Showing 9001 words to 12000 words out of 135778 words
/>
shiri
Malik
ya
bude
idanun
shi
ya
na
kallon
ta
ita
ko
kunyar
fadin
haka
ba
ta
ji
ba
ya
na
shirin
magana
Ya
jiyo
Muryar
MALIKAT
INAS
ta
na
fadin
"
Kar
dai
ka
ce
min
har
yanzu
ba
ka
yi
dis
virgin
din
ta
ba
?
"
"
wayooo
ni
Nawfel
na
shiga
uku
hannun
matan
nan
,
ina
ruwan
ku
da
Sex
life
di
ta
,
ko
kunyar
fada
min
haka
yanzu
ba
ku
ji
ba
?
"
Ya
fada
ya
kamar
zai
yi
kuka
❤⚘
EXILED
PRINCE
⚘❤
(LOVE
MEETS
POWER
)
👑🔥
(
A
heart
touching
love
story
,
Romance
,
injustice
&
destiny
)
STORY
&
WRITTEN
BY
:
MEERAH
👑🔥
BOOK
________3
✍
📚
🔥
P
A
G
E
2
🥀
❤
dan
karamin
tsaki
MALIKAT
INAS
ta
yi
kafin
ta
ce
"
Tom
sai
a
ka
yi
me
,
ni
fa
na
haife
ka
dan
na
tambaya
in
ka
yi
dis
virgin
matar
ka
shi
ne
laifi
?
mu
de
tambaya
ce
mu
ka
yi
kuma
dole
ka
ba
mu
amsa
"
"
dama
ban
zo
wajen
nan
ba
"
ya
fada
ya
na
kokarin
tashi
da
sauri
MALIKAT
INAS
ta
medo
shi
ya
zauna
ta
na
dariya
ta
ce
"
shikenan
kar
ka
tafi
dawo
ka
zauna
wassa
mu
ke
maka
"
ba
musu
ya
dawo
ya
zauna
ya
na
kauda
kai
gefe
ya
ce
"
sai
na
daina
zowa
wajen
ki
tun
da
haka
ne
"
"
yi
hakuri
Akhie
kar
ka
ce
ka
daina
zowa
waje
na
ba
zan
ji
dadi
ba
"
Rianna
ta
fada
ta
na
marairaice
mishi
fuska
"
shikenan
"
ya
fada
a
takaice
ya
na
sakin
fuska
a
hankali
MALIKAT
INAS
ta
kai
hannu
saman
kan
shi
cikin
sigar
rarrashi
ta
ce
"
Shikenan
yanzu
fada
min
,
mu
fara
shirya
kayan
baby
ko
sai
ta
kara
tassowa
"
kauda
kai
gefe
ya
yi
ya
ce
"
tsakanin
da
Allah
Ammie
ina
zan
iya
renon
baby
biyu
?
,
No
gaskiya
ban
shirya
haihuwa
yanzu
ba
,
at
least
ku
bari
ta
kai
18
years
kafin
ku
fara
min
zancen
baby
,
duk
fa
sai
na
da
one
month
za
ta
cika
15
years
"
"
Okay
,
rayuwar
ka
ce
,
ba
mu
da
izinin
fada
maka
abun
da
za
ka
yi
,
fata
na
guda
Allah
ya
ba
ku
zuri'a
mai
Albarka
wadda
za
ka
yi
alfahari
da
ita
"
"
Ameen
na
gode
Ammie
"
ya
fada
ya
na
kontar
da
kan
shi
saman
cinyar
ta
ya
na
kontar
da
Shi
wayar
RIANNA
ta
fara
Ringing
a
hankali
ta
dago
wayar
ta
kali
screen
din
,
wani
cool
murmushi
ta
saki
kafin
ta
mike
a
hankali
ta
nufi
corridor
ta
koma
bedroom
din
ta
na
barin
wajen
Malik
ya
dago
kan
shi
ya
ce
"
yawwa
Ammie
dama
ina
so
na
tambaye
ki
a
kan
Tambarin
masarautar
nan
,
crown
and
sword
minene
ma'anar
su
"
dan
jinkirtawa
MALIKAT
INAS
ta
yi
kamar
mai
tunanin
wani
sannan
ta
ce
"
Gaskiya
ban
sani
ba
,
Manyan
Masarautar
ya
kamata
ka
tambaya
ko
kuma
MALIKAT
HOUDA
dan
duk
wani
tarihin
masarautar
nan
ta
na
da
shi
"
"
To
Ammie
,
why
a
ke
mana
zanen
tambarin
a
jiki
,
kennan
duk
wanda
ke
cikin
masarautar
nan
ya
na
da
shi
"
girgiza
mishi
kai
ta
yi
kafin
ta
ce
"
No
,
Yaran
Malik
kadai
a
ke
yi
wa
shi
"
cikin
rudu
ya
ce
mata
"
ban
gane
ba
?
