Showing 24001 words to 27000 words out of 135778 words

Chapter 9 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

309



namiji



ya



shigo



fadar



da



mata



a



bayan



shi



su



na



sallama



a



tare



su



ka



karaso



tsakiyar



Fadar



sannan



su



ka



zube



saman



guyiwowin



su



kai



a



sunkuye



su



ka



gaishe



da



Malik



cikin



girmamawa



gyada



musu



kai



kawai



Malik



ya



yi



ba



tare



da



ya



ce



komai



ba



sai



da



su



ka



Kamala



gaisuwar



su



sannan



Diya



ya



ce



"



Ranka



shi



dade



,



wannan



sunnan



shi



Hadi



Ahmed



,



wannan



kuma



matar



shi



ce



Zulaihat



,



shekaran



jiya



ta



kawo



karar



ta



na



rokon



mai



martaba



Malik



ya



shiga



tsakanin



su



ya



raba



auren



"



ya



na



gama



rufe



bakin



shi



Rafik



ya



ce



"



Yarinya



,



why



za



ki



ce



a



raba



auren



ku



,



wani



laifi



ya



yi



miki



ko



kuma



ba



ki



son



shi



?



"



shiru



Zulaihat



ta



yi



ba



ta



ce



komai



ba



,



sai



ma



kuka



da



ta



fara



yi



kassa



kassa



cikin



sigar



rarrashi



Diya



ya



ce



mata



"



Zulaihat



,



ba



kuka



za



ki



yi



ki



,



ki



bude



baki



ki



fada



mana



dalilin



ki



na



cewa



a



raba



auren



ku



,



kin



san



ba



karamin



abu



ba



ne



raba



aure



"



a



hankali



Zulaihat



ta



fara



girgiza



kai



cikin



kukan



nata



ta



ke



cewa



"



Don



Allah



ku



raba



da



shi



,



wlh



ba



na



son



shi



"



"



ba



ki



son



shi



ki



ka



yarda



ki



ka



aure



shi



,



ko



kuma



cilas



ta



miki



a



ka



yi



?



"



Diya



ya



fada



A



hankali



ta



girgiza



musu



kai



allamun



a'a



cikin



Tsawa



Mohammed



ya



ce



mata



"



ki



bude



baki



ki



yi



magana



ba



shiru



za



ki



yi



ba



,



ki



na



son



ki



batawa



Mai



martaba



lokaci



"



ya



na



gama



fadar



haka



ya



jiyo



Muryar



Inaya



ta



na



cewa



"



Ba



tsawa



za



ka



yi



mata



ba



,



Kamata



ya



yi



ku



bi



ta



a



hankali



"



ta



na



gama



fadar



haka



ta



mike



a



hankali



ta



fara



takawa



kowa



na



kallon



ta



ya



na



jiran



ya



ga



abun



da



za



ta



yi



a



hankali



ta



karaso



gaban



Zulaihat



ta



Zube



saman



guyiwowin



ta



da



murmushi



a



fuskar



ta



ta



ce



"



yar



uwa



,



kar



ki



ji



tsoro



ki



fadi



abun



da



ke



cikin



ran



ki



,



kin



ji



ko



?



"



gyada



mata



kai



kawai



Zulaihat



ta



yi



ba



tare



da



ta



ce



komai



ba



wani



cool



murmushi



Inaya



ta



saki



sannan



ta



ce



"



Shikenan



yanzu



fada



min



ba



ki



son



shi



?



"



girgiza



mata



kai



ta



yi



ta



na



cewa



"



da



ba



na



son



shi



ba



zan



yarda



na



aure



shi



ba



"



"



to



minene



matsalar



,



why



za



ki



ce



a



raba



auren



ku



bayan



ki



na



son



mijin



ki



"



"



Ina



son



shi



amma



gaskiya



ba



zan



iya



zama



tare



da



shi



ba



,



ba



zan



iya



zama



da



mutumin



da



zai



iya



daga



hannu



ya



dake



ni



,



wanda



zai



iya



halaka



ni



babu



ko



tsoron



Allah



a



idanun



shi



ni



gaskiya



a



raba



auren



nan



"



"



Inallillahi



,



ki



na



nufin



Dukan



ki



ya



ke



?



