Showing 36001 words to 39000 words out of 137891 words

Chapter 13 - Abban Sojoji Book 1 Hausa Novel Complete

kalla abincin dare suna yin kusan kala 6,
Sehrish ce tayi aikin daka doyar tasha bakar wahala, azmi na kallonta sai dai tayi murmushi ganin yadda take faman zubda gumi,
sai da ana kiran sallar magrib sannan suka idasa aikin, har time ɗin ba wanda ya dawo daga cikinsu, junaid ne kawai wanda ke zaune yana a falo yana kallo a cikin laptop ɗinsa,
bayan sun gama gyaggyara kitchen ɗin, ta wuce domin yin sallah ga kuma buƙatar watsa tuwa,
wani korean drama yake kallo (true beauty) series ɗin yayi masa daɗi daga kwance saman doguwar kujerar ya ke kallo, ya kishingiɗa laptop ɗin kuma na asaman cikinsa,
Twins ne suka fara shigowa hannunsu riƙe dana juna, bai lura da su ba sai da yaji muryar Ayaan yana cewa "Lazy army we're back,'
da murmushi a face ɗinsa ya miƙe zaune yana kallonsu ya ce" welcome back my brothers am glad to see you, nd i missed u,'
ƙarasawa sukayi atare suka manna masa kiss kowa agefen face ɗinsa,
sannan Jahan ya ce "what are you watching my bro,'
Junaid ya ce "its a korean series i really like it,'
"Ohh thats good enjoy your self,' jahan ya faɗi hakan tare da sa kai suka wuce bedroom ɗinsu,
Cike da zumuɗi suka shiga ciki saboda a ƙagare suke da su soma,
"gsky mai aikin nan tukur yana ƙoƙari kalli fa yadda ya gyara komai fes,' acewar jahan da yake ƙoƙarin cire kayansa,
Ayaan yace nima ina jinjina masa gaskiya kalli fa yadda muke hargitsa ɗakin amma ya gyare sa tsaf,
matsawa ayaan yayi kusa da jahan haɗe wa sukayi da junansu, a lokacin duk sun cire rigunansu da takalmansu, saura trouser ɗin jikinsu shiga cikin juna sukayi sosai, haɗa ido su kayi cikin na juna tare da sakarwa kansu murmushi, zura harshensa ayaan yayi a cikin na jahan nan take suka soma nishi alamar kai ya fara ɗaukan chargy,
A hakan da suke a tsaye manne da juna, jahan yasa hannunsa agaban wandon ayaan ya zame masa belt ɗin jikinsa, shima ayaan ya cire masa nasa kamar wasu mayu haka suka koma, ba sallah ba salati ba neman na ɗan caka
"Tell me how did you feel it '? Jahan ya faɗa cikin wani irin salo a lokacin da yake bin jikin ayaan yana licking ɗinsa kamar yasamu Sweet
Zamewa ƙasa yayi agaban ayaan yayi kneel down cikin wani irin salo, yasa hannu ya idasa zame masa trouser ɗinsa,
Tuni ayaan ya gigita tajin abunda jahan ke masa nan fa suka fita hayyacinsu,
Sai bayan sallar isha'e sannan sauran suka dawao kowa agajiye ya wuce bedroom ɗinsa,
A time ɗin Junaid ya koma bakin swimming pool saman ɗaya daga cikin chairs guda biyu dake kewaye da ɗan table,
wayarsa na ajiye a saman table ɗin, bakomai ya ke tunani ba fa ce babban yayansu rafayet yayi kewarsa sosai, gashi ba kullum ake samun sa a waya ba sai in shi ya kira mutun,
idonsa yakai yana kallon tsaftaccen ruwan dake malale a cikin faffaɗan pool ɗin launin sa yayi blue sky gwanin burgewa ga wata irin sanyayyiyar iska wacce kai tsaye take ratsa sassan jikin mutun, natsuwa da kwanciyar hankali ne suka zo masa loka ci guda har ya soma tunanin ya ɗauki wayarsa ya bibiyi numbar nan da aka turo masa message da ita ɗazu,
ɗaukar wayar yayi ya shiga laluban number cikin contact ɗinsa, dakyar ya gano ta , danna wa numbar kira yayi ta soma shiga ba'a ɗaga ba.
