda tayi maganar ba ƙaramin tafiya tayi dashi ba,
" ok ki bari ki fara cin abincin sai ki yi wanka inyaso daga baya sai kiyi baccin ko? ya faɗi yana kallonta, hosana tace "to shikenan,"
Ya jinjina kansa
Shigowa Aunty Babba tayi hannunta ɗauke da tray tinkis tinkis take tafiya, har ta ƙaraso ta ajiye musu shi a saman table ɗin dake kusa da Marshal Omar,
"ki miƙa musu, ni bana buƙatar komai ynx," ya faɗi yana kallon wayar dake hannunsa dayake dannawa,
daurewa kawai aunty babba takeyi, matsar musu da table ɗin tayi gabansu tace "gashi nan ƴan mata,"
Har haɗa baki sukeyi wurin cewa "mungode,"
Jiki na rawa hosana ta ɗauki coke mai sanyi ta buɗe tashiga ɗaɗɗakar lemun har ta kusa shanyewa duka, jahad kuwa jiki asanyaye ta ɗauki robar swan tana sha,
Jinjina kai aunty Babba tayi ganin yadda yarinyar take ta faman kerma jikinta na rawa taga abunci aranta tace "To fa !
Bayan ta koma ta zauna ta kalli marshal Omar tare da cewa "har yanzu bakayimun bayanin waɗannan twins ɗin ba dana ganku atare,"?
gyara zama Omar yayi cikin natsuwa yasoma magana "Babu buƙatar dogon bayani, na kawosu ne zasu zauna nan atare daku na wani lokaci.......'
Yadda aunty babba ta zabura tsaye yasa shi dakatawa da bayanin yana kallonta yace "lafiya"?
A susuce ta koma tazauna tana cewa "babu komai ci gaba da bayani,"
Ajiyar zuciya yasaku tare da cewa " zasu zauna anan, kamar yadda nace bana buƙatar kowa ya kashe ko sisin shi akansu, komai suke buƙata lissafi kawai za'a yimun na turo,'
Murmushin yaƙe aunty babba tayi tare da cewa "wannan ae mai sauƙi ne Omar, zasu samu kulawa sosai amma abunda nakeso nasani shin su wanene su?
"Ba buƙatar sani Aunty Laila, kawai a kulamun dasu yadda ya dace," ya faɗi yana kallonta,
Jinjina kai aunty babba tayi tare da cewa "shikenan za'ayi kamar yadda kace insha Allah,"
Ya amsa da "Okey ynx zan wuce masallaci kafin nadawo pls abasu bedroom ɗin da zasu zauna su huta,"
Ya faɗi tare da miƙewa yasa kai ya fice,
Maida idonta tayi kansu Hosana da jahad fuskarnan a murtuke,
Hosana sai faman cin fried rice ɗin da ta shaƙe a plate takeyi tana korawa da lemu a cup, ko lura da kallon da Aunty babba keyi musu batayi ba,
Sai jahad ce ta ankara da hakan har tayi saurin ajiye spoon ɗin dake hannunta cikin plate gabanta na faɗuwa,
Muryarta ce ta katse su da cewa "kai !! Su wanene ku? ƴa'ƴan waye ku a dangin Su Omar?
