Showing 21001 words to 24000 words out of 135778 words

Chapter 8 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

313



na



ce



maka



bai



mutu



ba



,



Ka



ba



ni



izini



ranka



shi



dade



na



gwada



maka



"



a



hankali



ya



gyada



mata



kai



allamun



ya



ba



ta



izini



wani



cool



murmushi



ta



saki



kafin



ta



tako



a



hankali



ta



karaso



gaban



gadon



Hakim



ta



tsaya



ta



na



kallon



shi



na



dan



dakikai



nan



take



idanun



ta



su



ka



koma



Farare



kal



ko



digon



baki



babu



a



ciki



har



wani



haske



su



ke



kamar



torch



Dum



General



ya



ji



zuciyar



shi



ta



buga



har



wani



baya



ya



yi



ya



na



karanto



kalmar



shahada



ya



na



dafe



saitin



zuciyar



shi



kamar



dan



shi



ya



ke



fuskantar



ta



cikin



rudu



Malik



ya



ce



mishi



"



General



Lafiya



?



"



Ina



fa



General



babu



bakin



magana



zuciyar



shi



sai



duka



uku



uku



ta



ke



yi



ya



na



kallon



Inaya



babu



ko



kiftawa



a



hankali



ta



dago



hannun



ta



,



ta



daura



saman



cikin



Hakim



inda



a



ka



yi



mishi



Dressing



ta



dan



danna



kadan



ta



lumshe



idanun



ta



wani



irin



dogon



nunfashi



Hakim



ya



ja



har



sai



da



kirjin



shi



ya



yi



sama



kafin



ya



koma



ya



shiga



yin



nunfashi



da



karfi



ya



bude



idanun



shi



slowly



da



sauri



Inaya



ta



bude



idanun



ta



sun



koma



dai'dai



,



ta



ja



da



baya



ta



na



dafe



saitin



zuciyar



ta



ita



ma



ta



na



bugawa



da



karfi



da



sauri



Malik



ya



taro



ta



ya



na



cewa



"



Cutie



are



you



okay



?



"



a



hankali



ta



juyo



ta



kale



shi



kafin



ta



gyada



mishi



kai



da



ga



haka



ta



fada



jikin



shi



ta



rungume



shi



sunkuyar



da



kan



shi



ya



yi



ya



manna



mata



kiss



saman



forehead



din



ta



sannan



ya



dago



ya



kali



General



ya



ce



"



ku



ba



shi



kulawar



da



ta



dace



,



Idan



wani



abu



ya



same



shi



a



wannan



karan



kai



zan



tuhuma



,



Mu



hadu



a



fada



Gobe



tare



da



Azzam



"



ya



na



gama



fadar



haka



ya



sa



hannayan



shi



biyu



ya



dauki



Inaya



cak



kamar



baby



ya



juya



ya



fice



word



room



din



su



ka



bar



General



nan



tsaye



ya



na



faman



zaro



idanu



ya



kassa



tantance



abun



da



ya



faru



anya



gaskiya



ne



ko



dai



mafarki



ne



ya



ke



bai



sani



ba



❤⚘



EXILED



PRINCE



⚘❤





(LOVE



MEETS



POWER



)



👑🔥





(



A



heart



touching



love



story



,



Romance



,



injustice



&



destiny



)







STORY



&



WRITTEN



BY



:



