Showing 69001 words to 72000 words out of 74955 words
Chapter 24 - Inda Rai Book 1 Complete Hausa Novel
Addawa, na dai san Ummey na bata da lafiya sun tafi da ita asibiti Yah Abana yace idan na sake kusantar ta”.
Sai kuma yayi shiru yana jin wani abu mai ɗaci na toshe masa maƙoshi.
Dai-dai lokacin kuma Aunty Halima tashigo falon da kuka kana ta bawa Addawa labarin abinda ya faru.
Hawayen dake zuba a idanunta Addawa ta share mata kana ta kalli Taj tace.
“Allah yana tare da mai gaskiya kada ka damu Tajuddeen komai yai farko zaiyi ƙarshe komai yayi tsanani maganinsa Allah”.
Idanunsa ya lumshe batare da yace komai ba.
Bayan wasu mintunan kuma ya buɗe idanunsa ya kalli Laylah yace.
“Laylah ki daina tsorona”.
Dan ya lura da yanda yarinyar take tsoronsa abin har mamaki yake bashi.
Aranan anan gidan ya yini sai bayan maghariba ya kira Abu Hashim ya kaisa gidansa yana shiga side ɗin sa ya shiga ya tattara duk wasu abubuwa nasa masu muhimmanci da na amfanin yau da kullum ya haɗa.
Yana mai jin zamansa a Ethiopia yazo karshe Rayuwa''.
a Ethiopia tazo ƙarshe ahankali ya ciri paper guda biyu daga cikin jotter dake cikin Weldrop ɗinsa ya dauki biro ya rubutawa Meymey ta kardan saki sai kuma a ɗayan yayi rubu mai ɗan tsawo kana ya ninke yasa a aljuhu, kana ya cigaba da tattare duk wani abun bukatarsa sannan ya fita.
Abu Hashim kuwa ya lura ubangidansa na cikin tashin hankali kai tsaye gidan Addawa suka nufa.
Yana shiga gidan Addawa ya samu Aunty Halima da Addawa na zaune sunyi zugum-zugum.
Asanyaye yace.
“Addawa Ni zan tafi”.
Aunty Halima kuwa ganin yana juyawa tace.
“Taj ina zaka je?”.
Batare da yace mata komai ba ya kalli Addawa tare da cewa.
“Ki faɗa mata cewa Yah Abana yace idan wani ahalinsa ya sake yimin magana Allah ya isa bai yafe ba ta kiyaye kada Allah ya isan Mahaifin su ya hau kanta”.
Araunane Aunty Halima ta fashe da kuka murya na rawa tace.
“Yanzu Taj ina zaka je”.
Baice mata komai ba ya juya ya fita ya shiga bayan mota Abu Hashim yaja tare da cewa.
“Sir ina zamuje?”.
Cikin sanyi murya yace.
“Gidan tsohon nan da yasa aka auri ƴarsa……”
*Wasa farin girki saidai ba a ma fara wasan ba, kar dai ku manta wannan book d’in na kudine sannan daga page 15 free pages sun k’are saboda haka kar ku bari ayi babu ku, biya 1000 kacal domin samun daman karatu 0661110170 GTBank Aisha Aliyu Garkuwa.*
*BY*
*GARKUWAR MARUBUTA*
[1/16, 8:56 PM] Leematu: 📝🕋✈️💉🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*INDA RAI*
*BOOK ONE PAGE 15*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Last free page*
_LITTAFIN INDA RAI DAI NA KUƊINE 1K NE KACAL, 0661110170 GTBANK Aisha Aliyu Garkuwa. MUTANEN KASAR NIGER KUMA 1000FC JAKA ƊAYA KENAN RAK ZAKU BIYA TA WURIN MOMMY +22790899076_
*Last free page! Last free page!! Last free page!!! Daga wannan Page 15 ɗin na kaɗe na gama free pages koda Kinga littafin INDA RAI a wani group ɗin ki wata ta tura miki to ba satane kuma haƙƙin mallakarsa nawa ne, in kuma baki/baka biyaba kika/ka karantaba mgnar gaskiya haƙƙina dai bazan yafe ba. Littafin INDA RAI na kiɗine ki biya ka biya ku karanta cikin aminci ba haƙƙin kowa bisa kanku a rayuwar nan ta duniya kada ka raina haƙƙin wani dan haka gwara ku biya, 1k ne rak fa 0661110170 GTBank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276. Ku kuma mutanen Niger ga number wacce zakuyiwa magana ku biya ta wurinta +22790899076. Dan Allah in dai kin san zaki sayane ki kin sayane dan ki fidda min littafina ki barmin abina ko ki gaya min in maida Miki 1k dinki.*
Cikin mamaki Abu Hashim ya ɗan juyo ya kalli ubangida nasa, tare da ɗan rage gudun motar jin yana faɗin.