dakatawa da cin abincin hosana tayi tana kallonta, murya na rawa jahad tace " Mu bamusan kowa a dangin shi ba, taimakon mu yayi saboda ya tsince mu cikin wani hali,'
Fashewa da dariya aunty babba tayi har saida suka razana, hannu tashiga tafawa tare da cewa "Wlh kun shiga uku !! meyasa baku bashi shawarar yakai ku Orphanage Home ba? Sai gidana za'a kawomin tsintattu, to bari kuji in faɗa muku Omar yayi gangancin jefa rayuwarku cikin haɗari domin ni bani da Imani wlh,' ta faɗi a faɗace tana kallonsu
Gabansu ne yayi mugun faɗuwa just now suka zo gidan amma gashi matar gidan ta bayyana musu halinta tabbas akwai matsala,
Shewa tayi "Ahayyye !!! wai ni za'a kawo wa tsintattu na riƙe ae wlh kun shiga uku kuna cikin masifa domin Laila bata da mutunci ,
Sam sun gaza ci gaba da cin abincin jikinsu sai kerma yake yi saboda tsoran wannan matar da ta kira kanta da Mara imani, mara mutunci,
jinkirtawa tayi tana kallonsu tana yatsina fuska kafin tace "me kuka tsaya kuna kallone? Kuci gaba da cin abincin ku domin daga inda Omar yasa ƙafa yabar gidan nan kuda ganin Abinci sai dae kuji ƙamshin sa Wlh," ta faɗi tare da miƙewa ta wuce room ɗinta dake asaman upstairs,
Tuni hawaye sun soma zubo ma jahad masu zafin gaske har taji ta tsani abincin da take ci ma, ita kuwa hosana jikinta yagama mutuwa jin abunda matar tace wato su da ganin abinci sai dae su ji ƙamshinsa, tuna wannan yasa ta fashe wa da kuka,
Haƙiƙa suna cikin tashin hankali kuwa,
Cikin kuka hosana tace "jahad Mun shiga uku,dama yaya Omar yabarmu gidan goggon mu da aunty saude,' tayi maganar tana lashe hannunta ga hawaye sha6a sha6a,
Cikin shesshekar kuka jahad tace "hosana duk yadda za'ae karmu bari yaya Omar ya tafi yabarmu agidan nan, wlh kashe mu zatayi tace bata da Imani, kuma xata mana Horon yunwa innalallahi mun yi gudun gara mun faɗa gidan Zago 😭
Jikinsu duk ya gama mutuwa ga gajiyar tafiya gashi suna son suyi sallah su ɗan kishin giɗa amma ba halin hakan,
Murya na rawa jahad tace "Hosana ki ci gaba da cin abincin, kwara muci ko na yau ne tunda tace daga yaya Omar yabar gidan sai dae muji ƙamshinsa,
Hannu suka sa Hannu suka ci gaba da cin abincin ba ƙaƙƙautawa, hannu baka hannu ƙurya suna ci suna matsar kwalla,
Sai da suka kammala da komai sannan suka jinkirta suka zauna jiki a mace,
Jin ƙarar shigowar motocin Omar yasanya Aunty babban yin saurin fitowa daga room ɗinta ta sauko down jiki na rawa ta kallesu tare da cewa "Maza ku share hawayen nan dake a fuskarku, wlh muddin ku ga ja Omar ya gane cewa wani abu ya faru saina Murƙusaku a wurin nan, Dallah ni ku taso ku biyoni,
Jiki na kerma suka bi bayanta cikin hanzari takai su wani room ya hadu sosai ba hayani komai simple,
Shiga ciki su kayi rai a6ace tace "ku shiga toilet ku gyara jikin ku, ko da gigin wasa kar na kuskura naga wata ta leƙo d daga ɗakin nan balle ma ta fito!"