*_Hafsat Bature_*
~(Boss Lady)~


Page 29-30

*Katsina State*

Kwana 3 kenan da sallamo su daga asibiti, an basu magungu nan da zasu rinƙa sha na tsawon wasu kwanan ki, sun dawo gidan tsohuwa dama wurinta suke zaune a wani tsohon gida wanda ya jima da fita hayyacinsa saboda tsaban talauci , babban matsalar da suke fuskanta rashin abinci gashi doctor yace suna buƙatar su samu abinci mai gina jiki sosai ,duk sun rame bayin Allah ita kanta tsohuwar ta rasa yaya zatayi da su ita ke fafutukar yadda zata samu abunda zata ciyar dasu, dama ƙosai da kokko take yi da safe shine sana'arta toh sakamakon rashin lafiyar su komai ya ƙare mata jarinta ma ya karye komai ya ƙare musu ƙarƙaf,
A wani ƙuƙuƙun ɗaki suke kwana gidan ɗaki biyu ne tabasu ɗaya suke kwana ita kuma a ɗayan,
Sam babu komai a ɗakin kamar kango haka yake, yar jakar kayansu ce sai wata guiguyayyaiyar katifa wadda ko kyauta akan ban ita banaso sai dai na kwana a ƙasa,
Husanna na kwance a samanta idonta a rufe, ga busassun hayawe a fuskarta, kana ganin ta kasan taji jiki har ynx akwai wasu raunukan a jikinta,
Shigowa jahad tayi da lemar ruwa ajikinta alamar alwala tayo, cikin jakar kayansu ta ɗauko wata tsohuwar hijabi ta sanya ta shimfiɗa wankakken ɗankwalinta a ƙasa kasancewar basu da abun sallah, kabbara sallah tayi ta shiga karanta fatiha sbd sallar isha'e ce karatu a bayyane ake yinsa,
takai raka'a ta biyu kenan taji muryar Husanna tana faɗin "sehrish sehrish ina so naje wurinta ina so naganta, nidai akaini wurinta bazan zauna a nan ba,
Sallah take amma hankalinta atashe yake saboda sanin cewa husanna nada ciwon hauka in ta fara ba wanda ya isa ya dakatarta da ita,
a firgice ta farka tana kiran sunanta tashi tayi a fujajen ta nufi hanyar fita ɗakin cikin sauri jahad ta katse sallar saboda gidan da suke ciki bai da kofa buhu ne akayi kofar dashi in kuma husanna tafita hanya zata miƙa,
ruƙo ta tayi da ƙarfi ta janyo ta nan fa suka kacame da faɗa dama haka ake fama da ita, ga wani irin ƙarfi dake gare ta saboda ba ita kaɗai bace, cikin kuka jahad ke cewa "dan Allah kidaina ya kike so nayi da kaina ne! nima jiran kiranta nake yi kiyi hakuri kizauna,'
muryarta har rawa take yi wurin faɗin "ni ita nake son gani, ki kaini wurinta ko ki ce mata tazo yanzun nan husanna nason ganin ta,'
ganin dagaske husanna fita zatayi yasa ta ƙara ƙanƙame ta, aiko batayi wani aune ba taji tayi wurgi da ita sai gata baje a ƙasa, nan take kuma goshin ta da hancinta suka fashe jini ya soma fito wa,
a guje husanna ta fita jikinta daga ita sai ɗaurin gaba kanta ba ɗankwali, sai tarin uban gashin dake gare ta mai yawan gaske ga tsari irin mai buzu-buzun nan mai kanan naɗar indomie , ya zubo mata har side by side ɗin fuskanta,
tana gab da zata fita tsohuwa tashigo cikin gidan hannunta ɗauke da kwano ta samo musu abincin da zasu ci,
Aikuwa karaf suka ci karo da husanna tuni kwanon hannun tsohuwa yayi sama ya faɗo kasa wainar dake ciki ta zube cikin ƙasa,
saboda tsabagen takaici yasa tsohuwa tafashe da kuka cikin kuka tace" kinsan wahalar nada sha kafin nasamo muku wannan wainar, sai da akayimun wulaƙanci da girma na da shekaruna kafin akaban ita bashi, amma kalki yadda kika zubar da ita kasa....' kasa idasa maganar tayi cikin kunar rai ,
tsayawa husanna tayi jikinta yayi mugun sanyi saboda ita ba a cikin hayyacinta tayi ba, hasalima ta manta meya faru ita dai kawai taga tsohuwa na kuka agabanta, nan ta shiga tambayarta meya faru meyasa take kuka,
fitowa jahad tayi itama tana shesshekar kukan, juyawa husanna tayi tana kallonta cikin mamaki tace "wai meya faru meyasa kuke kuka pls tell me ?