“Gidan su yarinyar nan da mahaifinta keta kuka a aureta zamu je”.
Ya ƙare maganar murya can ƙasan maƙoshinsa, tare da rumtse idanunsa saboda suya da ƙunci da zuciyarsa keyi, wanda ya hanashi jin azabar yankar da glass cup ɗin daya fashe a hannun Yah Abduraham.
Wani irin sassayan numfashi Abu Hashim ɗin ya fesar zuciyarsa cike da rauni da tsananin tausayin ubangidan nashi, domin yaga tsananin damuwa tare dashi duk da bai fahimci me nene ainihin matsalarsa ba.
cikin girmamawa yace.
“Sir gidansu Adaya kenan”.
Ya dire ayar tambayar yana nazarin halayen Adaya da binciken da yayi a kanta ya nuna mishi.
A hankali ya ɗan gyara zamansa tare da kallon Tajj ɗin ta mirror.
So yake yayi mishi cikekken bayanin akan tarbiyya da halayyar Adaya to Amman ta ina zai fara? More especially yanzu da yaga ubangidan nashi yana cikin yanayi mai wuyar fahimta, saboda zurfin cikin sa da haƙurinsa da jumriyarsa, yasa bazaka iya tantance halin da yake cikiba.
Shi kuwa Taj.
Numfashi mai zafi ya fesar dai-dai lokacin da yaga sun ɓullo kan titin nan da bazai taɓa mancewa a rayuwarsa ba.
A hankali ya dire ganinsa kan masallacin da ƙaddarar auren Adaya ya riskeshi a ciki.
A hankali ya ɗagawa Abu Hashim hannu jin yana faɗin.
“Sir lamarin yarinyar fa, ba daɗi a bisa binciken da...”.
Sai kuma yayi shiru ganin Taj ɗin ya ɗaga masa hannu tare da jujjuya mishi kai.
Shi kuwa Abu Hashim a hankali ya sauƙe numfashi tare da fuskantar gate ɗin gidansu Adaya, kana ya matsa hon.
Da sauri maigadin gidan ya leƙo, ganin dantsatsetsiyar motar dake tsaye tana zuba ƙyalli ne yasashi saurin buɗe musu gate ɗin.
A hankali ya yayi parking, tare da buɗe marfin motar ya fito yana mgnar zuci.
Nazari yau kusan kwana ashirin da biyar kenan da yin wannan binciken Amman ya rasa ta ina zai fara faɗawa ogan nashi sabida ganin tun ranar da aka ɗaura auren bai sakeyi mishi mgnarba, gashi ya roƙeshi mgnar ta kasance sirri a tsakaninsu.
Da sauri ya ɗan miƙawa Maigadin hannu tare dayin mishi sallama yana mai mmkin wani irin kallon da maigadin ke binshi dashi.
Shi kuwa Maigadin cikin nazari da tuno fuskar Abu Hashim ɗin da dan farin sani gani da yayi mishi a ranar da yace ya aura wa ɗansa Tajuddeen Adaya, cikin tsananin jin daɗi yace.
“Mahaifin Tajuddeen mijin da ka aurawa Adaya ko!”.
