Showing 72001 words to 75000 words out of 161316 words
Chapter 25 - Ahalinmu Daya Book Two Complete Hausa Novel
Yusuf, Kaga dama Idan mama ta dawo maganar da zamuyi bata shafe kaba zaka iya tashi kabamu guri tunkafin ta dawo mu kore ka, Bama son munafiki a cikin mu, Uncle Mansur ne yayi maganar Hadda nunawa Uncle Yusuf 茩ofar fita,
Kafin Uncle Yusuf yace komai Anty Jamila tafara magana, Wadda Tazo tun safiyar yau Daga garin abuje a cewar ta Tazo duba Sulaim ne,
"Gaskiya Ya Yusuf Asiri na aiki a jikin ka, gaba 蓷aya angama dakai an raba ka da Mahaifiyar ka, kai kamar ba 蓷an uwan mu ba,
Wani irin kallo Uncle Yusuf yayi mata, wanda yasa, Har hantar Anty Jamila saida ta ka蓷a, tasan halin shi tasan Waye shi bashi da sau茩i Sam matu茩ar rashi ya 蓳aci, ba mai iya control 蓷in sa, Suma Sumai Girma hasheem 蓷in sun san yana da Ha茩uri Amma bai iya fushi ba,
Batare da yace musu, 茦ala ba ya tashi Ranshi duk a dagule Ya fice daga house 蓷in gaba 蓷aya, dama zuwa yayi ya gaishe da Mahaifiyar tasu ganin Gaba 蓷aya yau basu gaisa ba, Gashi yazo bai same taba sai 蓳acin rai, Duk da yasan koda ya same ta sai Ranshi ya 蓳aci,"
Yana Barin House 蓷in, Mama bilki na dawo wa, cikin Sauri ta shiga Part 蓷in, Suna ganin ta suka mi茩e tsaye kusan a tare, Hadda anty Jamila, Babu wanda yayi mata sannu da zuwa bare Su Tambaye ta ya hanya,
"Mama kin da蓷e tun蓷azu muke jira, kinsan Nacewa, Abban Reeyam Gobe zandawo da wuri to banason Asamu matsala, Muje Dan Allah inga wannan HmShe蓷aniyar Yarin yar da kuke fa蓷a Wallahi sai nayi maganin ta,
Kallon Baki da Hankali Uncle Mansur ya watsa mata,"ko mu da muke Maza Kuma yayyenki mun kasa tun 茩arar hatsabibiyar Yarin yar nan Saike 茦aramar Alhaki"
"Anty Jamila tace, Hmm Ya Mansur kenan Gaskiya Bakasan wace ni ba, Ai maganin Biri Karan Maguzawa, Maganin Mugu sai Mugu, kuma ai sai an gwada akan san na 茩warai,
"Mtsss dalla Kuma na shiru, Muje Gurin Duk wannan Surutun banza ne, Sai munje za'a Tantance, Mugani a 茩asa Shine baya ni, Mama Bilki ta fa蓷i Hakan tare da shigewa gaba ko jakar ta bata ajiye ba, bare ta huta, Har sun fita, Anty Jamila tace Yanzu ina zamu samu Garwashin da zamuyi turaren?
"Irin dariyar Basawan nan Mama Bilki tayi Tare da Fa蓷in karki wani damu Komai da ma ha蓷in sa A shirye Yabani komai, Akwai kaskwan da Yabani muna zuba Garin, haya茩i zai tashi basai munyi amfani da Wuta ko Garwashi ba, Nafa蓷a masa babu inda zamu samu Garwashi, shiyasa Yabani Wannan gagarumin ha蓷in, Mama Bilki takai 茩arshan maganar dai dai suna Isa 茩ofar 蓷akin Da suka kulle Suhaima jiya aciki, Kamar yadda Suka sa kwa蓷o haka Suka tarar da ita a kulle da kwa蓷on ta, Ganin haka yasa zuciyoyin su Cikin farin ciki,"
~ Princess ~
Ina jinki Suhaima kiyi Tambayar ki,
Suhaima tace "Oh Princess yanzu kuma kukan Meye kikai daga nin idanuwan ki kin茩arayin kuka, Naga yayan naki ya farfa蓷o to Meye ya rage kuma?
