Showing 3001 words to 6000 words out of 135778 words

Chapter 2 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

307



ce



"



na



tabbata



ranka



shi



dade



,



sannan



akwai



wani



bracelet



da



na



taba



gani



a



cikin



hannun



shi



,



Bracelet



din



kamar



dai



Zanen



da



ke



saman



wuyan



ka



kuma



na



Gold



ne



sau



biyu



ina



ganin



shi



sanye



da



bracelet



din



nan



"



dan



jinkirtawa



Malik



ya



yi



kafin



ya



ce



"



Shikenan



"



a



takaice



sannan



ya



juya



ya



fice



cell



din



kai



tsaye



Prison



din



ya



baro



,



ya



na



fitowa



sai



saman



motocin



shi



da



Diya



tsaye



a



gaban



su



ya



na



isowa



Diya



ya



bude



mishi



gidan



baya



ya



shiga



sannan



shi



ma



ya



shiga



ya



rufo



kofar



,



Driver



ya



tada



motar



su



ka



bar



wajen



cikin



nitsuwa



Malik



ya



ce



ma



Diya



"



Mu



je



Fada



"



gyada



mishi



kai



Diya



ya



yi



kafin



ya



ce



ma



Driver



ya



kai



su



Fada



ba



musu



Driver



ya



juya



kan



motar



su



ka



nufi



hanyar



Fada



Fadar



ko



ta



na



cike



a



lokacin



duk



wanda



ke



cikin



fadar



ya



na



a



wajen



har



Rafik



da



Aymane



wannan



karan



,



Sai



surutu



su



ke



cikin



Izza



Malik



ya



shigo



Fadar



ya



na



sallama



cen



kassan



makoshi



yadda



shi



kadai



ya



ji



abu



ne



su



na



ganin



shi



su



ka



yi



tsit



su



ka



mike



tsatsaye



da



sauri



su



na



sunkuyar



da



kai



cikin



girmamawa



bai



bi



ta



kan



su



ya



wuce



kai



tsaye



wajen



kujerar



shi



,



ya



zauna



Diya



ya



koma



geffen



shi



ya



tsaya



sai



da



ya



zauna



sannan



dukkan



su



su



ka



zauna



su



na



kallon



shi



bai



bata



lokaci



ba



ya



bude



laptop



din



da



ke



cikin



hannun



shi



,



ya



kunna



sannan



sai



saman



video



din



nan



da



ya



gwada



wa



Hakim



a



hankali



ya



juya



laptop



din



yadda



kowa



na



cikin



fadar



ke



iya



gani



bai



Ce musu



komai



ba



kowa



ya



yi



shiru



ya



na



kallon



Laptop



din



irin



kallon



nan



na



karin



bayani



kamar



ko



Malik



ya



sani



sai



ya



ce



"



A



cikin



video



din



nan



za



ku



ga



saurayin



da



General



Abdallah



ya



kamo



wanda



ya



harbe



Malik



,



sannan



za



ku



ga



Wata



Mata



a



tare



da



shi



"



ya



na



gama



fadar



haka



ya



kashe



laptop



din



ya



rufe



ta



cikin



rudu



Hussein



ya



ce



"



amma



ranka



shi



dade



,



me



ya



kawo



zancen



wannan



videon



"



dan



jinkirtawa



Malik



ya



yi



cikin



nitsuwa



ya



ce



"



wannan



Videon



ta



na



daya



da



ga



cikin



abun



da



zai



tabbatar



da



gaskiyar



saurayin



nan



"



da



sauri



Mohammed



ya



mike



ya



ce



"



wace



gaskiya



kuma



ran



ka



shi



dade



,



General



Abdallah



kai



da



kan



ka



,



ka



kawo



saurayin



nan



ka



ce



shi



ya



kashe



Malik



ko



dai



batan



kai



ku



ka



yi



?



