Showing 6001 words to 9000 words out of 135778 words

Chapter 3 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

305

/>
samu



sauki



"



gyada



kan



shi



kawai



Malik



ya



yi



ba



tare



da



ya



ce



komai



ba



ya



juya



ya



ci



gaba



da



takawar



shi



kai



tsaye



part



din



MALIKAT



INAS



ya



nufa



dan



ya



san



ita



kadai



ce



za



ta



iya



ba



shi



amsar



tambayar



shi



Bakin



shi



da



Sallama



ya



shigo



parlourn



ta



nan



ya



tardo



ta



zaune



tare



da



RIANNA



su



na



hira



fuskokin



su



dauke



da



murmushi



MALIKAT



INAS



na



ganin



shi



ta



tsuke



fuska



ta



kauda



kai



gefe



sai



da



ya



karaso



cikin



parlourn



ya



zauna



saman



sofa



geffen



RIANNA



sannan



ya



ce



"



Ina



kwana



Ammie



"



"



lafiya



"



ta



fada



a



takaice



ba



tare



da



ta



juyo



ba



yar



karamar



dariya



RIANNA



ta



yi



kafin



ta



dafa



shoulder



din



shi



ta



ce



"



Akhie



ina



ga



Ammie



fushi



ta



ke



da



kai



"



"



Da



gaske



Ammie



?



"



ya



fada



cikin



sanyin



murya



tsuke



fuska



ta



yi



ta



na



kara



kauda



kai



gefe



a



hankali



ya



mike



da



ga



saman



sofar



shi



,



ya



tako



ya



dawo



gaban



ta



ya



zauna



saman



carpet



ya



kai



hannu



ya



fara



murza



mata



kafa



ya



na



fadin



"



duk



da



ban



san



laifin



da



na



yi



ba



,



amma



ina



neman



afuwar



ki



,



Kin



san



ba



na



son



ganin



ki



cikin



fushi



please



Ammie



kar



ki



ce



za



ki



yi



min



fushi



,



wlh



ba



zan



ji



dadi



ba



"



a



hankali



ta



sauke



ajiyar



zuciya



kafin



ta



ce



"



Nawfel



,



ni



fa



wassa



na



ke



yi



maka



ba



fushi



na



ke



ba



"



a



hankali



ya



kontar



da



kan



shi



saman



cinyar



ta



ya



ce



"



na



sani



,



ai



ba



karamin



abu



zai



sa



Ammie



na



ta



yi



fushi



"



"



duk



da



hakan



ina



fushi



da



kai



,



tsakani



da



Allah



yanzu



Nawfel



yaushe



rabon



da



ka



zo



waje



na



?



ko



da



gaisuwar



tsaye



ya



ce



?



"



ta



fada



ta



na



marairaice



murya



dan



lumshe



idanun



shi



ya



yi



kamar



mai



jin



barci



ya



ce



"



I'm



sorry



Ammie



,



ke



ma



yanzu



kin



san



aikin



da



ya



karun



min



"



cikin



nitsuwa



ta



katse



shi



da



cewa



"



Kar



ka



damu



,



na



sani



Allah



ya



taya



ka



riko



bisa



gaskiya



kamar



yadda



mahaifin



ka



ya



yi



"



a



tare



shi



da



RIANNA



su



ka



amsa



mata



da



Ameen



sannan



RIANNA



ta



ce



"



Akhie



wai



,



ina



baby



ta



yi



ne



na



yi



kwana



biyu



ban



gan



ta



ba



"



"



wace



baby



?



wlh



Ukhtie



na



lura



duk



ke



ki



ka



bata



yarinyar



nan



,



sai



ta



kashe



ni



sannan



ki



huta



"



dariya



sosai



RIANNA



ta



yi



har



ita



kan



ta



MALIKAT



INAS



sai



da



ta



gama



dariyar



ta



sannan



ta



ce



"



Nawfel



fadi



gaskiya



ko



dai



kai



ne



ka



ke



takurawa



babyn



ta



mu



,



na



ji



an



ce



har



yaji



ta



yi



maka



"



da



sauri



ya



dago



kan



shi



fuska



cike



da



mamaki



ya



ce



"



How



do



you



know



that



?