Ƙarasa wa jahad tayi gaban tsohuwa cikin lallami tace" kiyi haƙuri dan Allah, kin sha wahala sosai akanmu duk da baki da wata alaƙa damu, akanmu ba irin wulaƙancin da ba'ayi miki ba amma ki kara jure insha Allah wahalarki baxata tafi abanza ba, Allah zai kawo mana mafita,
tana gama faɗan hakan takarasa inda kwanon wainar ya ƙife cikin ƙasa, zukunnawa tayi ta kwaso ta saman guda uku ce ƙasar bata shiga sosai ba, kwaso wa tayi ta zuba cikin kwanon ta miƙe da nufin taje ta wanko ta,
cikin sauri tsohuwa ta ruƙo hannunta tare da cewa" kin manta lalurar da ta same ki, idan har kikaci wannan wainar ciwonki zai iya dawo wa, ki aje kawai zanje na sake samo wani bashi tunda bazan barku da yunwa ba,'
gaba ɗaya jikinsu yayi sanyi tsananin tausayin kansu ne ya kamasu, juya wa tsohuwa tayi zata fita jahad tace "dan Allah ki aramana wayarki mu kira sehrish dama saboda ita ne haukan Husanna ya tashi,"
Tsohuwa tasa hannu a ha6ar zaninta ta zaro yar nokia ɗinta wadda ake kira da rakani toilet ta miƙa wa jahad tare da cewa "na manta in faɗa miki naga kiran wannan numbar da sehrish ke kira da ita ban ɗauka ba ynx sai ku kira ta,'
Wani irin farin ciki ne ya baibaye su, jin cewa sehrish takira su kara su , karbar wayar jahad Tayi tare da riƙe hannun husanna tace mu shiga ciki mukira ta, sam husanna takasa rufe bakinta burinta taji muryar ƴar uwarta akwai abubuwa dayawa da take so ta faɗa mata waɗanda ke damunta,
Abuja city........
message ɗin Fawan ne ya shigo wayrsa karantawa yayi "kai kana ina gayanan zamu fara ɗa'amin kashigo ciki,"
Murmushi ya saki tare da miƙewa ya shiga ciki samunsu yayi kowa ya hallara a dining table ɗin, zama yayi shima binsu yayi da kallo kowa ya shirya tsaf, twins nasanye da kimono robe ajikinsu, irfan da jabir nasanye da jallabiya fara, kanal yusif ya kimtsa cikin pyjamas ɗinsa haka khaleed da jabeer ma,
Cikin girmamawa ya shiga gaishe su amsa wa suka shiga yi, kafin kowa ya soma jiran isowar tukur mai aiki don yayi serving ɗinsu,
ɗagowa khaleed yayi ya kalli su twins ya ce "Oh shegentaka iri iri ynx ku wannan har abun sawa ce ƙirji a waje ,guiwowi a waje ,' yaƙarasa maganar yana jiran amsa
" kai kuma ubansa ido naga cewa duk maza muke kaima in kaso u can wear ur shots nobody will disturbs u,' jabeer ne yayi maganar yana harararsa,
shima khaleed ɗin harararsa yayi ya ce "am i talking to u stupid mind your own business if not u will see the rest,'
dariya irfan yayi "kai kun cika faɗa kamar kaji,"
fawan yace " kaji fa kace ? Just like a women ina laifin kace kamar zakaru,"
dariya sukayi su duka sai lokacin kanal yusif ya tsoma baki "twins kunburge ni da baku sa baki ba, halin girma kenan,'
ta6e baki fawan yayi "a ina girman ya ke a tanan, kalle su fa kamar mata Ayaan ya tara uban gashin kai gayanan ya sauka har kafaɗarsa kamar wata mace,'
tsoki Jahan yaja jin an ta6a masa rabin ransa don haka ya ce"tubarkallah masha Allah aniyarka tabi ka, kuma yaje ya tara sumar kansa ne ko naka'
cike da jin dariya fawan yace "nasa ne, amma kasani duk ranar da Babban yaya ya dawo wlh duk sai kun aske kawunanku,'
