Showing 12001 words to 15000 words out of 135778 words

Chapter 5 - Exiled Prince Book Three Complete Hausa Novel

Meerah   

24 Oct 2025

306





ROUKSAR



cikin



bacin



rai



Damba



ke



kallon



ta



irin



kallon



nan



na



sai



na



kashe



ki



cike



da



fargaba



ta



ce



mishi



"



Damba



ka



yarda



da



ni



,



Sau



uku



ina



saka



poison



din



na



a



cikin



abincin



da



a



ka



kai



wa



yarinyar



nan



"



cikin



bacin



rai



ya



ce



mata



"



Kar



ki



raina



min



hankali



,



Idan



kin



saka



mata



poison



din



ya



a



ka



yi



ba



ta



mutu



ba



,



ga



shi



yanzu



wacen



sakaran



yaron



ya



fadawa



Malik



gaskiyar



yadda



a



ka



yi



ya



kashe



Malik



,



kuma



ya



fara



bincike



a



kai



ya



kamata



yarinyar



nan



ta



mutu



tun



kafin



ya



gano



wanda



ya



saka



shi



,



yadda



laifin



mutuwar



ta



zai



ratayu



a



kan



shi



bayan



na



Malik



"



kamar



za



ta



yi



kuka



Rouksar



ta



ce



mishi



"



Damba



,



na



fada



maka



ni



da



kai



na



na



saka



mata



poison



har



sai



uku



,



kuma



ina



da



tabbacin



t........



"



Kut



maganar



ta



yanke



ta



na



zaro



idanu



ta



na



kallon



Damba



"



Lafiya



ki



ka



yi



shiru



?



"



Damba



ya



fada



ya



na



tsare



ta



da



ido



wasu



yawu



ta



hadiye



kafin



ta



ce



"



Damba



,



ni



dai



na



san



sau



uku



ina



tura



abincin



part



din



Malik



da



sunnan



MALIKAT



AL'UMU



ta



turo



shi



kuma



duk



da



poison



a



ciki



,



kuma



ina



da



tabbacin



Yarinyar



nan



ta



ci



abincin



"



cikin



rudu



Damba



ya



ce



mata



"



me



ki



ke



son



ki



ce



?



"



"



Damba



,



poison



di



na



ba



karamin



poison



ba



ne



,



dan



ko



magani



ba



shi



da



shi



,



kuma



yarinyar



nan



ta



ci



shi



har



sai



uku



ba



ta



mutu



ba



,



hakan



na



nushi



Aljanun



ta



sun



tashi



"



da



sauri



Damba



ya



katse



ta



da



cewa



"



ki



na



nufin



ita



da



Malik



sun



......



"



bai



kai



karshen



maganar



shi



ba



Rouksar



ta



katse



shi



da



cewa



"



they



had



sex



"



ta



kai



karshen



baki



sake



Girgiza



mata



kai



Damba



ya



yi



ya



na



fadin



"



no



!



no



!



no



!



no



!



"



ya



fadi



na



karshen



da



karfi



ya



na



juyawa



ya



kai



wa



bishiyar



bayan



shi



wani



mugun



bugu



har



sai



da



hannun



shi



ya



fara



zubar



da



jini



a



razane



Rouksar



ta



ce



"



Shikenan



,



Shikenan



,



shikenan



ta



kare



mana



ta



kare



mana



ta



kare



mana



,



ko



rabin



shirin



mu



ba



mu



kai



ba



ga



shi



har



ya



baci



"



"no



,



ba



zan



yi



wannan



aikin



a



banza



ba



,



dole



na



zama



Malik



din



Saudiya

, ta ya a ka yi sihirin da na yi mishi ya kare da sauki haka ?

cikin rudu Rouksar ta ce mishi " wani sihiri kuma Damba ? "

wani dan karamin tsaki ya ja ya na fadin " na hana shi kusantar mace , duk lokacin da ya kusanci mace , zai ji dick din shi na yi mishi zafi kamar za ta kama da wuta , amma ga shi sihirin ya kare , dole na san abun yi , ba zan bar Nawfel saman kujerar nan ba "

da



sauri



Rouksar



ta



katse



shi



da



cewa



"



To



yanzu



ya



za



mu



yi



?



ka



na



dai



ji



fa



yarinyar



nan



poison



di



na



ta



sha



ba



ta



mutu



ba



,



ka



na



ganin



za



ta



bari



wani



abu



ya



samu



Malik



?



