Showing 30001 words to 33000 words out of 135778 words

Chapter 11 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

311

/>
ta



na



nan



?



"



"



eh



,



bari



na



je



na



ce



mata



MALIKAT



Inaya



na



son



magana



da



ita



"



ta



fada



cikin



zolaya



har



da



yar



karamar



dariya



kafin



ta



tashi



ta



bar



wajen



ta



nufi



corridor



ta



na



barin



wajen



Ita



ma



Rouksar



ta



mike



za



ta



bar



wajen



cikin



nitsuwa



Inaya



ta



taro



ta



da



cewa



"



ina



kuma



za



ki



je



wajen



ki



na



zo



"



cak



Rouksar



ta



tsaya



ta



na



zaro



idanu



,



har



wani



mugun



bugawa



zuciyar



ta



ta



yi



,



ta



kassa



gaba



ta



kassa



baya



a



hankali



Inaya



ta



mike



ta



karaso



gaban



ta



dab



da



ita



sannan



ta



ce



"



yau



ba



za



ki



gwada



min



wadanan



idanun



naki



na



snake



?



"



dan



karamin



tsaki



Rouksar



ta



yi



kafin



ta



kauda



kai



gefe



ta



na



cewa



"



fadi



abun



da



ya



kawo



ki



"



"



nothing



,



kawai



na



zo



ne



ki



gan



ni



,



kamar



yadda



ki



ke



gani



ban



mutu



ba



"



ta



kai



karshen



ta



na



kashe



mata



ido



guda



sannan



ta



yi



wata



yar



karamar



dariya



Rouksar



na



shirin



magana



ta



jiyo



Muryar



MALIKAT



AL'UMU



a



bayan



Inaya



ta



na



fadin



"



MALIKAT



Inaya



,



dariyar



me



ki



ke



yi



haka



?



"



a



hankali



Inaya



ta



juya



da



murmushi



a



face



din



ta



ta



ce



"



Nothing



,



good



morning



momy



"



ta



kai



karshen



ta



na



fara



takawa



ta



nufi



MALIKAT



AL'UMU



ta



rungume



ta



murmushi



mai



dan



sauti



MALIKAT



AL'UMU



ta



yi



kafin



ta



ce



"



shikenan



yanzu



sake



ni



kar



ki



karaya



min



baya



"



"



sorry



momy



"



Inaya



ta



fada



ta



na



sakin



MALIKAT



AL'UMU



ta



na



sakin



ta



ko



Tesnim



ta



fito



da



ga



cikin



corridor



ta



na



fadin



"



momy



zan



je



garden



"



da



sauri



Inaya



ta



bi



bayan



ta



ta



na



cewa



"



ni



ma



zan



je



"



a



hankali



Tesnim



ta



tsaya



har



sai



da



Inaya



ta



karaso



wajen



ta



,



ta



riko



hannun



ta



su



ka



fara



takawa



a



tare



da



kallo



MALIKAT



AL'UMU



da



Rouksar



ta



raka



su



har



sai



da



su



ka



fita



sannan



MALIKAT



AL'UMU



ta



juyo



ta



kali



Rouksar



ta



ce



"



ke



ba



za



ki



je



ba



?



"



girgiza



mata



kai



Rouksar



ta



yi



kafin



ta



raba



ta



geffen



ta



ta



wuce



corridor



juyawa



ita



ma



MALIKAT



AL'UMU



ta



yi



ta



koma



cikin



corridor



ta



shiga



bedroom



din



ta



bangaran



su



Inaya



Inaya



kuma



a



tare



su



ka



baro



part



din



MALIKAT



AL'UMU



su



ka



nufi



garden



su



na



tafe



su



na



hira



kamar



wasu



Friends







MALIK



tsaye



ya



ke



cikin



parlourn



shi



ya



cire



Alkyabar



jikin



,



ya



na



tsaye



gaban



glass



ya



na



kallon



yadda



ruwa



ke



zuba



ta



kassan



Dutsen



nan



ya



na



a



haka



Kofar



lift



ta



bude



,



Miram



ya



fito



ya



na



sallama



,



Ya



na



bin



wajen



da



kallo



kamar



bakwauye



,



ba



karya



parlourn



ya



hadu



bai



ma



taba



ganin



parlour



mai



kyawon



wannan



ba



a



hankali



ya



karaso



wajen



Malik



ya



tsaya



dan



nesa



kadan



da



shi



da



ga



baya



ya



na



fadin



"