Tana gama faɗin hakan ta fuce tana sakin murmushi mugunta,
Falon ta koma ta tattare kayan abincin da sukayi Amfani dashi ta wuce dasu kitchen, tana a cikin kitchen ɗin tajiyo shigowarsa,
Fitowa tayi tana faman sakin murmushi taƙarasa tana faɗin "harka dawo kenan,"
Ya amsa mata da cewa "Eh ina yaran suke," ya faɗi a yayin da yake zama saman seater,
itama ta zauna tana faɗin "Ae tunda kasa kai ka fuce, bayan sun kammala cin abinci na nuna musu ɗaki ynx haka sun kammala wanka sunyi sallah ynx bacci ma suke yi,"
lumshe ido Omar yayi alamar jin daɗi aransa sannan yace "naso ace na nasake gaisawa dasu don yanzu zan wuce abuja,"
cikin sauri tace "gsky kam, amma fa sunyi nisa a baccin nasu, bai kamata atashe su ba,
Omar yace "hakane kuma, Ni yanzu zan wuce," ya faɗi tare da miƙewa
Aunty babba tace "Toh Omar agaishe mana da mutanen gidan Allah ya tsare hanya,"
Su hosana dake cikin ɗaki suna faman safa da marwa duk maganar da Omar yake yi da aunty babba a kunnansu yake yi, bayin Allah suna so su fito suce mashi karya tafi yabarsu a hannun wannan matar amma ba hali don ta tsawatar musu akan karsu Kuskura Su fito, hawaye kawai ke zuba daga idanuwansu domin suna leƙen Omar ta Window ɗin ɗakin, a yayin da yajuya baya ya soma tafiya shi kanshi hakanan ya dinga jin babu daɗi jikinshi atlease yaso ya sanyasu acikin idonshi kafin ya tafi tunda baisan ranar dawowarshi ba,
Har yakai bakin kopan fita daga falon ya juyo ya kalli aunty babba dake tsaye yace "AMANATA ki kulamin pls,"
Murmushi tasaki tare da cewa "Baka da matsala dani ƙanin Miji na, insha Allah zan kula maka dasu sosai,'
Jinjina kansa yayi tare da juyawa yasa kai ya fice,"
Su Hosana najin tashin Motocin shi, nan take suka fashe da wani irin matsananin kuka mai cin rai suka rungune junansu😭
*BossLady*
Keep sharing my Novel everwhere
,*💋💋💋ABBAN SOJOJI💋💋💋*
*🔥the father of soldiers🔥*
Story by *Hafsat Bature*
~BossLady~
ﻗﺼﺔ ﺣﺐ ﺭﻭﻣﺎﻧﺴﻴﺔ ﺑﻴﻦ ﺳﺤﺮﻳﺶ ﻭ ﺍﻟﺠﺮﺍﺡ ﺍﻟﻌﺎﻡ
ﺭﺍﻓﻴﺖ💓💞
*Episode 90-91* 💘
*🔔🔔🔔daga ynx ranakun da zaku samu posting na abban sojoji 3 days ne a week sbd ina busy ssae, amma zan ƙara muku yawan pages, days ɗin danayi Choosing sune Monday Tuesday da kuma wednesday daga zarar wadannan kwanakin sun zo daraina da lafiyata zaku samu posting da sassafe* 👏🙏
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~SEHRISH
Jin knocking yasa ta tayin saurin miƙewa daga zaunan da take saman gadonta , ƙarasawa tayi jikin ƙopan tare da cewa "Wanene"?
"Aunty azmee ce" ta bata amsa daga waje,
Ajiyar zuciya sehrish tasaki tare da buɗe mata ƙopan, shigowa azmee tayi jikinta na sanye da Doguwar riga sai babban mayafin da ta yafa,
"Ƙanwata me kke yi yanzu ne? halan kina nan zaune cikin damuwa ko? ko irin kiyi tunanin kin gaji da zaman kaɗaici ki kawomin Ziyara a bedroom ɗina bakya yi ko?
tayi maganar tana kallonta, cikin jin kunya sehrish tace "Aunty azmee bana so na taƙura maki ne, shiyasa bana zuwa ɗakin ki,"
Murmushi Azmee tasaki tare da cewa " babu wani batun takura anan, kawai bakya son zuwane, nima kaina gajiye nake da zama wani sa'in duk atukure mutun kamar maye shikaɗai a ɗaki haba,"
azmee tayi maganar tare da shigewa cikin ɗakin sehrish tasamu wuri ta zauna gefen gadon, itama sehrish ɗin wuri tasamu gefen azmee tana fuskantarta,
Kallon juna su kayi lokaci guda suka sakarwa kansu murmushi, Azmee tace "Naji shiru baki tambaye ni game da sabuwar wayar da nace an baki ba"?
