Showing 21001 words to 24000 words out of 135778 words
na
ce
maka
bai
mutu
ba
,
Ka
ba
ni
izini
ranka
shi
dade
na
gwada
maka
"
a
hankali
ya
gyada
mata
kai
allamun
ya
ba
ta
izini
wani
cool
murmushi
ta
saki
kafin
ta
tako
a
hankali
ta
karaso
gaban
gadon
Hakim
ta
tsaya
ta
na
kallon
shi
na
dan
dakikai
nan
take
idanun
ta
su
ka
koma
Farare
kal
ko
digon
baki
babu
a
ciki
har
wani
haske
su
ke
kamar
torch
Dum
General
ya
ji
zuciyar
shi
ta
buga
har
wani
baya
ya
yi
ya
na
karanto
kalmar
shahada
ya
na
dafe
saitin
zuciyar
shi
kamar
dan
shi
ya
ke
fuskantar
ta
cikin
rudu
Malik
ya
ce
mishi
"
General
Lafiya
?
"
Ina
fa
General
babu
bakin
magana
zuciyar
shi
sai
duka
uku
uku
ta
ke
yi
ya
na
kallon
Inaya
babu
ko
kiftawa
a
hankali
ta
dago
hannun
ta
,
ta
daura
saman
cikin
Hakim
inda
a
ka
yi
mishi
Dressing
ta
dan
danna
kadan
ta
lumshe
idanun
ta
wani
irin
dogon
nunfashi
Hakim
ya
ja
har
sai
da
kirjin
shi
ya
yi
sama
kafin
ya
koma
ya
shiga
yin
nunfashi
da
karfi
ya
bude
idanun
shi
slowly
da
sauri
Inaya
ta
bude
idanun
ta
sun
koma
dai'dai
,
ta
ja
da
baya
ta
na
dafe
saitin
zuciyar
ta
ita
ma
ta
na
bugawa
da
karfi
da
sauri
Malik
ya
taro
ta
ya
na
cewa
"
Cutie
are
you
okay
?
"
a
hankali
ta
juyo
ta
kale
shi
kafin
ta
gyada
mishi
kai
da
ga
haka
ta
fada
jikin
shi
ta
rungume
shi
sunkuyar
da
kan
shi
ya
yi
ya
manna
mata
kiss
saman
forehead
din
ta
sannan
ya
dago
ya
kali
General
ya
ce
"
ku
ba
shi
kulawar
da
ta
dace
,
Idan
wani
abu
ya
same
shi
a
wannan
karan
kai
zan
tuhuma
,
Mu
hadu
a
fada
Gobe
tare
da
Azzam
"
ya
na
gama
fadar
haka
ya
sa
hannayan
shi
biyu
ya
dauki
Inaya
cak
kamar
baby
ya
juya
ya
fice
word
room
din
su
ka
bar
General
nan
tsaye
ya
na
faman
zaro
idanu
ya
kassa
tantance
abun
da
ya
faru
anya
gaskiya
ne
ko
dai
mafarki
ne
ya
ke
bai
sani
ba
❤⚘
EXILED
PRINCE
⚘❤
(LOVE
MEETS
POWER
)
👑🔥
(
A
heart
touching
love
story
,
Romance
,
injustice
&
destiny
)
STORY
&
WRITTEN
BY
:
MEERAH
👑🔥
BOOK
________3
✍
📚
🔥
P
A
G
E
3
🥀
❤
bangaran
su
Malik
kuwa
,
kai
tsaye
motar
su
ya
nufa
da
ita
su
ka
koma
part
din
su
ko
da
su
ka
koma
part
din
su
maimakon
su
koma
barcin
su
,
kawai
su
ka
shiga
sabon
aiki
,
ni
dai
ina
da
ga
gefe
ina
kallon
su
,
su
ka
murji
junan
su
da
kyau
sai
da
ya
fara
jiyo
kiran
Sallar
asubahi
sannan
ya
hakura
ya
kyale
