Showing 33001 words to 36000 words out of 135778 words
/>
guda
murya
na
kerma
ya
ce
"
ran
ka
shi
dade
wacece
kuma
Najoua
"
ya
fada
a
rarabe
a
hankali
Malik
ya
furza
iska
da
ga
cikin
bakin
shi
,
ya
lumshe
idanun
ya
daura
hannun
shi
saman
forehead
din
ya
murza
a
hankali
kafin
ya
sauko
shi
cikin
zafin
nama
da
dunkule
hannun
shi
ya
juyo
ya
kai
wa
Miram
wani
mugun
bugu
a
fuska
har
sai
da
kan
shi
ya
bugu
da
glass
din
nan
juyawa
Malik
ya
yi
ya
daura
hannun
shi
saman
glass
din
gaban
shi
nan
take
wajen
ya
fito
kamar
Finger
print
Ya
yi
scanning
hannun
,
sannan
wajen
ya
bude
kamar
Window
,
wani
iska
mai
sanyi
ya
shigo
ga
qamshin
ciyayi
hannu
ya
kai
ya
damko
bayan
wuyan
Miram
ya
kawo
shi
gaban
Window
din
nan
ya
yi
kamar
zai
tila
shi
ya
ce
mishi
"
za
ka
fada
min
inda
Ka
boye
ta
ko
sai
na
tila
ka
a
wajen
nan
"
kamar
zai
yi
kuka
Miram
ya
ce
"
don
Allah
ran
ka
shi
dade
,
ban
san
abun
da
ka
ke
magana
a
kai
ba
"
a
hankali
Malik
ya
saki
wuyan
Miram
ya
yi
gaba
zai
fada
ya
na
sakin
wata
razananiyar
kara
da
sauri
Malik
ya
riko
rigar
shi
ya
na
cewa
"
wannan
karan
bazan
taro
ka
ba
,
za
ka
fada
min
a
ina
ka
boye
Najoua
!!
"
ya
kai
karshen
da
dan
karfi
"
zan
fada
,
zan
fada
"
Miram
ya
fada
kamar
zai
yi
kuka
cikin
zafin
nama
Malik
ya
janyo
shi
baya
da
karfi
har
sai
da
ya
fadi
,
sannan
ya
sa
hannu
ya
rufe
Window
din
nan
sannan
ya
juyo
ya
kali
Miram
da
ke
konce
a
kassa
ya
na
jan
nunfashi
da
karfi
sai
da
ya
kare
mishi
kallo
da
kyau
sannan
ya
kai
hannu
cikin
aljihun
shi
ya
ciro
wayar
shi
ya
fara
latsawa
ya
na
fadin
"
tell
me
where
is
Najoua
?
"
cike
da
tsoro
ya
ce
"
ta
na
gida
na
da
ya
ke
a
Riyadh
"
Malik
bai
ce
mishi
komai
ba
ya
raba
ta
geffen
shi
ya
wuce
ya
shiga
corridor
corridor
ya
na
shiga
kofar
lift
ta
bude
wasu
sojojin
guda
uku
su
ka
shigo
parlourn
kai
tsaye
Miram
su
ka
nufa
,
ko
mikar
da
shi
tsaye
ba
su
yi
ba
su
ka
sa
hannu
su
ka
dauke
shi
sai
kara
ya
ke
saki
ya
na
fadin
"
kai
,
ina
za
ku
je
da
ni
,
ku
sake
ni
,
ku
sake
ni
na
ce
,
Malik
!
Malik
!