Sehrish tace "jira kawai nake, in kin bani in kar6a,"
Jinjina kai azmee tayi tare da cewa " kiyi hkr sai zuwa gobe wayar zata iso,"
"Babu komai aunty azmee zanjira ni da za'a taimaka mawa abani kyauta, amma aunty azmee wanene ya siyamun wayar"?
ta tambaya tana kallonta,
"Ba abani iznin in faɗa ba, sai nan gaba zaki ji koma wanene,'
Murmushu sehrish tayi tare da cewa "Allah yakaimu time ɗin da rai da lpy
"Ameen" azmee ta amsa mata sun ɗan yi shiru na ɗan wani lokaci, kafin sehrish ta ce "Aunty azmee wai su Babban yaya Ina mahaifiyarsu take ko ta rasu ne? ta tambaya tana kallonta ,
"tana nan mana, tana zaune a sydney ƙasar Australlia,'
Jinjina kai sehrish tayi kafin ta kuma cewa "Amma mommynsu ita ba ƴar nigeria bace ko?
"Kin ga hotanta ne"? Azmee ta tambaya
Murmushi sehrish tayi tare da cewa "ban shaida ba, amma naga hoton wata mata Mai kyau baturiya mai sanye da kakin Soja a bedroom ɗin Babban yaya saman bedside drawer aka ajiye hoton,
Azmeee tace "dawa tayi miki kama acikin su"?
Sehrish tace "Babban yaya sunyi kama ssae hada blue eyes ɗinsu ma, sai kuma su twins da fawan, amma dae aunty Azmee dukansu ba uwarsu ɗaya ba ko? Ta ƙarasa maganar tata da tambaya,
Azmee tace "eh su Twins da fawan da Babban yayansu da junaid uwarsu ɗaya, suma su Kanal Yusif mahaifiyarsu daban'
Jinjina kai Sehrish tayi tare da cewa "Su mommynsu ƴar wata ƙasa ce aunty azmeee?
Cikin zolaya Azmee tace "Kice yau kin shirya son sanin wacece surikarki da alama naga kina ta jefamun tambayoyi akanta ko ba haka ba"?
Sunnar da kai sehrish tayi tana kallon yatsun hannunta cikin jin kunya
Azmee taci gaba da cewa "Sunan ta *Fatima ita ƴar America ce amma tana zaune a Australlia,"
ɗan shiru tayi na wani lokaci kafin ta sake cewa "Aunty azmee Yaushe zata zo nigeria ne? ita bazata zauna nan ba ko Abba ya sake ta ne?
Dariya azmee tayi tare da cewa "Wasa wasa sehrish kema fa kin iya surutu na lura wurine baki samu ba shiyasa kike noƙewa kamar bakyason magana," tayi magana tana ɗan kallonta,
"In har aka tashi aurenki da babban yayansu ae dole tazo asha biki da ita,"
Jin wannan maganar ta aunty azmee yasa Sehrish ɗan zaro ido hada dafe ƙirji aranta tana cewa "tab ! Wannan matar ta cikin hoto anya xata barni in zama surukarta daga gani zatayi zafi Allah,
Murmushi kawai azmee takeyi tana kallon Sehrish dake faman sake sake aranta,
Ita kanta Azmeen zolaya take mata amma tasan cewa sarai Alexandra bazata ta6a bari Sgr ya auri bakar fata ba,
Sun jima suna fira har wurin sallar la'asar sannan azmee tayi mata sallama ta fuce izuwa nata ɗakin,
tashi tayi itama ta shiga ta ɗauro alwala tayi sallah, bayan tagama ta shirya zuwa kitchen don tasan da wuri zasu fara preparing dinner,"
time ɗin da tafito babu kowa wayam falon kai tsaye kitchen ta wuce, azmee bata iso ba don haka tafara fiddo abubuwan da zasu yi amfani dashi, tafara aikin kafin ita tazo, Aiki take amma hankalinta natashe tarasa dalilin dayasa take jin wani irin ɗaci aranta, wanda hakan alama ce dake nuna cewa waninsu nacikin matsala, Ita ko suna hosana
Har azmee ta shiga sam sehrish bata ankara ba har sai da tace "Good girl haka nakeso kina aiki da azama," murmushi sehrish tasaki tare da kallonta tace "Aunty azmee ae dama baki fito ba ni namiki aikin duka,'
ɗan harararta Azmee tayi tare da cewa "Ki zubamin detergent aciki a matsayin gishiri?