"



yar



karamar



dariya



ta



yi



kafin



ta



ce



mishi



"



Nawfel



,



ai



labarin



masarautar



nan



ba



ya



boyyiwa



"



a



hankali



ya



koma



ya



kontar



da



kan



shi



saman



cinyar



ta



ya



ce



"



to



babu



ruwan



ku



dai



"



"



Akhie



,



Fadi



gaskiya



me



ka



yi



wa



baby



"



RIANNA



ta



fada



lumshe



idanun



shi



ya



yi



sannan



ya



ce



mata



"



da



ya



ke



ita



yar



aljanna



ce



ba



ta



laifi



,



sai



na



ma



kara



aure



na



huta



da



rigimar



ta



"



ya



na



gama



fadar



haka



ya



ji



MALIKAT



INAS



ta



sa



hannu



ta



murde



mishi



kunne



kamar



karamin



yaro



ya



dago



kai



ya



na



cewa



"



Ammie



,



sake



min



kunne



na



da



zafi



fa



"



"



yi



min



shiru



mara



kunya



kawai



,



yanzu



baby



tawa



za



ka



yi



wa



kishiya



?



A



hir



din



ka



wlh



ban



yarda



da



haka



ba



"



"



Ammie



ni



fa



wassa



na



ke



miki



"



a



hankali



MALIKAT



INAS



ta



sakin



mishi



kunne



,



sannan



RIANNA



ta



ce



"



Akhie



,



wlh



duk



ranar



da



ka



yi



wa



baby



kishiya



ni



da



kai



mun



yi



hannun



riga



,



me



ta



yi



maka



haka



kawai



?



"



meda



kan



shi



ya



yi



saman



cinyar



MALIKAT



INAS



cikin



sanyin



murya



ya



ce



"



in



da



a



ce



ina



da



Niyyar



kara



aure



da



lokacin



da



Mohammed



ya



ba



ni



auren



Hafsat



ba



zan



ce



a'a



ba



,



Ukhtie



har



ga



Allah



ba



na



tunanin



zan



iya



zama



da



wata



matar



bayan



Cutie



,



Ita



kadai



ta



san



sirri



na



ita



kadai



ke



iya



saka



ni



cikin



nitsuwa



,



ita



kadai



ke



iya



saka



ni



cikin



farin



ciki



kuma



har



duniya



ta



nadde



ba



za



a



samu



ta



biyu



ta



a



waje



na



,



kamar



yadda



ta



ba



ni



ragamar



rayuwar



ta



na



yi



yadda



na



ke



so



ita



,



haka



ni



ma



na



ba



ta



ragamar



rayuwa



ta



ta



yi



yadda



ta



so



da



ita



"



wani



kyawatencen



murmushi



RIANNA



ta



saki



ta



na



cewa



"



iyeeeee



,



Ammie



ki



na



ji



ko



,



yaron



ki



fa



ya



fada



tarkon



soyayya



"



lumshe



idanun



shi



Malik



ya



yi



kafin



ya



ce



"



Ai



ni



dama



na



jima



da



fadawa



"



murmushi



mai



dan



sauti



MALIKAT



INAS



ta



yi



ta



kai



hannu



saman



kan



shi



ta



fara



shafawa



a



hankali



ta



ce



"



Ka



ce



mu



fara



shirya



kayan



baby



"



"



wane



kayan



baby



kuma



?



"



ya



fada



idanu



a



lumshe



MALIKAT



INAS



na



shirin



magana



RIANNA



ta



riga



ta



cewa



"



Ai



dama



soyayyar



ita



ce



step



na



farko



,



aure



step



na



biyu



,



Step



na



uku



kuma



babys



,



a



na



ku



labarin



auren



ne



ya



zo



a



step



na



farko



no



wonder



,



mun



wuce



step



na



biyu



yanzu



,



kennan



mu



na



cikin



step



na



uku



wato



babys



,



na



san



a



zaman



da



mu



ke



yanzu



you



are



not



virgin



ko



kuwa



?



"



ba

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login