ta
sannan
su
ka
shiga
wanka
a
tare
,
su
ka
fito
su
ka
shirya
shi
ya
kama
hanyar
mosque
ita
kuma
ta
yi
sallar
ta
cikin
dakin
Malik
kuwa
ko
da
su
ka
Kamala
Sallat
sai
da
ya
wuce
wajen
Momyn
shi
da
Ammie
sai
wajen
karfe
7
ya
koma
part
din
shi
,
ko
da
ya
shigo
part
din
su
ya
tardo
ta
konce
saman
gado
ta
na
barci
bai
bi
ta
kan
ta
ba
ya
shiga
toilet
ya
yi
wanka
sannan
ya
fito
ya
shirya
cikin
manyan
kayan
shi
na
Malik
sannan
ya
bar
dakin
,
amma
kafin
ya
fita
sai
da
ya
manna
mata
kiss
a
saman
forehead
din
ta
sannan
ya
tafiyar
shi
Fada
Bakin
shi
da
sallama
cen
kassan
makoshi
ya
shigo
fadar
su
na
ganin
shi
duk
su
ka
mike
tsatsaye
su
na
sunkuyar
da
kai
cikin
girmamawa
bai
bi
ta
kan
su
ba
ya
nufi
Chair
din
shi
ya
zauna
ba
tare
da
ya
ce
musu
komai
ba
a
hankali
kowane
ya
koma
ya
zauna
su
na
zama
ko
Inaya
ta
shigo
fadar
ta
na
sallama
,
ta
na
sanye
da
wata
muguwar
gown
pink
color
har
kassa
ta
daura
Alkyabar
MALIKAT
AL'UMU
da
ya
daura
mata
ranar
naddin
shi
sai
qamshi
ta
ke
saki
a
tare
duk
mutanan
Fadar
su
ka
yi
mamakin
ganin
ta
har
shi
kan
shi
Malik
,
wadda
ya
bari
yanzu
ta
na
kwana
ya
a
ka
yi
ta
samu
lokacin
yin
wannan
uban
shirin
da
ga
gani
kuma
wannan
shirin
ba
na
mintina
ba
ne
a
hankali
ta
daga
kafa
ta
fara
takowa
cikin
Fadar
a
hankali
duk
wanda
ke
zaune
ya
mike
ya
na
kallon
ta
cike
da
tambaya
ba
ta
bi
ta
kan
su
ba
ta
nufi
Chair
din
MALIKAT
ta
zauna
cikin
nitsuwa
ta
na
zama
ko
wane
ya
koma
ya
zauna
ya
na
bin
ta
da
kallo
wajen
ya
yi
tsit
kamar
ko
Malik
ya
san
abun
da
su
ke
tunanin
cikin
nitsuwa
ya
ce
musu
"
Why
ku
ka
tsare
ta
da
idanu
haka
,
ba
ku
taba
ganin
MALIKAT
ta
shigo
fada
ba
?
"
a
tare
duk
su
ka
saki
murmushi
su
ka
kauda
kai
cikin
girmamawa
Diya
ya
sunkuyo
ya
ce
mishi
"
ba
komai
ran
ka
shi
dade
,
bare
kuma
ina
ga
za
mu
bukaci
ra'ayin
mace
a
tare
da
mu
dan
wannan
karar
ta
shafe
ta
,
Azim
za
ka
iya
shigo
da
su
"
Gyada
mishi
kai
Azim
ya
yi
kafin
ya
juya
ya
fice
fadar
ya
na
fita
ya
dan
matso
da
kan
shi
kusan
Inaya
ya
ce
mata
"
me
ki
ke
yi
a
nan
?
"
ba
tare
da
ta
kale
shi
ba
ta
ce
"
Why
za
ka
tafi
ka
kyale
ni
?
"
"
ba
dawowa
zan
yi
ba
?
"
"
hmmm
irin
na
jiya
ko
?
"
har
ya
bude
baki
zai
yi
magana
Azim
ya
shigo
fadar
a
hankali
Malik
ya
gyara
zaman
shi
dai'dai
lokacin
da
wani