Da sauri Abu Hashim ya gyaɗa mushi kai yana mai mamakin yadda akayi bai mance fuskarsa da sunansa ba harma da sunan Tajuddeen ɗin.
“Kai Masha Allah, yau mai gidan zaiji kekkyawan labari da yake fata”.
Ya ƙare maganar yana murmushi.
Shi kuwa Abu Hashim cikin sanyi yace.
“Masha Allah, to kayi mana sallama dashi, kace dashi yau ga mijin Adaya na kawoshi”.
Gyara tsayuwarsa yayi tare da ɗan jim kaɗan cikin sanyi jiki yace.
“Baya gida, yau kwanansa biyu a asibiti, ciwonsa ya tashi”.
Cikin sanyi da alamun damuwa ya ƙare maganar, shi kuwa Abu Hashim cike da tausayawa yace.
“Ayyah Allah ya bashi lfy, to Ma'aruf fa?”.
Yana ɗan sauƙe numfashi yace.
“Duk basa gidan sai Adaya itama yanzu ta dawo, daga asibitin da ƙaninta to shi yanzu ya fita”.
Shi kuwa Tajj shiru yayi cikin motar tamkar ba kowa, haka nan yakeji duniyar na juya mishi.
Ji yake yi tamkar ba'a raye yake ba, haka nan yakejin ƙasar Ethiopia tamishi zafi da ƙunci, to me zai yi a cikin ƙasar tunda Yah Abana ya barrantar dashi da kowa nashi.
Sai kuma ya rumtse idanunsa da ƙarfi saboda wani irin ƙunci da zuciyarsa keyi masa, so yake yayi tunanin ta ina zai fara bawa wannan kamilin dottijon haƙuri akan abinda yasan in yayinshi dottijon zaiji ƙuncin zuciya da rayuwa.
Shi kuwa Abu Hashim a hankali yace to.
“To ayi mana iso da ita ɗiyar tawa ace mata ga mijin ya iso”.
To yace jiki a mace ya nufi cikin gidan domin ya san wacece Adaya da kuma yadda take ƙin batun aure, dama yadda take wargaza duk aurenta da mahaifinta ke shiryawa, da wannan nazarin ya nufi size ɗin Ummin Adayan inda yake jiyo kiɗa na tashi.
Bakin motar Abu Hashim ya dawo, tare da ɗan leƙawa ta ciki kaɗan.
Ganin haka ne yasa Taj ɗin ɗan sauƙe glass ɗin kaɗan tare da zuba mishi ido.
Cikin girmamawa ya gaya mishi yadda sukayi da Mai gadin.
Kai kawai ya jinjina mishi.
Ita kuwa Adaya da ɗan sauri ta miƙe tsaye daga zaman da take a gaban dressing mirror bisa dukkan alamu yanzu ta fito wanka.
Dan Towel ne a daure a ƙirjinta.
Jin yadda ake ta buga ƙofar ne, yasa tayi saurin jawo hijabin dake gifenta ta zura shi kana ta nufi ƙofar.
Ido ta zuba wa Maigadin nasu lokacin data buɗe ƙofar.
Shi kuwa ɗan rusunar da kanshi yayi yana maijin kiɗin data sake yana buwayarsa.
“Lfy meke faruwa?”.
Tayi tambayar tana girgiza ƙugunta, saboda haka take bata taɓa iya nitsuwa.
Ita a zatonta su Ummi ne suka dawo.
“Kinyi baƙi ne!”.
Ya faɗa yana ɗan jan baya.
“Toh kace su iso mana, ya za'ayi ka barsu a waje, su Asina ne da Izzin suka zama baƙi kuma”.
Tayi tambayar da alamun tana tsumayin jiransu ne, zasu fita su tafi wurin ibadar rawar da suka ɗaurawa kansu.
Cikin sauri yace.
“A'a basu bane!”.
Tana mai ɗan juya ido tace.
“Toh su waye ne?”.
Cike da tsoro yace.
“Bawan Allah nanne daya aurawa ɗansa ke, to shine yazo da mijin naki”.