"



gyada



mata



kai



Zulaihat



ta



yi



kafin



ta



ce



"



kullum



sai



ya



sa



hannu



ya



dake



ni



,



ko



da



ban



yi



mishi



laifi



ba



,



har



ya



kai



na



rasa



cikin



shi



da



ke



a



jiki



na



saboda



Dukan



da



ya



ke



min



,



Idan



na



fadawa



yan



gidan



mu



,



sai



su



ce



na



yi



hakuri



mu



rufawa



juna



asiri



,



ko



karar



nan



da



na



kawo



babu



wanda



ke



da



labarin



ta



saboda



na



san



za



su



yi



kokarin



hana



ni



,



Don



Allah



ina



rokon



ki



,



ki



yi



wa



adalin



shugaban



mu



magana



ya



raba



ni



da



shi



,



duba



ki



gani



irin



azabar



da



ya



ke



min



"



ta



kai



karshen



ta



na



sa



hannu



ta



warware



veil



din



da



ke



a



kan



ta



ga



shaidar



belt



nan



konce



a



kan



fatar



ta



,



saman



shoulder



,



saman



wuya



har



a



kirji



,



sun



ni



jazir



kamar



jini



zai



fito



cike



da



takaici



Inaya



ta



ce



mata



"



ki



yi



hakuri



na



yi



miki



Alkawari



ba



ke



ba



shi



a



yau



,



kuma



zai



fuskanci



hukunci



dai'dai



abun



da



ya



yi



miki



"



a



hankali



Zulaihat



ta



meda



veil



din



ta



ta



yafa



ta



na



yi



wa



Inaya



godiya



a



hankali



Inaya



ta



mike



ta



juya



ta



na



kallon



mutanan



fadar



da



su



ka



tsare



ta



da



idanu



"



na



san



dukkan



ku



kun



ji



abun



da



ta



fada



,



shin



wane



hukunci



zai



fi



dacewa



da



mutumin



da



zai



iya



daga



hannu



ya



daki



matar



shi



bayan



ba



ta



yi



mishi



laifi



ba



,



har



ya



kai



ta



rasa



babyn



da



ke



jikin



ta



,



Tabas



maza



sun



fi



mata



karfi



saboda



a



haka



Allah



ya



hallice



su



,



amma



ba



ya



bawa



maza



wannan



karfin



ba



dan



su



dinga



cin



zarafin



mata



sai



dan



su



dinga



kare



su



,



namijin



da



zai



iya



daga



hannu



ya



daki



mace



,



macen



ma



mai



ciki



sam



bai



kamata



a



kira



shi



da



namiji



"



ta



na



gama



fadar



haka



ta



fara



takawa



a



hankali



ta



koma



saman



chair



din



ta



ta



zauna



mutanan



wajen



ban



da



kallon



ta



ba



abun



da



su



ke



yi



har



shi



kan



shi



Malik



,



sam



maganar



ta



ba



ta



yi



kama



da



shekarun



ta



ba



,



da



ga



ji



ka



san



akwai



hankali



tare



da



ita



a



hankali



Malik



ya



sauke



ajiyar



zuciya



kafin



ya



juya



ya



kali



Diya



,



ya



ce



"



Ka



sa



a



rufe



shi



a



yi



mishi



bulala



dari



ko



wace



safiya



,



ya



kuma



rubuta



mata



takardar



ta



sannan



ku



ba



ta



abun



da



za



ta



kula



da



kan



ta



"



"



an



gama



ran



ka



shi



dade



"



Diya



ya



fada



cikin



girmamawa



sannan



ya



dago



kai



ya



kali



wasu



dogarai



,



da



hannu



ya



musu



allamun



su



dauke



Hadi



da



sauri



dogarai



uku



su



ka



karaso



wajen



su



ka



dauke



shi



,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login