Wasu Siraran Hawayen ne Suka 茩ara gangarowa Saman kuncin ta, Kafin cikin Kuka tafara magana. "Me Rufaffiyar Fuska Ya Sulaim mugu ne shida wannan Ya Yariman, Wallahi Saina fa蓷awa Ummeetha,
Tofa Ikon Allah, Me suka yi miki? Suhaima ta tambaya,
Saida Princess taja Majina, Kafin tace, Tsakiyar kaina Suka samu sukai ta Bugamin 茦arfe,
Kamar Suhaima zatayi dariya sai ta Shanye, Cikin Ranta tace ya za ayi mutumin da aka bugawa 茩arfe a tsakiyar kai, A zauna har haka yana Surutai, Sosai Suhaima ta fahimci princess shagwa蓳a蓳蓳iya ce,
A fili Tace, Ayya Allah sarki gaskiya basu kyauta ba, kiyi ha茩uri, kinga yayyen ki ne ba yadda zakiyi dasu, Yauma dai Saida in ha茩ura da Tambayar nan Tunda Bakya jin dai dai,"
A'a mai Rufaffiyar Fuska kawai kiyi Tambayar ki, Ai bazan ha茩ura ba inada mai ramamin yanzu bata nan tana dawowa daga Hospital zan. Fa蓷a mata,
Suhaima har zata ce waye bashida lafiya sai kuma taga hakan ba hurin min ta bane,
"Oyah kiyi tambayar ki, Inaji don su Anty razi茩a na dawowa zan tafi, Princess tayi maganar tana share kwallar idon ta da Tissue kamar ba'ita ba,"
Suhaima tace, Allah yasa baza ki damu da abunda zan tambaya ba, Abu na farko inason Sanin, House nawa ne acikin Estate 蓷in nan, Sannan Suwaye Mamallakan su?
"茒an Jim Princess tayi tana kallon sama Alamar tunani, can sai tace, Gaskiya bazan iya ganewa ba, Amma mu duba Google Map zamu Iya Gani, Tafa蓷a Tare da kunna Wayar hannun ta, Tashiga Shafawa tana research,
"Yauwa matso ki gani Ma tsawa Suhaima tayi kusa da princess ka蓷an, ita dai babu abunda take ga newa, saboda ba abunda take gani sai sararin Sama niya, A 茩alla, Muna da 12 House Acikin Estate 蓷in nan ga Sunan kingani, Princess takai 蓷an ya tsan ta saman Screen 蓷in tana nunawa Suhaima, 茒aga mata kai kawai Suhaima tayi,
"Acikin House Sha biyu, ko wanne da Sunan Mamallakin sa ajikin Titin dazai sada ka da house 蓷in, Kinga 拼a拼an Baffa maza Tara 9 ne, kowanne acikin su yana da house a cikin estate 蓷in nan duk da wasu ba'anan suke zaune ba, Amma duk lokacin da suka zo To suna sauka a house 蓷in su, Sai House na goman shi ne na baffa, Sauran Biyun kuma babu kowa a cikin su, Babu ma Number ko suna a jikin Board 蓷in su, Bansan na su waye ba, Sannan acikin ko wane house akwai Part uku 3 Wani House 蓷in kuma part Hu蓷u 4, "Like this,
"And then, Mamallakan su, Sune kamar haka, Na farko, Baffa, Abiiy, Daddyn Canada, Uncle A, Uncle Shaddad, uncle Hasheem, Uncle Sambo, Uncle Aliyu, Uncle Mansur, "And Last Uncle Yusuf, Sune Mamallakan Amma wasu ba'anan suke ba, Yanzu haka dai Uncle Bello da Uncle A, Suna nan, Uncle Ali ne baya nan Acikin wa蓷an da ba a 茩asar nan Suke ba,"
Gaba 蓷aya bayanin Tamkar a waya take kwararo shi, saboda tanayi tana kallon wayar ta,
Nisawa Suhaima tayi Jin surutun yayi mata yawa, kuma ita duk ba wannan take son ji ba, Princess kuwa babu alamar gajiya a tattare da ita tace Yanzu sai Meye tambaya ta gaba,
"Idan babu damuwa zan iya ganin Hotunan su,?