MEERAH



👑🔥

BOOK



________3



📚

🔥



P



A



G



E

3

🥀





bangaran



su



Malik



kuwa



,



kai



tsaye



motar



su



ya



nufa



da



ita



su



ka



koma



part



din



su



ko



da



su



ka



koma



part



din



su



maimakon



su



koma



barcin



su



,



kawai



su



ka



shiga



sabon



aiki



,



ni



dai



ina



da



ga



gefe



ina



kallon



su



,



su



ka



murji



junan



su



da



kyau



sai



da



ya



fara



jiyo



kiran



Sallar



asubahi



sannan



ya



hakura



ya



kyale



ta



sannan



su



ka



shiga



wanka



a



tare



,



su



ka



fito



su



ka



shirya



shi



ya



kama



hanyar



mosque



ita



kuma



ta



yi



sallar



ta



cikin



dakin



Malik



kuwa



ko



da



su



ka



Kamala



Sallat



sai



da



ya



wuce



wajen



Momyn



shi



da



Ammie



sai



wajen



karfe



7



ya



koma



part



din



shi



,



ko



da



ya



shigo



part



din



su



ya



tardo



ta



konce



saman



gado



ta



na



barci



bai



bi



ta



kan



ta



ba



ya



shiga



toilet



ya



yi



wanka



sannan



ya



fito



ya



shirya



cikin



manyan



kayan



shi



na



Malik



sannan



ya



bar



dakin



,



amma



kafin



ya



fita



sai



da



ya



manna



mata



kiss



a



saman



forehead



din



ta



sannan



ya



tafiyar



shi



Fada



Bakin



shi



da



sallama



cen



kassan



makoshi



ya



shigo



fadar



su



na



ganin



shi



duk



su



ka



mike



tsatsaye



su



na



sunkuyar



da



kai



cikin



girmamawa



bai



bi



ta



kan



su



ba



ya



nufi



Chair



din



shi



ya



zauna



ba



tare



da



ya



ce



musu



komai



ba



a



hankali



kowane



ya



koma



ya



zauna



su



na



zama



ko



Inaya



ta



shigo



fadar



ta



na



sallama



,



ta



na



sanye



da



wata



muguwar



gown



pink



color



har



kassa



ta



daura



Alkyabar



MALIKAT



AL'UMU



da



ya



daura



mata



ranar



naddin



shi



sai



qamshi



ta



ke



saki



a



tare



duk



mutanan



Fadar



su



ka



yi



mamakin



ganin



ta



har



shi



kan



shi



Malik



,



wadda



ya



bari



yanzu



ta



na



kwana



ya



a



ka



yi



ta



samu



lokacin



yin



wannan



uban



shirin



da



ga



gani



kuma



wannan



shirin



ba



na



mintina



ba



ne



a



hankali



ta



daga



kafa



ta



fara



takowa



cikin



Fadar



a



hankali



duk



wanda



ke



zaune



ya



mike



ya



na



kallon



ta



cike



da



tambaya



ba



ta



bi



ta



kan



su



ba



ta



nufi



Chair



din



MALIKAT



ta



zauna



cikin



nitsuwa



ta



na



zama



ko



wane



ya



koma



ya



zauna



ya



na



bin



ta



da



kallo



wajen



ya



yi



tsit



kamar



ko



Malik



ya



san



abun



da



su



ke



tunanin



cikin



nitsuwa



ya



ce



musu



"



Why



ku



ka



tsare



ta



da



idanu



haka



,



ba



ku



taba



ganin



MALIKAT



ta



shigo



fada



ba



?



"



a



tare



duk



su



ka



saki



murmushi



su



ka



kauda



kai



cikin



girmamawa



Diya



ya



sunkuyo



ya



ce



mishi



"



ba



komai



ran



ka



shi



dade



,



bare



kuma



ina



ga



za



mu



bukaci



ra'ayin



mace



a



tare



da



mu



dan



wannan



karar



ta



shafe



ta



,



Azim



za



ka



iya



shigo



da



su



"



Gyada



mishi



kai



Azim



ya



yi



kafin



ya



juya



ya



fice



fadar



ya



na



fita



ya



dan



matso



da



kan



shi



kusan



Inaya



ya



ce



mata



"



me



ki



ke



yi



a



nan



?



"



ba



tare



da



ta



kale



shi



ba



ta



ce



"



Why



za



ka



tafi



ka



kyale



ni



?



"



"



ba



dawowa



zan



yi



ba



?



"



"



hmmm



irin



na



jiya



ko



?



"



har



ya



bude



baki



zai



yi



magana



Azim



ya



shigo



fadar



a



hankali



Malik



ya



gyara



zaman



shi



dai'dai



lokacin



da



wani

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login