Showing 3001 words to 6000 words out of 135778 words
ce
"
na
tabbata
ranka
shi
dade
,
sannan
akwai
wani
bracelet
da
na
taba
gani
a
cikin
hannun
shi
,
Bracelet
din
kamar
dai
Zanen
da
ke
saman
wuyan
ka
kuma
na
Gold
ne
sau
biyu
ina
ganin
shi
sanye
da
bracelet
din
nan
"
dan
jinkirtawa
Malik
ya
yi
kafin
ya
ce
"
Shikenan
"
a
takaice
sannan
ya
juya
ya
fice
cell
din
kai
tsaye
Prison
din
ya
baro
,
ya
na
fitowa
sai
saman
motocin
shi
da
Diya
tsaye
a
gaban
su
ya
na
isowa
Diya
ya
bude
mishi
gidan
baya
ya
shiga
sannan
shi
ma
ya
shiga
ya
rufo
kofar
,
Driver
ya
tada
motar
su
ka
bar
wajen
cikin
nitsuwa
Malik
ya
ce
ma
Diya
"
Mu
je
Fada
"
gyada
mishi
kai
Diya
ya
yi
kafin
ya
ce
ma
Driver
ya
kai
su
Fada
ba
musu
Driver
ya
juya
kan
motar
su
ka
nufi
hanyar
Fada
Fadar
ko
ta
na
cike
a
lokacin
duk
wanda
ke
cikin
fadar
ya
na
a
wajen
har
Rafik
da
Aymane
wannan
karan
,
Sai
surutu
su
ke
cikin
Izza
Malik
ya
shigo
Fadar
ya
na
sallama
cen
kassan
makoshi
yadda
shi
kadai
ya
ji
abu
ne
su
na
ganin
shi
su
ka
yi
tsit
su
ka
mike
tsatsaye
da
sauri
su
na
sunkuyar
da
kai
cikin
girmamawa
bai
bi
ta
kan
su
ya
wuce
kai
tsaye
wajen
kujerar
shi
,
ya
zauna
Diya
ya
koma
geffen
shi
ya
tsaya
sai
da
ya
zauna
sannan
dukkan
su
su
ka
zauna
su
na
kallon
shi
bai
bata
lokaci
ba
ya
bude
laptop
din
da
ke
cikin
hannun
shi
,
ya
kunna
sannan
sai
saman
video
din
nan
da
ya
gwada
wa
Hakim
a
hankali
ya
juya
laptop
din
yadda
kowa
na
cikin
fadar
ke
iya
gani
bai
Ce musu
komai
ba
kowa
ya
yi
shiru
ya
na
kallon
Laptop
din
irin
kallon
nan
na
karin
bayani
kamar
ko
Malik
ya
sani
sai
ya
ce
"
A
cikin
video
din
nan
za
ku
ga
saurayin
da
General
Abdallah
ya
kamo
wanda
ya
harbe
Malik
,
sannan
za
ku
ga
Wata
Mata
a
tare
da
shi
"
ya
na
gama
fadar
haka
ya
kashe
laptop
din
ya
rufe
ta
cikin
rudu
Hussein
ya
ce
"
amma
ranka
shi
dade
,
me
ya
kawo
zancen
wannan
videon
"
dan
jinkirtawa
Malik
ya
yi
cikin
nitsuwa
ya
ce
"
wannan
Videon
ta
na
daya
da
ga
cikin
abun
da
zai
tabbatar
da
gaskiyar
saurayin
nan
"
da
sauri
Mohammed
ya
mike
ya
ce
"
wace
gaskiya
kuma
ran
ka
shi
dade
,
General
Abdallah
kai
da
kan
ka
,
ka
kawo
saurayin
nan
ka
ce
shi
ya
kashe
Malik
ko
dai
batan
kai
ku
ka
yi
?