"



cikin



nitsuwa



General



Abdallah



ya



ce



mishi



"



Please



Sarkin



bayi



ka



zauna



ka



ji



abun



da



zai



fada



"



bai



gama



rufe



bakin



shi



ba



Mohammed



ya



ce



"



ka



yi



hakuri



General



amma



ba



zan



iya



yin



shiru



ba



,



yaron



nan



shi



ya



kashe



Malik



me



a



ke



jira



har



yanzu



ba



a



yanke



mishi



hukuncin



ba



,



Ku



sa



baki



Jama'a



"



ya



na



gama



fadar



haka



kowane



ya



shiga



fadin



Albarkacin



bakin



shi



wasu



na



cewa



a



kara



bincike



wasu



kuma



su



ka



goyi



bayan



Mohammed



na



cewa



a



yanke



mishi



hukuncin



yanzu



ba



sai



an



jima



ba



shi



dai



Malik



shiru



ya



yi



ya



lumshe



idanun



shi



ya



na



sauraron



su



cikin



bacin



rai



ya



bude



idanun



shi



ya



ce



"



Silence



!!



"



ya



fada



da



karfi



duk



sai



da



su



ka



razana



ba



shiri



kowane



ya



ja



bakin



shi



ya



yi



shiru



ba



a



hankali



ya



dago



kai



ya



kali



Diya



da



sauri



Diya



ya



sunkuyo



da



kan



shi



ya



na



sauraron



abun



da



Malik



ya



rada



mishi



gyada



mishi



kai



kawai



ya



yi



kafin



ya



koma



ya



tsaya



juyowa



Malik



ya



yi



ya



kale



su



ya



ce



"



ku



na



shaida



a



ranar



da



na



hau



kujerar



nan



,



na



yi



Alkawari



kwatarwa



duk



wanda



ya



kawo



min



kukan



shi



hakin



shi



ko



da



kuwa



mai



laifi



ne



,



kamar



yadda



a



ka



kamo



shi



da



sunnan



ya



kashe



Malik



,



haka



shi



ma



ya



kawo



min



kukan



shi



domin



na



ceci



Matar



shi



,



bai



kamata



mu



yanke



mishi



hukuncin



ba



tare



da



mun



saurare



shi



,



ba



tare



da



mun



ji



dalilin



shi



na



kashe



Malik



,



abu



guda



zan



fada



muku



,



Abdoul



Hakim



ya



fada



min



gaskiyar



abun



da



ya



faru



,



ya



kuma



fada



min



dalilin



shi



na



kashe



Malik



,



na



yi



muku



alkawari



duk



wanda



ya



saka



shi



yin



wannan



aikin



sai



na



kamo



shi



na



yanke



mishi



hukunci



dai'dai



abun



da



ya



aikata



,



na



farko



na



saka



shi



kashe



Malik



,



na



biyu



kuma



Matar



shi



da



ya



sace



,



ko



wanene



idan



na



kamo



shi



zai



fuskanci



hukunci



ba



ruwa



na



da



matsayin



shi



a



waje



na



ko



a



cikin



masarautar



nan



"



ya



na



gama



fadar



haka



ya



tashi



ya



fara



takawa



cike



da



Izza



ya



fice



fadar



,



da



sauri



Diya



ya



bi



bayan



shi



su



ka



bar



wajen



kowane



dai



kallon



shi



ya



ke



,



sun



kassa



cewa



komai



amma



da



ga



gani



ga



tsoro



nan



konce



saman



fuskokin



su



,



Ba



karya



General



ya



yi



ba



,



yanzu



duk



wanda



ya



saka



Hakim



yin



wannan



aikin



sai



shiga



tayi



tayin



shi



,



a



nan



ne



wajen



ceton



kan



shi



zai



yi



mistake



har



a



kama



shi



bangaran



Malik



kuwa



su



na



fitowa



ya



mika



wa



Diya



Laptop



din



shi



ya



ce



ya



sa



a



kai



shi



part



din



shi



,



zai



wuce



wajen



MALIKAT



INAS



ba



musu



Diya



ya



karbi



laptop



din



ya



juya



har



sun



yi



hannun



riga



Malik



ya



juyo



ya



ce



mishi



"



Diya



ya



jikin



Nesrine



?



ta



samu



sauki



?



"



juyowa



shi



ma



Diya



ya



yi



ya



na



murmushi



ya



ce



mishi



"



don't



worry



,



kawai



Fever



ce



ta



ke



amma



yanzu



ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login