ambatan sunansa yasa duk sauran jin bugun zuciya, murmushi junaid yayi tare da cewa " u ave to get ready cos he informs me about his coming very soon,'
Shiru su kayi gaba ɗayansu kamar malam yaci shirwa ayaan ya ce "Are you serious about what are u saying !" cikin tashin hankali yayi maganar,
Junaid ya ce "of course"
Kallon juna suka yi shi da Jahan cikin rashin natsuwa,
Adai dai nan sehrish ta ƙaraso dama bacci ne ya kwashe ta, bayan tagama sallar isha'e
sai faman ƴan kame kame take, tayi tunanin zasuyi mata faɗa amma saita same su tsit kowa shiru tunda aka ambaci sunan babban yaya jikinsu yayi la'asar,
gaishe su ta fara yi sannan ta jinkirta tana jira taji me zasu je,
Yusif ne ya ce "ka zubamin farfesun naman nan asa mun romo sosai sai a haɗamin da slide bread a sama,' ta amsa da to tafara zuba masa ta miƙa masa,
twins suka bada umarnin asa musu sakwara da miyar egusi wadda taji naman ganda 6aro 6aro, haka ta zuzzuba musu, sai ƙamshi ke faman tashi haka tabi sauran ta sassa musu wasu fatan doya da wake , shidai junaid farfesun kifi yace asamasa har fawan na jansa faɗa "karasa abunci sai farfesun kifi salon kaje kaita ƙarni,'
murguɗa masa baki yayi tare da cewa"ina ruwanka,'
bai ƙara cewa wani abu ba, binsu tayi ɗaya bayan ɗaya tana ajiye musu cup mai ɗauke da abunsha,
Sun natsu suna turawa cikinsu abinci wayar junaid ta shiga ringing , tissue ya yago ya goge hannunsa sannan ya dauko wayar daga cikin aljihunsa, ganin numbar ɗazu yasa shi ɗaga wa saboda dama jiran kiran yake yi,
"Amma kasan dai an hanamu picking calls while we're eating food so u break the rule now,'? Fawan ne yayi maganar yana kallonsa, harararsa junaid yayi baice komai ba saboda ya sanya waya a kunnansa,
ji yayi kiran ya datse hakan na nufin flashing ne aka yo masa, bin kiran yayi tana fara ringing aka ɗaga, sa wayar yayi a handsfree yadda kowa zaiji me ake cewa, sallama yayi sannan ya saurara yana jiran mai wayar yayi maganar
"Aslm yar uwa jahad ce muna ta jiran kiran ki tun kwanaki baki kiramu ba,meyasa ?'
Saboda tsabagen ruɗin jin muryar jahad yasa sehrish sakin cup ɗin dake hannunta wanda ta zubawa Ayaan coffe cikinsa, nan take ruwan coffee ɗin ya 6arar masa a hannunsa har ƙirjinsa yayi tsalle ya ɗiga, tsananin zafi yasa shi fidda wani sound me ƙarfi,
Hakan yasa junaid katse wayar da yake yi saboda ganin halin da Ayaan ya shiga , gaba ɗayansu sun raxa na musamman jahan wanda rai , a6ace ya yunkura ya mike ya sharara mata mari har sau uku at the same time,
Cikin kunar rai yake cewa "wannan wane irin rashin hankali ne twin bro ɗin nawa kake so ka halakar, mutumin da ko sauro bai ta6a cizon fatarsa ba sai kai zaka illatar dashi,
👮🏻‍♂️ *ABBAN SOJOJI* 👮🏻‍♂️
```The father Of Soldiers```

•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_Hafsat Bature_*
~(Boss Lady)~



Page 31-32

Ba ƙaramin zafin marin nan sehrish taji ba, don kuwa har hancinta sai da ya fashe cikin kuka take basu hakuri " kuyi hakuri bada sani na hakan ya faru ba bazan ƙara ba,
tsawa fawan ya daka mata "hakuri fa ? A wannan babban laifin da ka aikata zamuyi maka hakuri dole ka ɗanɗani kuɗarka kasancewa agidan Abban sojoji kake aiki,!"