"
ajiyar
zuciya
ta
sauke
kafin
ta
ce
"
Ina
nufin
Diyan
Malik
kadai
a
ke
yi
wa
tambarin
a
jiki
,
Idan
namiji
ne
a
wuya
a
ke
yi
mishi
,
mace
kuma
cikin
hannu
"
ta
kai
karshen
ta
na
janye
hannun
rigar
ta
na
dama
ta
na
nuna
mishi
bayan
hannun
ta
,
Tak
tak
irin
zanen
da
ke
cikin
wuyan
shi
"
To
amma
Ammie
bayan
yaran
Malik
sauran
yaran
masarautar
a
na
yi
musu
shi
?
"
"
a'a
Gaskiya
,
yaran
Malik
kadai
a
ke
yi
wa
shi
,
yanzu
idan
ka
duba
Aysher
,
Manisha
,
Djamila
ka
dai
san
yaran
papi
din
ka
ba
sai
na
fada
maka
su
ba
,
duk
mu
na
da
wannan
tambarin
,
amma
for
exemple
yanzu
kamar
Muntaz
ko
Hafsat
ka
ga
mothers
din
su
su
ne
Diyan
Malik
Abdoul
latif
kennan
su
jikokin
Malik
ne
,
a
na
ba
su
wani
bracelet
na
Gold
mai
dauke
da
tambarin
tun
su
na
baby
kuma
ba
a
son
ya
fita
da
ga
cikin
hannun
su
,
Saboda
shi
ne
masarautar
Saudia
,
tun
lokacin
Malik
ABDOULAZIZ
ya
kafa
wannan
tambarin
,
a
sanni
na
Sword
din
ta
na
nufi
irin
yakin
da
su
ka
sha
kafin
su
kafa
wannan
masarautar
ta
Saudiya
"
gyada
kan
shi
kawai
Malik
ya
yi
ba
tare
da
ya
ce
komai
ba
ya
fada
duniyar
tunanin
shi
bari
dai
mu
takaice
labarin
,
inin
ranar
Malik
a
part
din
MALIKAT
INAS
ya
yi
shi
,
Sallat
ce
kadai
ke
fitar
da
shi
,
a
nan
su
ka
yi
maganar
Auren
RIANNA
da
Aymane
ya
ba
da
shawarar
a
yi
auren
Ranar
Friday
tare
da
na
Tesnim
da
Abdoul
,
ba
musu
su
ka
amince
da
maganar
shi
sai
wajen
sallar
isha
ya
baro
part
din
amma
sai
da
ya
biya
wajen
MALIKAT
AL'UMU
ya
yi
mata
magana
a
kan
auren
Tesnim
da
Abdoul
ita
ma
ba
ta
yi
mishi
musu
sai
ma
farin
ciki
da
ta
nuna
,
ita
ma
dai
MALIKAT
AL'UMU
ba
ta
kyale
shi
ba
sai
da
ta
tsokane
shi
iya
son
ran
ta
kuka
kadai
a
bai
yi
mata
ba
bai
baro
part
din
ta
ba
sai
wajen
Sallar
Isha
,
ya
tafi
Mosque
,
da
ga
nan
kuma
ya
kama
hanyar
part
din
shi