Showing 33001 words to 36000 words out of 135778 words

Chapter 12 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

317

/>


guda



murya



na



kerma



ya



ce



"



ran



ka



shi



dade



wacece



kuma



Najoua



"



ya



fada



a



rarabe



a



hankali



Malik



ya



furza



iska



da



ga



cikin



bakin



shi



,



ya



lumshe



idanun



ya



daura



hannun



shi



saman



forehead



din



ya



murza



a



hankali



kafin



ya



sauko



shi



cikin



zafin



nama



da



dunkule



hannun



shi



ya



juyo



ya



kai



wa



Miram



wani



mugun



bugu



a



fuska



har



sai



da



kan



shi



ya



bugu



da



glass



din



nan



juyawa



Malik



ya



yi



ya



daura



hannun



shi



saman



glass



din



gaban



shi



nan



take



wajen



ya



fito



kamar



Finger



print



Ya



yi



scanning



hannun



,



sannan



wajen



ya



bude



kamar



Window



,



wani



iska



mai



sanyi



ya



shigo



ga



qamshin



ciyayi



hannu



ya



kai



ya



damko



bayan



wuyan



Miram



ya



kawo



shi



gaban



Window



din



nan



ya



yi



kamar



zai



tila



shi



ya



ce



mishi



"



za



ka



fada



min



inda



Ka



boye



ta



ko



sai



na



tila



ka



a



wajen



nan



"



kamar



zai



yi



kuka



Miram



ya



ce



"



don



Allah



ran



ka



shi



dade



,



ban



san



abun



da



ka



ke



magana



a



kai



ba



"



a



hankali



Malik



ya



saki



wuyan



Miram



ya



yi



gaba



zai



fada



ya



na



sakin



wata



razananiyar



kara



da



sauri



Malik



ya



riko



rigar



shi



ya



na



cewa



"



wannan



karan



bazan



taro



ka



ba



,



za



ka



fada



min



a



ina



ka



boye



Najoua



!!



"



ya



kai



karshen



da



dan



karfi



"



zan



fada



,



zan



fada



"



Miram



ya



fada



kamar



zai



yi



kuka



cikin



zafin



nama



Malik



ya



janyo



shi



baya



da



karfi



har



sai



da



ya



fadi



,



sannan



ya



sa



hannu



ya



rufe



Window



din



nan



sannan



ya



juyo



ya



kali



Miram



da



ke



konce



a



kassa



ya



na



jan



nunfashi



da



karfi



sai



da



ya



kare



mishi



kallo



da



kyau



sannan



ya



kai



hannu



cikin



aljihun



shi



ya



ciro



wayar



shi



ya



fara



latsawa



ya



na



fadin



"



tell



me



where



is



Najoua



?



"



cike



da



tsoro



ya



ce



"



ta



na



gida



na



da



ya



ke



a



Riyadh



"



Malik



bai



ce



mishi



komai



ba



ya



raba



ta



geffen



shi



ya



wuce



ya



shiga



corridor



corridor



ya



na



shiga



kofar



lift



ta



bude



wasu



sojojin



guda



uku



su



ka



shigo



parlourn



kai



tsaye



Miram



su



ka



nufa



,



ko



mikar



da



shi



tsaye



ba



su



yi



ba



su



ka



sa



hannu



su



ka



dauke



shi



sai



kara



ya



ke



saki



ya



na



fadin



"



kai



,



ina



za



ku



je



da



ni



,



ku



sake



ni



,



ku



sake



ni



na



ce



,



Malik



!



Malik



!



