Showing 24001 words to 27000 words out of 135778 words
namiji
ya
shigo
fadar
da
mata
a
bayan
shi
su
na
sallama
a
tare
su
ka
karaso
tsakiyar
Fadar
sannan
su
ka
zube
saman
guyiwowin
su
kai
a
sunkuye
su
ka
gaishe
da
Malik
cikin
girmamawa
gyada
musu
kai
kawai
Malik
ya
yi
ba
tare
da
ya
ce
komai
ba
sai
da
su
ka
Kamala
gaisuwar
su
sannan
Diya
ya
ce
"
Ranka
shi
dade
,
wannan
sunnan
shi
Hadi
Ahmed
,
wannan
kuma
matar
shi
ce
Zulaihat
,
shekaran
jiya
ta
kawo
karar
ta
na
rokon
mai
martaba
Malik
ya
shiga
tsakanin
su
ya
raba
auren
"
ya
na
gama
rufe
bakin
shi
Rafik
ya
ce
"
Yarinya
,
why
za
ki
ce
a
raba
auren
ku
,
wani
laifi
ya
yi
miki
ko
kuma
ba
ki
son
shi
?
"
shiru
Zulaihat
ta
yi
ba
ta
ce
komai
ba
,
sai
ma
kuka
da
ta
fara
yi
kassa
kassa
cikin
sigar
rarrashi
Diya
ya
ce
mata
"
Zulaihat
,
ba
kuka
za
ki
yi
ki
,
ki
bude
baki
ki
fada
mana
dalilin
ki
na
cewa
a
raba
auren
ku
,
kin
san
ba
karamin
abu
ba
ne
raba
aure
"
a
hankali
Zulaihat
ta
fara
girgiza
kai
cikin
kukan
nata
ta
ke
cewa
"
Don
Allah
ku
raba
da
shi
,
wlh
ba
na
son
shi
"
"
ba
ki
son
shi
ki
ka
yarda
ki
ka
aure
shi
,
ko
kuma
cilas
ta
miki
a
ka
yi
?
"
Diya
ya
fada
A
hankali
ta
girgiza
musu
kai
allamun
a'a
cikin
Tsawa
Mohammed
ya
ce
mata
"
ki
bude
baki
ki
yi
magana
ba
shiru
za
ki
yi
ba
,
ki
na
son
ki
batawa
Mai
martaba
lokaci
"
ya
na
gama
fadar
haka
ya
jiyo
Muryar
Inaya
ta
na
cewa
"
Ba
tsawa
za
ka
yi
mata
ba
,
Kamata
ya
yi
ku
bi
ta
a
hankali
"
ta
na
gama
fadar
haka
ta
mike
a
hankali
ta
fara
takawa
kowa
na
kallon
ta
ya
na
jiran
ya
ga
abun
da
za
ta
yi
a
hankali
ta
karaso
gaban
Zulaihat
ta
Zube
saman
guyiwowin
ta
da
murmushi
a
fuskar
ta
ta
ce
"
yar
uwa
,
kar
ki
ji
tsoro
ki
fadi
abun
da
ke
cikin
ran
ki
,
kin
ji
ko
?
"
gyada
mata
kai
kawai
Zulaihat
ta
yi
ba
tare
da
ta
ce
komai
ba
wani
cool
murmushi
Inaya
ta
saki
sannan
ta
ce
"
Shikenan
yanzu
fada
min
ba
ki
son
shi
?
"
girgiza
mata
kai
ta
yi
ta
na
cewa
"
da
ba
na
son
shi
ba
zan
yarda
na
aure
shi
ba
"
"
to
minene
matsalar
,
why
za
ki
ce
a
raba
auren
ku
bayan
ki
na
son
mijin
ki
"
"
Ina
son
shi
amma
gaskiya
ba
zan
iya
zama
tare
da
shi
ba
,
ba
zan
iya
zama
da
mutumin
da
zai
iya
daga
hannu
ya
dake
ni
,
wanda
zai
iya
halaka
ni
babu
ko
tsoron
Allah
a
idanun
shi
ni
gaskiya
a
raba
auren
nan
"
"
Inallillahi
,
ki
na
nufin
Dukan
ki
ya
ke
?