Dariya Princess tayi, Tace To bari na Duba miki, kamar Suhaima ta tuna wani abu sai tayi saurin Fa蓷in, Ina son ganin hoton su ne don ingane Su saboda ni babu wanda nake iya ganewa a cikin su Saboda kusan kamar su 蓷aya, Cikin sigar wayo Suhaima tayi maganar tana Kallon princess dan ganin Reaction 蓷in ta,
Ita ko Murmushi tayi batare da ta kawo komai a ran taba tace to, Har cikin ranta take jin Suhaima ita dai Allah ya ha蓷a jinin su, Ba a matsayin 拼ar aiki ta 蓷au Suhaima ba, ita a matsayin 茩awa ta 蓷auke ta, Duk da bata ta蓳a ganin fuskar taba kuma bata damu ba, don Su basa takurawa mutum akan abinda baya so ko baiyi niyya ba,"
Princess tace kinga wannan, Abiiy shine Mahaifin mu, Ya Sulaim, ya Rafiq da Taufiq, Sai Anty Suhailat sai ni Auta, ta nuna kanta Murmushi Suhaima tayi tace Ashe Rigimar ba banza ba Auta ce,
Suhaima ta gane shi, shine ta gani 蓷azu a parlourn Baffa,
Haka Princess ta shiga nuna mata su 蓷aya bayan 蓷aya da Suna yen su, har su mai Girma Hasheem Saida ta nuna mata, Murmushi kawai Suhaima tayi Tanajin wani abu acikin ranta, Yauwa Princess wannan waye?
Suhaima ta fa蓷a tana nuna Uncle Shaddad,
"Wannan Shine Uncle Shaddad, Bawan Allah ba ruwan shi, Baya magana, baya shiga harkar kowa, yanada matsalar tunani acikin kwakwalwar sa,
Ya ta蓳a samun wata Matsala ne a rayuwar sa? Suhaima ta tambaya,
"Eh Da bahaka yake ba, Nima bansan lokacin da ya koma hakan ba, ina 茩arama a lokacin da abun yasa me shi, A yadda labarin yake, Yarasa wasu mutane masu Matu茩ar mahimmanci a rayuwar sa, Yasa matar sa da 拼ar sa, wadda ita ka蓷ai, Matar shi ta haifa, sai aka kashe Matar, lokacin 拼ar tana 茩arama, Ba'afi kwana Uku da rasuwar matar tasa ba, aka nemi 拼ar aka rasa, wanda har zuwa wannan lokacin ba'asan inda take ba ta mutu ko tana raye, Allah masani, Haka Baffa muma yaba mu labari, Shiyasa Yakoma haka lokaci 蓷aya ya daina magana ya茩i aure yafiso ya ka蓷ai ce shi ka蓷ai a ko wane lokaci, Wasu lokutan har kuka zakiga yana yi, Abun tausayi,
Kafin Suhaima ta bu蓷e baki tayi magana, princess Tami茩e tare da Fa蓷in, Suhaima zandawo Nayi mantuwa, 苼ata jira cewar Suhaima ba ta tafi cikin sauri,
"Shiru Suhaima tayi Kamar tana Son Tuna Wani abu, Can 茩asan ma茩oshin ta ta Furta, Sajeedah Gidan hajiya Fanteka Tabbas, Ita ce 拼ar Wannan Uncle Shaddad 蓷in..!!!
_F pen_
[01/04, 3:10鈥痯m] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp group馃憞
https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs
_Typing馃摬_
*_AHALINMU 茒AYA_*
馃挆馃挆馃挆
*_Fatima Y zakariyya馃憣_*
_Tymer's henna_馃拝
*鉁═AURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...鉁煋*
*_T.M.W_*鉁嶏笍
_Sarauniyar馃懜 Taurarin Marubuta writer's鉁嶏笍鉁╛
*_(THE QUEEN馃憫)_*
*_TEAM FIVE STARS馃挮_*
*TAURARI BIYAR*
________Dedicated to anty salma馃拵
*_Part 2_*
(Littafi na biyu馃摌)
_Godiya ta musamman gareku 蓷aukacin masoya na ina matu茩ar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.馃馃槝馃槝_
*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*
*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*
鉃★笍馃吙锔 4锔忊儯9鈨b灃5鈨0鈨p煋
~ Suhaima ~
Shiru Suhaima tayi kamar tana Son Gano wani abu, Can 茩asan ma茩oshinta ta Furta Sajeedah, Gidan hajiya Fanteka Tabbas Itace Sajeedah itace 拼ar wannan Uncle Shaddad 蓷in, Hanneyen Ta ta ha蓷e guri 茒aya tare da 蓷aga kan ta Sama Alamar Tunani,