Wani irin murmushin mai sauti ta saki tare da juyi a tsakiyar Parlour kana tace.
“Da gaske?”.
Da sauri yace.
“Wallahi kuwa gasu can a harabar gidan”.
Ya ƙare maganar yana mai kafeta da ido da mamakin yadda fuskantar ta cika da farin ciki.
Ita kuwa Adaya cikin Tsananin jin daɗi samun damar yadda zata watsa auren ba tare da wani mushkila ba, kasancewar ba kowa a gidan babu mai taka mata birki da fesa mishi salon tijarar da zatasa dole a yau ɗin a yanzu ya saketa ta samu damar cimma burinta cike da jin daɗi tace.
“Alhamdulillah”.
Sai kuma tayi maza ta wuce ta gefenshi tare da cewa.
“Bari in kawo maka key ɗin BQ kaje ka buɗe mishi kace ya isa”.
To yace kana ya bita da ido.
Da sauri ta dawo tare da miƙa mushi key ɗin.
“Yauwa Baba ya yanayinshi yake?”.
Yana ɗan lallonta yace.
“Toh gsky dai ban ganshi ba, Amman zan iya nazartan yanayin mahaifin nasa mutumin kirkine, kuma shima ɗan hakanne domin naji Muryar karatun Sheykh Afif Muhammad Taj ne ke tashi a cikin motar tasa bisa alamu mutanene managarta ne masu kamala”.
Da sauri tace.
“To je kayi mishi iso”.
Ta ƙare maganar tana komawa ciki.
Wayarta ta ɗauka tare da dannawa Asina kira bugu ɗaya ana biyu ta ɗauka.
“Ke wai dan Allah kuna inane har yanzu baku iso ba?”.
Cikin juya ido Asina tace.
“Gani nan ban fito Bama Izzin nake jira yazo ta ɗaukeni”.
Wani dogon tsaki taja tare da cewa.
“Kai Izzin na mana wulakanci wlh rashin mota na damunmu, Amman ba komai nasan in sha Allah muna dawowa gasar rawar nan, motoci sai wanda mukeso zamu hau, ke dai muyi fatan Allah ya bamu sa'a”.
Cikin ƙwaffa Asina tace.
“Wlh kuwa Kinga nayi ta kiranshi ma baya ɗauka.”
Tana gyara wuyan hijab dinta tace.
“Dan Allah ki fito ki hau taxi ki taho, Kinga wai yanzu wannan wai Tajuddeen da Abpu keta cewa mijina, ne yazo so kuyi sauri kuzo mu tace mishi mutunci dan naji alamun ustadz ne so da makircin karuwaci zamu sa ya sakeni yanzu”.
Cikin sauri Asina tace.
“Kan bala'i gani nan fitowa yanzu kice zamu goge haddar kan ustadz”.
Cikin jin daɗi tace.
“Fes ma kuwa.
Yauwa maza kiyi sauri bari in kira banzannan kuma, dan kin san dashi abin zaifi tafiya zaifi zargin Izzin ɗin Guy ɗin dake ɗebe min kewa ne Kinga saki dolen doliya kafinma su Ummi su dawo munkorasu”.
Da sauri Asina ta miƙe tsaye, tare da katse kiran kana ta fitowa Parlour inda ta samu tsohuwar kakarta wacce tsufa ya cimmata.
“Yanzu Asina bazakiyi kanki faɗa ki raba kanki da wannan shegen yaronya ku kama kanku ke da Adaya kusan cewa akwai mutuwa da kwanciyar ƙabari da hisabiba.
Tana yamutsa fuska tace.
“Ni Kinga tafiyata ki rufe ƙofarki, dan acan zamu kwana, saboda rihazal ya fara zafi”.
Taƙare mgnar tana fita, da ido tsohuwar nan ta rakata ido na cikowa da hawaye.
Tace.
“Yah Allah kaine mai shiryawa ya Rabbi ka shiryi yaran nan shirin musulunci.”