Dariya sehrish tayi jin abunda tace "No aunty azmee bazan sake wannan mistakes ɗim ba,'
Azmee tace "Hmmmm zamu gani ae,'
Shiga ciki tayi suka kama aiki cikin ƙanƙanin lokaci suka kammala, basu jera abincin a dining ba sun bari sai after magriba prayer,"
Cike da zumuɗi ta shiga tayo wanka, ta kimtsa kamar kullum, hada alwalarta jira kawai take Yi a kira sallar magrib taje su haɗu da junaid cos she's so eager to see him,'
_________________________________
Fitowa daga wanka junaid yayi fuskarnan a washe zai haɗu da sehrish ɗinsa, daga shi sai shorts ajikinsa, shaf shaf ya shirya cikin shirt ash colour mai dogon hannu sai dogon wando black colour, wow baƙaramin kyau kayan su kayi mashi ba, ya feshe jikin shi da turaren spice bomb sannan ya zura shoes a ƙafansa launin wandonsa,
Hannun nan nasa na manne da wrist watch ta diamond mai kyan gaske, ya fito fess abunshi,
Time ɗin da ya fito ana cikin kiran sallar ne, don haka yayi deciding zuwa yayi sallah in ya dawo direct zai wuce garden,
Sehrish
Bayan tayi sallah ta fito don ta wuce wurin haɗuwar tasu a hanyar fita kwatsam suka ci karo da Haroon wanda shigowarsa kenan,
Ji tayi gabanta ya faɗi rass, murmushi yasakar mata tare da cewa "ta kwana gidan sauƙi, dama don ke nashigo ciki don haka ki haɗomon Tea ki kawomin yanzu a bedroom ɗina i wll be waiting," yana faɗin hakan ya wuce part ɗinsu,
Hankalinta ba ƙaramin tashi yayi ba, ga junaid tasan already now he is waiting for her and now ga haroon na jiran takai masa Tea, kuma batasan me yake son ce mata ba,
Addu'a kawai takeyi acikin zuciyarta, juyawa tayi ta shiga kitchen ɗin, ta haɗo masa tea ɗin sannan ta fito ɗauke da cup ɗin a ɗan plate ɗinsa,'
Tsayawa tayi a bakin door room ɗin nasa ta yi masa sallama muryarsa taji ta ciki yana cewa"Antayo kawai,"
Wato bama sai ya amsa sallamar ba, zuciyarta na ɗar ɗar ta shiga, yanayin da taganshi yasa hankalin ta tashi matuƙa, ya cire kayan jikin shi daga shi sai shorts, jikin nan nashi duk hairs fitowarsa kenan daga bathroom yana ganin ta ya tsaya yana bin ta da kallo, "
Murya na rawa tace "Ga tea ɗin," da buɗar bakinsa sai cewa yayi "Ni ba tea nake buƙata ba wadda takawomin tea ɗin nake buƙata,'
Baki asake sehrish ta tsaya tana kallonsa, bi yayi ta gefenta ya isa izuwa kopan ɗakin ya datse shi don kar wani ya faɗo ciki,"
Hankalin sehrish fa ba ƙaramin tashi yayi ba kallonsa kawai take yi jikinta na kerma,
Dawowa yayi inda take yasanya hannun shi ya kar6i kayan tea ɗin ya ajiye su asaman bedside table ɗinshi,
Sannan ya ɗago yana sakar mata wani irin shu'umin murmushi, matsawa yayi kusa da ita cikin tsananin tsoro sehrish ke ja da baya har sai da ya ƙure ta,
Cikin tsananin tashin hankali tace "Wai me kake so ne !? Why u closed the door pls '? tamkar zatayi kuka tayi maganar,
"So nake ki shayar dani that's what i want,"
Zaro ido sehrish tayi tana girgiza mishi kai tace "bangane ba nashiga uku !!!,"
dariya haroon yayi kafin