barka



da



wannan



lokacin



ran



ka



shi



dade



,



na



ji



an



ce



ka



na



nema



na



"



gyada



mishi



kai



Malik



ya



kafin



ya



ce



"



Eh



ina



son



mu



yi



wata



magana



,



amma



karaso



ka



gani



"



ba



musu



Miram



ya



karaso



geffen



Malik



ya



tsaya



ya



na



kallo



ta



cikin



glass



din



"



wajen



nan



ya



na



matukar



burge



ni



"



Malik



ya



fada



cikin



sanyin



murya



wani



kyawatencen



murmushi



Miram



ya



saki



kafin



ya



ce



"



Gaskiya



ne



Ranka



shi



dade



,



wajen



ya



na



da



kyau



sosai



"



gyada



mishi



kai



Malik



ya



yi



ya



na



fadin



"



kudin



da



ku



ka



fitar



last



week



a



sani



na



ban



ba



da



izinin



fitar



da



su



ba



,



me



ku



ka



yi



da



su



?



"



wasu



wahalalun



yawu



Miram



ya



hadiye



kafin



ya



ce



"



Um



ran



ka



shi



dade



dama



,



dama



Kudin



mun.......



"



bai



kai



karshen



maganar



shi



ba



Malik



ya



katse



shi



da



cewa



"



Miram



bude



baki



ka



yi



min



magana



,



ina



ku



ka



kai



two



hundred



millions



ba



tare



da



sani



na



ba



"



nan



take



wata



muguwar



zufa



ta



karayo



wa



Miram



har



da



sa



rigar



shi



ya



goge



"



Miram



a



sani



na



duk



wasu



kudi



da



a



za



fitar



da



ga



bank



din



masarautar



nan



a



na



bukatar



sa



hannun



Malik



,



ni



kuma



a



sani



na



ba



ka



kawo



min



wata



takarda



ka



ce



na



sa



hannu



za



ku



fitar



da



two



hundred



millions



ga



kuma



abun



da



za



ku



yi



da



su



,



ko



kuma



ka



na



tunanin



ba



zan



gano



an



fitar



da



kudi



ba



?



,



Miram



duk



abun



da



ke



faruwa



cikin



masarautar



nan



ina



da



masaniya



a



kai



,



kawai



dai



na



yi



shiru



ne



na



ga



gudun



ruwan



ku



,



ni



ba



ma



a



kan



kudin



nan



na



kira



ka



ba



,



tambaya



guda



zan



yi



maka



kuma



ina



jiran



ka



fada



min



gaskiya



ko



kuma



ka



fuskanci



fushi



na



"



cike



da



fargaba



Miram



ya



ce



"



wace



tambaya



ce



wannan



ran



ka



shi



dade



"



ya



fada



murya



har



kerma



ma



ta



ke



zuciyar



shi



na



duka



uku



uku



shiru



Malik



ya



yi



bai



ce



mishi



komai



ba



,



ya



na



kallon



Gaban



shi



sai



da



ya



share



wajen



good



ten



minutes



a



haka



kafin



ya



bude



baki



cikin



nitsuwa



ya



ce



"



Where



is



Najoua



?



"



❤⚘



EXILED



PRINCE



⚘❤





(LOVE



MEETS



POWER



)



👑🔥





(



A



heart



touching



love



story



,



Romance



,



injustice



&



destiny



)







STORY



&



WRITTEN



BY



:



MEERAH



👑🔥

BOOK



________3



📚

🔥



P



A



G



E

4

🥀





wata



irin



muguwar



faduwa



gaban



Miram



ya



yi



har



wani



dishi-dishi



ya



gani



lokaci

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login