Ita kuwa Adaya Parlour ta fito waya na maƙale a kunnenta.
Cikin wata iriyar muryar dake nuna Izzin ɗin yana tare da macene yake mata mgn.
Tsaki yaja tare da cewa.
“Please kayi sauri kazo gidanmu, zamu kora mijin da Abpu ya aura min. Wai yau yazo, karka biya Asina ita ta fito”.
Da sauri yace.
“Ok gani nan zuwa”.
Ya ƙare maganar da raba jikinsa dana arniyar ƙaruwar tasa.
A hankali ya iso gefen Abu Hashim tare da cewa.
“Bismillah ku isa BQ na buɗe, Adaya nan fitowa”.
“To mun gode”.
Ya ƙare maganar da bashi hannu.
Kai ya gyaɗa kana juya ya koma bakin gate wurin aikinsa wanda yake da ɗan rata daga inda motarsu yake.
Da sauri ya buɗewa Taj marfin motar tare da cewa.
“Bismillah ka isa”.
Cikin sanyi ya ziro ƙafarsa waje tare da fitowa yana mai rumtse idanunsa.
A lokacin ɗaya a rana ɗaya ƙaddara ta sauya mishi komai, ta kuma sashi zai akata abubuwan da yafi tsana a rayuwarsa a tun lokacin daya kasance aboki ga Ishmah da ya san sanadin abinda zai aikata yaune ƙaddararta.
A hankali yake taka ƙafarsa ya nufi BQ ɗin yana mai jin tausayin Dottijon shin ya zaiyi ya zaiji in yaji abinda zai akaita akan ɗiyarsa to Amman ya zaiyi dole ne ta bar Ethiopia ya kuma nesanta da ita da duk abin cikinta dan gudun tsinuwar mahaifinsa da kuma tsoron kada ya zama silar mutuwar auren iyayensa da gudun faɗawa Allah ya isan mahaifinsa akan ƴan uwansa domin yasan muddin dai in yana cikin Ethiopia to su Aunty Maryam da Rashida dasu Yah Abduraham dasu Hafiz Yusuf bazasu iya hana kansu alaƙa ko magana da shiba.
Cikin wannan nazarin ya isa BQ ɗin a hankali ya shiga cikin Parlour mai wadace da tsabta.
Sai dai Parlour yana da duhu sosai, kasancewar windows ɗin Parlour a lungu suke kuma a rufe suke ga kuma labuyen dake sassake.
Shi yasa haske bai wadaci Parlour ba dan iya ɗan hasken bok ɗin dake wajene ya ɗan bawa Parlour'n haske kaɗan.
A hankali ya zauna bisa 1 setter dake fuskantar 3 sitter.
Ita kuwa Adaya wani irin makirin murmushi tayi tare da sauƙe Towel ɗin dake ƙirjinta ƙasa ta ɗaurashi bisa ƙugunta, kana ta gyara wuyan hijabinta wanda hakan ya bawa turmusa-turmusan breast ɗin ta dama sakewa da rausaya wa, a haka ta nufi BQ ɗin.
A hankali ya Lumshe idanunsa kana ya buɗesu a hankali,.
Cikin sanyi ya gyara zamansa saboda ganin duhun ya ɗan raguwa idanunsa kasancewar ya ɗan jima kaɗan a Parlour.
Ƙasa yayi da idanunsa lokacin da yaji sallamarta da shigowar ta duk a tare ta haɗasu,
Murya cike da kamala yace.
“Wa alaikissalam”.
Wani irin numfashin da yafi kama da na jarababbun mata ta fesar.
Wanda haka yasashi ɗago kansa.
Da sauri ya kwaɓe fuska ganin yadda take wani irin girgiza mishi Ballong ɗinta gami da yin wani fitinenne murmushin mai cike da makirci da fidda ainihin rashin jinta da fitsararta.
Tare da ware idanunta dan ita har yanzu duhun ya hanata ganin fuskarsa.
Shi kuwa Taj.