"
cikin
nitsuwa
General
Abdallah
ya
ce
mishi
"
Please
Sarkin
bayi
ka
zauna
ka
ji
abun
da
zai
fada
"
bai
gama
rufe
bakin
shi
ba
Mohammed
ya
ce
"
ka
yi
hakuri
General
amma
ba
zan
iya
yin
shiru
ba
,
yaron
nan
shi
ya
kashe
Malik
me
a
ke
jira
har
yanzu
ba
a
yanke
mishi
hukuncin
ba
,
Ku
sa
baki
Jama'a
"
ya
na
gama
fadar
haka
kowane
ya
shiga
fadin
Albarkacin
bakin
shi
wasu
na
cewa
a
kara
bincike
wasu
kuma
su
ka
goyi
bayan
Mohammed
na
cewa
a
yanke
mishi
hukuncin
yanzu
ba
sai
an
jima
ba
shi
dai
Malik
shiru
ya
yi
ya
lumshe
idanun
shi
ya
na
sauraron
su
cikin
bacin
rai
ya
bude
idanun
shi
ya
ce
"
Silence
!!
"
ya
fada
da
karfi
duk
sai
da
su
ka
razana
ba
shiri
kowane
ya
ja
bakin
shi
ya
yi
shiru
ba
a
hankali
ya
dago
kai
ya
kali
Diya
da
sauri
Diya
ya
sunkuyo
da
kan
shi
ya
na
sauraron
abun
da
Malik
ya
rada
mishi
gyada
mishi
kai
kawai
ya
yi
kafin
ya
koma
ya
tsaya
juyowa
Malik
ya
yi
ya
kale
su
ya
ce
"
ku
na
shaida
a
ranar
da
na
hau
kujerar
nan
,
na
yi
Alkawari
kwatarwa
duk
wanda
ya
kawo
min
kukan
shi
hakin
shi
ko
da
kuwa
mai
laifi
ne
,
kamar
yadda
a
ka
kamo
shi
da
sunnan
ya
kashe
Malik
,
haka
shi
ma
ya
kawo
min
kukan
shi
domin
na
ceci
Matar
shi
,
bai
kamata
mu
yanke
mishi
hukuncin
ba
tare
da
mun
saurare
shi
,
ba
tare
da
mun
ji
dalilin
shi
na
kashe
Malik
,
abu
guda
zan
fada
muku
,
Abdoul
Hakim
ya
fada
min
gaskiyar
abun
da
ya
faru
,
ya
kuma
fada
min
dalilin
shi
na
kashe
Malik
,
na
yi
muku
alkawari
duk
wanda
ya
saka
shi
yin
wannan
aikin
sai
na
kamo
shi
na
yanke
mishi
hukunci
dai'dai
abun
da
ya
aikata
,
na
farko
na
saka
shi
kashe
Malik
,
na
biyu
kuma
Matar
shi
da
ya
sace
,
ko
wanene
idan
na
kamo
shi
zai
fuskanci
hukunci
ba
ruwa
na
da
matsayin
shi
a
waje
na
ko
a
cikin
masarautar
nan
"
ya
na
gama
fadar
haka
ya
tashi
ya
fara
takawa
cike
da
Izza
ya
fice
fadar
,
da
sauri
Diya
ya
bi
bayan
shi
su
ka
bar
wajen
kowane
dai
kallon
shi
ya
ke
,
sun
kassa
cewa
komai
amma
da
ga
gani
ga
tsoro
nan
konce
saman
fuskokin
su
,
Ba
karya
General
ya
yi
ba
,
yanzu
duk
wanda
ya
saka
Hakim
yin
wannan
aikin
sai
shiga
tayi
tayin
shi
,
a
nan
ne
wajen
ceton
kan
shi
zai
yi
mistake
har
a
kama
shi
bangaran
Malik
kuwa
su
na
fitowa
ya
mika
wa
Diya
Laptop
din
shi
ya
ce
ya
sa
a
kai
shi
part
din
shi
,
zai
wuce
wajen
MALIKAT
INAS
ba
musu
Diya
ya
karbi
laptop
din
ya
juya
har
sun
yi
hannun
riga
Malik
ya
juyo
ya
ce
mishi
"
Diya
ya
jikin
Nesrine
?
ta
samu
sauki
?
"
juyowa
shi
ma
Diya
ya
yi
ya
na
murmushi
ya
ce
mishi
"
don't
worry
,
kawai
Fever
ce
ta
ke
amma
yanzu
ta