duk sai junaid yaji jikinsa yayi sanyi ganin yadda mai aikin yake ta zubar da hawaye amma ba yadda zaiyi kuskurensa ne!
cikin tsananin 6acin rai Jahan ya ruko hannun Ayaan suka shiga ciki saboda ya shafa masa magani don wurin har yayi jawur ya tattare,
dukar da kai sehrish tayi tana jiran sauran hukuncin da zai biyo baya,
Fawan ne yaso ma magana " ka fara tsallen kwaɗi daga nan har zuwa saman stair ka zakayo ta ɗayan stair ɗin ka kewaye falon gaba ɗaya haka zaga dinga yi har mu kammala cin dinner ɗin mu, bayan nan akwai wankin motoci kusan goma da sukayi ƙura sun jima a ajiye, a wanke su tsaf duk a cikin daran nan nakeson hakan, sannan ba shikenan ba gobe akwai wani horon,'
ba ƙaramin tashin hankali ta shiga ba jin irin wannan muguntar da fawan ya tsara mata, ta razana sosai saboda girman wurin babban tashin hankalin shine tsallen kwaɗi a saman matattakalar bene har biyu ya abun zai kasance?
muryarsa ce ta katse ta "Oya start frm now, we're watching you banda tsayawa if u do so you will see the trouble,'
Zukunnawa tayi ta fara tsallen kwaɗin ta miki hanya ta tafi , idonta cike taf da hawaye damuwa iri iri, tasha wahala fiye da tunanin mutun tun tana yi cikin daɗin rai har kafafunta suka soma rirriƙewa ga wani irin raɗaɗi da suke yi mata, numfashin ta ne ya soma fita agalabaice amma haka ta jure ta daure taci gaba da yi , lokaci guda ta hada jini da majina a fuskarta hancin ta yasoma bleeding dama tana yi in taji wuya, babban tashin hankalin ma nan take period ta balle mata jini ya soma zuba ta ƙasan ta Subhanallahi ,
tana jin ɗiɗɗigar wani abu ta cikin pant ɗinta yana gangarowa amma batasan menene ba, Allah yaso wandon jikinta baƙi ne bazaiyi saurin bayyana ba, shi dama jinin al'ada sometime bakar wahala na kawo sa a time ɗin da bakayi tsammani ba,
Sam junaid ya gaza samun natsuwa yarasa dalilin dayasa yake jin tausayin tukur ɗin nan mai aikinsu, ganin bazai iya jure ganin wannan zaluncin na fawan ba yasa shi tashi cikin sauri yabar table ɗin duk da bai koshi da abincin ba ya miƙi hanyar zuwa ɗakinsa yana hawa saman stair ɗin suka ci karo da ita alokacin take saukowa , dakyar take numfashi kamar kwaɗo haka ta koma , bin kafafunsa tayi da kallo a hankali ta ɗago da idonta wadanda suka kaɗa su kayi jawur ta kallesa shima a lokacin idonsa nakanta da take zuƙunne hannunta ruƙe da kunnuwanta,
Ido cikin Ido suke kallon juna tazama gwanin ban tausayi baiwar Allah, shi kuma amatsayin namiji yake kallonta tsananin tausayi ne ya kamasa a hankali ya furta "Am sorry" cikin wannan sanyayyiyar muryar tasa, yana faɗin hakan yabi ta gefenta ya haye sama,

Sai da kowa yabar dining table ɗin amma fawan mugu yana nan zaune yana jira mai aikin nasu tukur yagama punishment ɗin daya basa, sannan suje ya nuna masa motocin da zai wawwaken duk acikin daren nan kusan ƙarfe 9,_
JUNAID
tun da ya shiga room ɗinsa ya gaza samun natsuwa tunaninsa yaron nan mai aikinsu tukur bai kamata abarsa yayi wankin motoci cikin daren nan ba saboda shima mutun ne kamar kowa, in akai masa hakan ba'ayi masa adalci ba!
Tunano wa yayi da maganar babban yayansu (talaka da mai kuɗi duk ɗaya suke a wurin Allah babu wani banbanci don haka kada ku kuskura don Allah yabaku wani

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login