“Wa iyazubullah”. Shine abinda ya furta a kan lips inshi tare da yin ƙasa da kanshi.
Jin haka ne yasata saki wani sabon sautin karuwanci fahimtar eh lallai plan dinta zaiyi aiki.
A hankali ta matso garesa, tana mai lumshe idanunta tare da shaƙan sassayan ƙamshin jikinsa da yasata saurin rusunawa.
Allah ya sani bata taɓa jin ƙamshin wani ɗa namiji da yayi matuƙar sauya mata nutsuwarta ba kamar wannan.
Da sauri ya ɗan ƙara matsawa gefen kujerar.
Ita kuwa Adaya cikin jin feelings ɗin gsky yana diro mata a jiki da zuciyarta ne, ta dire guiwowinta a ƙasa tare da kife kanta bisa guiwowinshi.
“Innalillahi”. Shine abinda kunnenta ya jiyo mata yana faɗi.
Shi kuwa Taj wani irin tafasa da ƙuna yaji zuciyarsa tana ruɓanya yi saboda ganin lalacewar da ko a mafarki baya fatan gani.
Wani irin zare idanunsa yayi a lokacin da yaji ta sa hannunta duka biyu ta zagayo ƙugunsa murya cike da shu'umci ta fara mgna.
“Hi my life, Barka da zuwa”.
Hannunshi yasa da sauri ya fara tureta daga jikinsa.
Da sauri tasa hannunta ta zare hijabinta tare da cilla shi can gefe.
Cikin wani irin tsoron ganin tsananin lalacewar tarbiyyar ta, ya rumtse idanunsa da masifan ƙarfi.
Sai kuma yaji jikinsa ya saki wani irin fitinenne rawa da tsuma, lokacin da yaji ta kamo hannunsa ta diresu bisa tamfatsa-tamfatsan breast ɗin ta.
Da ƙarfi ya yunƙura da nufin yin mgn sai kuma ya rumtse idanunsa jin ta zira mishi harceta cikin bakinsa.
Dai-dai lokacin kuma Ummeey dake kwance bisa gadon asibitin ne takeyin wani irin maraitaccen kuka mai raunata zuciyar mai sauraro.
Hannun Malam ɗin dake tsaye a gefentan ta ruƙo cikin tsananin rauni tace.
“Dan Allah Malam kada ka nesan tani da Afi...”.
Da sauri yasa hannunsa ya rufe mata bakinta fuska cike da fusata gami da tsana da hargitsewar tunani yace.
“Kada ki kira min sunansa, wlh muddin kika sake kira min sunansa a bakin aurenki, kuma in har ya zama sanadin rabuwata dake bazan taɓa yafe masa ba, domin ya rabani da mace mafi soyuwa da jinƙai a gareni, duk kuma ɗan dake jinina in ya kira min sunansa ko yayi alaƙa dashi Allah ya isa ban yafe ba, kuma tsinuwata zatabi bayan Allah ya isan”.
Da ƙarfu Yah Hafiz, Yusuf, Abduraham, Maryam, Rashida, Zakiya, Halima dama duk sauran suka rumtse idanunsa.
Addawa kuwa cikin sanyi ta kalli ɗiyartata cikin bada umarni tace.
“Fatima in dai ni na haifeki, kuma zakiyi min biyayya to ban yarda ba ban yafe ba ki sake kira mishi sunan da yace in kin kira akan aurenki ba”.
Cikin tsoro da tashin hankali Ummeyn Taj ɗin ta kalli mahaifiyar tata tana mai zubda hawaye masu ƙuna tace.
“Innalillahi wa innalillahi rajiun, Allahumma ajjirni fi musibati wa...”.
Sai kuma ta kasa ƙarasa saboda numfashi daya toshe mata daga ƙasan zuciyarta domin zafin abubuwan sunyi mata yawa.
Ita kuwa Addawa da sauri ta juya ta fice.
Cikin sassarfa Rashida tabi bayanta.
Shi kuwa Malam cikin zafin zuciya yake mgnar