"
sai
kwallawa
Malik
kira
ya
ke
amma
ko
ta
kan
shi
sojojin
nan
ba
su
bi
ba
su
ka
nufi
lift
da
shi
su
ka
bar
wajen
da
shi
sai
ihu
ya
ke
ya
na
su
sauke
shi
▪
INAYA
zaune
su
ke
cikin
runfar
garden
ita
da
Tesnim
,
ga
uban
fruits
a
gaban
su
sai
faman
sha
Inaya
ta
ke
ta
na
zubawa
Tesnim
labari
su
na
a
haka
su
ka
jiyo
Muryar
Abdoul
ya
na
yi
musu
sallama
Inaya
na
ganin
shi
ta
tashi
da
gudu
ta
rungume
shi
ta
na
fadin
"
yaya
Abdoul
na
yi
kewar
ka
sosai
"
wani
dan
karamin
murmushi
ya
saki
ya
na
cewa
"
ni
ma
na
yi
kewar
ki
over
Auta
"
da
ga
haka
su
ka
raba
jiki
,
ya
karaso
wajen
sofa
su
ka
zauna
saman
sofa
guda
sai
da
ya
zauna
sannan
ya
juya
ya
kali
Tesnim
ya
sakin
mata
wani
dan
karamin
murmushi
sannan
ya
ce
"
har
yanzu
ke
ba
ku
koma
school
ba
?
"
murguna
mishi
baki
ta
yi
ta
na
kauda
kai
gefe
ta
ce
"
in
ka
gaji
da
gani
na
,
ka
san
hanyar
barin
wajen
ban
tare
ka
ba
"
murmushi
mai
dan
sauti
ya
yi
kafin
ya
juya
ya
kali
Inaya
ya
ce
"
Auta
,
ina
ki
ka
baro
yaya
Zayd
din
ki
?
"
cikin
shagwaba
Inaya
ta
ce
mishi
"
Ya
na
fadar
Malik
,
Yaya
Abdoul
,
yanzu
fa
ba
yaya
Zayd
ya
ke
ba
,
yanzu
sunan
shi
Malik
,
haka
na
ji
kowa
ya
na
kiran
shi
da
shi
"
wata
yar
karamar
dariya
ya
yi
kafin
ya
ce
"
uhm
,
ke
kuma
ya
ki
ke
kiran
shi
?
"
cikin
ko
in
kula
ta
ce
mishi
"
baby
"
a
takaice
kumshe
dariyar
shi
Abdoul
ya
yi
ya
na
cewa
"
shikenan
babyn
baby
,
tashi
ki
je
babyn
ki
ya
ce
ya
na
kiran
ki
"
washe
baki
ta
yi
ta
na
zaro
idanu
ta
ce
"
da
gaske
yaya
Abdoul
?
"
gyada
mata
kai
ya
yi
a
hankali
ya
na
shirin
magana
ya
ga
ta
tashi
da
gudu
ta
bar
wajen
da
sauri
Tesnim
ta
ce
mata
"
Yi
a
hankali
"
ta
na
gama
fadar
haka
ta
ga
Inaya
ta
rage
gudun
ta
na
tafiya
da
sauri
dama
Abdoul
wayo
ya
yi
mata
dan
ta
ba
shi
wuri
ya
yi
magana
da
tashi
babyn
sai
da
ya
ga
ta
kurewa
ganin
su
,
sannan
ya
tashi
ya
koma
saman
sofar
da
Tesnim
ke
zaune
da
sauri
ta
matsa
ta
na
fadin
"
kai
malam
minene
haka
,
tashin
min
da
ga
nan
"
ya
na
kallon
cikin
idanun
ta
ya
ce
"
okay
give
me
a
map
"
cikin
rudu
ta
ce
mishi
"
map
?
"
gyada
mata
kai
ya
yi
kafin
ya
ce
"
yeah
a
map
,
because
i
keep
getting
lost
in
your
eyes
"
Ba
ta
san
lokacin
da
ta
bushe
da
dariya
ba
,
har
wadanan
fararen
hakwaren
nata
su
ka
fito
shi
kuma
Abdoul
ya
na
ganin
ta
fara
dariya
ya
saki
wani
cool
murmushi
ya
na
kallon
,
sai
da
ya
ga
ta
tsagaita
dariyar
ta
sannan
ya
mike
ya
na
cewa
"
na
gama
Mission
di
ta
"
kallon
shi
ta
yi
ta
na
daga
gera