"



ba



ta



gama



rufe



bakin



ta



ba



Damba



ya



juyo



a



zafafe



ya



damko



wuyan



ta



ya



na



cewa



"



duk



ai



laifin



ki



ne



,



tun



yaushe



na



ce



ki



kashe



yarinyar



nan



,



Har



part



din



MALIKAT



AL'UMU



ta



koma



da



zama



amma



ki



ka



kassa



yin



komai



a



kai



"



cikin



wata



disashashiyar



murya



ta



ce



mishi



"



Damba



sake



ni



"



ta



fada



dan



ba



karamar



shaka



ya



yi



mata



ba



sautin



ma



da



kyair



ya



fito



da



kyau



ya



waro



idanun



shi



ya



ce



"



No



Rouksar



ba



za



ki



sa



shiri



na



ya



baci



ba



,



Idan



na



fadi



ki



tabbata



ke



ma



za



ki



fadi



,



Idan



har



ta



dalilin



ki



ban



zama



Malik



ba



sai



na



ga



bayan



ki



da



hannu



na



"



kamar



kiftawa



Rouksar



ta



lumshe



idanun



ta



ta



sake



bude



su



,



sun



koma



kamar



na



maciji



,



cikin



abun



da



bai



kai



dakika



Biyar



ba



,



duk



fatar



jikin



ta



ta



koma



irin



ta



maciji



hannayan



ta



su



ka



bace



bat



,



nan



take



ta



koma



wani



dankareren



Maciji



Green



color



wanda



griman



shi



ya



ma



fi



bishiyar



da



ke



bayan



Damba



Damba



kuwa



tun



lokacin



da



ya



ga



idanun



ta



sun



sauya



ya



janye



hannun



shi



da



ga



saman



wuyan



ta



,



ya



koma



baya



kadan



ya



ja



tsaki



sai



da



macijin



nan



na



Rouksar



ya



yi



wani



razanannan



kuka



sannan



ya



bace



bat



,



sai



ga



Rouksar



ta



dawo



tsaye



gaban



Damba



amma



har



yanzu



idanun



ta



na



maciji



ne



cikin



wata



razananiyar



murya



mara



dadin



ji



ta



ce



mishi



"



Kar



ka



manta



ko



ni



wacece



Damba



"



ba



ta



gama



rufe



bakin



ta



ba



Damba



ya



matso



kusa



da



ita



ya



na



kallon



Ta



cikin



ido



ya



ce



"



kar



ki



manta



ko



ni



wanene



Rouksar



"



ya



na



gama



fadar



haka



idanun



shi



su



ka



juye



kamar



yadda



a



ke



juya



PAGE



din



littafi



su



ka



koma



na



maciji



kafin



su



dawo



dai'dai



wasu



wahalalun



yawu



Rouksar



ta



hadiye



kafin



ta



meda



idanun



ta



dai'dai



ta



dan



ja



da



baya



a



hankali



shi



ba



Damba



ya



ja



baya



ya



ce



"



ya



dai



fi



miki



,



nan



gaba



ki



san



irin



maganar



da



za



ki



fadamin



,



gwara



ki



je



ki



samo



yadda



za



ki



yi



ki



kashe



yarinyar



nan



"



ya



na



gama



fadar



haka



ya



bace



bat



ya



na



barin



wajen



Rouksar



ta



saki



wani



kukan



kura



sannan



ta



bace



bat



ita



ma



NI



YANZU



ABUN



NAN



YA



FARA



BAN



TSORO



,



NA



MA



KASSA



GANE



MANUFAR



WANNAN



DAMBA



,



KAMATA



YA



YI



YA



CE



KASHE



MALIK



WHY



ZAI



CE



TA



KASHE



INAYA



?







INAYA



zaune



ta



ke



cikin



parlourn



su



saman



carpet



,



ta



na



sanye



da



kananan



kayan



barcin



ta



ta



saki



gashin



ta



ya



zubo



mata



har



saman



shoulder



sai



tashin



qamshi



ta



ke



ga



bowl



a



gaban



ta



cike

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login