"



sai



kwallawa



Malik



kira



ya



ke



amma



ko



ta



kan



shi



sojojin



nan



ba



su



bi



ba



su



ka



nufi



lift



da



shi



su



ka



bar



wajen



da



shi



sai



ihu



ya



ke



ya



na



su



sauke



shi







INAYA



zaune



su



ke



cikin



runfar



garden



ita



da



Tesnim



,



ga



uban



fruits



a



gaban



su



sai



faman



sha



Inaya



ta



ke



ta



na



zubawa



Tesnim



labari



su



na



a



haka



su



ka



jiyo



Muryar



Abdoul



ya



na



yi



musu



sallama



Inaya



na



ganin



shi



ta



tashi



da



gudu



ta



rungume



shi



ta



na



fadin



"



yaya



Abdoul



na



yi



kewar



ka



sosai



"



wani



dan



karamin



murmushi



ya



saki



ya



na



cewa



"



ni



ma



na



yi



kewar



ki



over



Auta



"



da



ga



haka



su



ka



raba



jiki



,



ya



karaso



wajen



sofa



su



ka



zauna



saman



sofa



guda



sai



da



ya



zauna



sannan



ya



juya



ya



kali



Tesnim



ya



sakin



mata



wani



dan



karamin



murmushi



sannan



ya



ce



"



har



yanzu



ke



ba



ku



koma



school



ba



?



"



murguna



mishi



baki



ta



yi



ta



na



kauda



kai



gefe



ta



ce



"



in



ka



gaji



da



gani



na



,



ka



san



hanyar



barin



wajen



ban



tare



ka



ba



"



murmushi



mai



dan



sauti



ya



yi



kafin



ya



juya



ya



kali



Inaya



ya



ce



"



Auta



,



ina



ki



ka



baro



yaya



Zayd



din



ki



?



"



cikin



shagwaba



Inaya



ta



ce



mishi



"



Ya



na



fadar



Malik



,



Yaya



Abdoul



,



yanzu



fa



ba



yaya



Zayd



ya



ke



ba



,



yanzu



sunan



shi



Malik



,



haka



na



ji



kowa



ya



na



kiran



shi



da



shi



"



wata



yar



karamar



dariya



ya



yi



kafin



ya



ce



"



uhm



,



ke



kuma



ya



ki



ke



kiran



shi



?



"



cikin



ko



in



kula



ta



ce



mishi



"



baby



"



a



takaice



kumshe



dariyar



shi



Abdoul



ya



yi



ya



na



cewa



"



shikenan



babyn



baby



,



tashi



ki



je



babyn



ki



ya



ce



ya



na



kiran



ki



"



washe



baki



ta



yi



ta



na



zaro



idanu



ta



ce



"



da



gaske



yaya



Abdoul



?



"



gyada



mata



kai



ya



yi



a



hankali



ya



na



shirin



magana



ya



ga



ta



tashi



da



gudu



ta



bar



wajen



da



sauri



Tesnim



ta



ce



mata



"



Yi



a



hankali



"



ta



na



gama



fadar



haka



ta



ga



Inaya



ta



rage



gudun



ta



na



tafiya



da



sauri



dama



Abdoul



wayo



ya



yi



mata



dan



ta



ba



shi



wuri



ya



yi



magana



da



tashi



babyn



sai



da



ya



ga



ta



kurewa



ganin



su



,



sannan



ya



tashi



ya



koma



saman



sofar



da



Tesnim



ke



zaune



da



sauri



ta



matsa



ta



na



fadin



"



kai



malam



minene



haka



,



tashin



min



da



ga



nan



"



ya



na



kallon



cikin



idanun



ta



ya



ce



"



okay



give



me



a



map



"



cikin



rudu



ta



ce



mishi



"



map



?



"



gyada



mata



kai



ya



yi



kafin



ya



ce



"



yeah



a



map



,



because



i



keep



getting



lost



in



your



eyes



"



Ba



ta



san



lokacin



da



ta



bushe



da



dariya



ba



,



har



wadanan



fararen



hakwaren



nata



su



ka



fito



shi



kuma



Abdoul



ya



na



ganin



ta



fara



dariya



ya



saki



wani



cool



murmushi



ya



na



kallon



,



sai



da



ya



ga



ta



tsagaita



dariyar



ta



sannan



ya



mike



ya



na



cewa



"



na



gama



Mission



di



ta



"



kallon



shi



ta



yi



ta



na



daga



gera

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login