"
gyada
mata
kai
Zulaihat
ta
yi
kafin
ta
ce
"
kullum
sai
ya
sa
hannu
ya
dake
ni
,
ko
da
ban
yi
mishi
laifi
ba
,
har
ya
kai
na
rasa
cikin
shi
da
ke
a
jiki
na
saboda
Dukan
da
ya
ke
min
,
Idan
na
fadawa
yan
gidan
mu
,
sai
su
ce
na
yi
hakuri
mu
rufawa
juna
asiri
,
ko
karar
nan
da
na
kawo
babu
wanda
ke
da
labarin
ta
saboda
na
san
za
su
yi
kokarin
hana
ni
,
Don
Allah
ina
rokon
ki
,
ki
yi
wa
adalin
shugaban
mu
magana
ya
raba
ni
da
shi
,
duba
ki
gani
irin
azabar
da
ya
ke
min
"
ta
kai
karshen
ta
na
sa
hannu
ta
warware
veil
din
da
ke
a
kan
ta
ga
shaidar
belt
nan
konce
a
kan
fatar
ta
,
saman
shoulder
,
saman
wuya
har
a
kirji
,
sun
ni
jazir
kamar
jini
zai
fito
cike
da
takaici
Inaya
ta
ce
mata
"
ki
yi
hakuri
na
yi
miki
Alkawari
ba
ke
ba
shi
a
yau
,
kuma
zai
fuskanci
hukunci
dai'dai
abun
da
ya
yi
miki
"
a
hankali
Zulaihat
ta
meda
veil
din
ta
ta
yafa
ta
na
yi
wa
Inaya
godiya
a
hankali
Inaya
ta
mike
ta
juya
ta
na
kallon
mutanan
fadar
da
su
ka
tsare
ta
da
idanu
"
na
san
dukkan
ku
kun
ji
abun
da
ta
fada
,
shin
wane
hukunci
zai
fi
dacewa
da
mutumin
da
zai
iya
daga
hannu
ya
daki
matar
shi
bayan
ba
ta
yi
mishi
laifi
ba
,
har
ya
kai
ta
rasa
babyn
da
ke
jikin
ta
,
Tabas
maza
sun
fi
mata
karfi
saboda
a
haka
Allah
ya
hallice
su
,
amma
ba
ya
bawa
maza
wannan
karfin
ba
dan
su
dinga
cin
zarafin
mata
sai
dan
su
dinga
kare
su
,
namijin
da
zai
iya
daga
hannu
ya
daki
mace
,
macen
ma
mai
ciki
sam
bai
kamata
a
kira
shi
da
namiji
"
ta
na
gama
fadar
haka
ta
fara
takawa
a
hankali
ta
koma
saman
chair
din
ta
ta
zauna
mutanan
wajen
ban
da
kallon
ta
ba
abun
da
su
ke
yi
har
shi
kan
shi
Malik
,
sam
maganar
ta
ba
ta
yi
kama
da
shekarun
ta
ba
,
da
ga
ji
ka
san
akwai
hankali
tare
da
ita
a
hankali
Malik
ya
sauke
ajiyar
zuciya
kafin
ya
juya
ya
kali
Diya
,
ya
ce
"
Ka
sa
a
rufe
shi
a
yi
mishi
bulala
dari
ko
wace
safiya
,
ya
kuma
rubuta
mata
takardar
ta
sannan
ku
ba
ta
abun
da
za
ta
kula
da
kan
ta
"
"
an
gama
ran
ka
shi
dade
"
Diya
ya
fada
cikin
girmamawa
sannan
ya
dago
kai
ya
kali
wasu
dogarai
,
da
hannu
ya
musu
allamun
su
dauke
Hadi
da
sauri
dogarai
uku
su
ka
karaso
wajen
su
ka
dauke
shi
,