~~~
Da sauri Anty Jamila ta taro Mama Bilki Ganin zata Fa蓷i 茩asa, Dafe kai Tayi cikin Tsantsar Tashin Hankali ta Furta "Mun shiga Uku Ina Aljanar Yarin yar Take Ta gudu Wallahi ta gudu Cikin Ru蓷u Mama Bilki Ke maganar ko ga ha蓷iyar yawu bata yi"
Ido A war waje Uncle Mansur ke kallon Inda Suka 蓷aure Suhaima Amma babu ita ba Dalilin ta, Tashin Hankali Da ba'asa masa rana,
"Kun barni a duhu fa Wai ina Yarin yar take? Anty Jamila tafa蓷a tana sakin Hannun Mama Bilki da ta ru茩o,
Wani irin Kallo Uncle Mansur yayi mata kafin yace"Ai bansan ke ma kauniya bace sai Yau Tunda bakya iya ganin abun da muke gani"
"He Excellency Sambo Yace Duk inda Yarin yar nan Take Tana cikin gidan nan Dole tana nan baza ta ta蓳a tsira ba"
"Nifa har yanzu bangane ba Naga lokacin da muka zo 茦ofar nan a rufe take da Kwa蓷o Ga kuma key Amma Kuma kuna maganar wai ta gudu To ta ina? Anty Jamila ce ta 茩ara magana Tana Kallon su Fuskar ta da Alamar ko茩on to,
"Mama Bilki wadda Tunda tayi shiru gaba 蓷aya ta susuce, zuciyar ta Suya kawai take mata, Cikin Hassala da fushi tace Kinga Jamila yadda Idon ki Ya gane miki ba labari ba ne Muma haka muka gani, Idan baza ki iya shiru ba to ki koma gidan Mijin ki"
"Haba Mama Daga magana Kuma sai a hauni da fa蓷a Bafa ni nakar Zomon ba, Saboda ban gane ba shiyasa na tambaya, Amma.....
"Kina 茩ara magana sai kin fita, Da sauri Anty jamila ta dubi Sambo Yana muzurai ganin hakan ne yasa Ta ja bakin ta tayi Tsitt,
Ina Hasheem? Mama Bilki ta Tambaya tana Duban su 蓷aya bayan 蓷aya, Da sauri suka shiga waige waige, Mamaki ne yaka masu Ganin baya nan, Babu wanda yaga fitar shi amma tabbas Sunsan tare Suka Shiga 蓷akin,
Fita Mama Bilki tayi Zuciyar ta a da gule Sannan, can 茩asan ranta Tafara zargin Babban 蓷an nata,
Mai Girma Hasheem, Kai kawo yake Daga Bangon Kudu Zuwa na Arewa acikin Kata faran Parlourn sa na Alfarma wanda ya gama Gajiya da ha蓷uwa, Da kagan shi zaka gane ba'a cikin Hayyacin sa yake ba, Babban tashin hankalin sa shine Yau tsawon kwana 3 mudubin tsafin sa bai kawo haske ba, Gashi ya kasa samun Labari daga 茩ungiyar su ta (SECRET SOCIETY) Yasan Hakan ba 茩aramar Matsala bace a gurin sa, Yayi sadaukar war Amma Dodon Tsafin Ya茩i Kar蓳ar jinin,
Suhaima ce tafa蓷o masa arai hakan yasa yasaki wancan tunanin ya fa蓷a nata, Yadda yake hango Tsantsar Tsanar sa acikin idanuwan Suhaima Yake Lokacin da take Kallon sa cikin Tsana da 茩ama, Da Idanuwan ta Tamkar Mashi, Shi ba wannan ne damuwar sa ba So yake yasan wacece sannan Me Ala茩ar sa da ita don yasan Tabbas akwai Matsala, Amma Yana jin ya shirya Tunkarar ta, Yana wannan Tunani Barrister Sulaiman ya shigo yasa meshi Har lokacin yana kai komo,
"Abba Lafiya Dai?
Da katawa Mai Girma Hasheem yayi Tare da Kallon sa, "Em Lafiya, Yau kaje Office kuwa? Ya Tambayi 蓷an nasa,
"Naje, Abba ka zauna Zamuyi magana,
Zama Mai Girma Hasheem yayi Saman Kujera mai Mazaunin Mutum Uku 3 siter ya 蓷ora 茩afar sa 蓷aya saman 蓷aya,
"Yace Ina Sauraron ka,
~LAGOS~Banana Island
Momma Momma,
"Ya Allah Waye haka Zai 茩arar min da Suna, Hajiya Bahijja tafa蓷a Tana 茩o茩arin Sakkowa daga Upstairs Hannun ta Ru茩e da Jaridar Yammacin Ranar,
Kallon Sajad tayi Tare da Fa蓷in wani aiki sai kai, lpy kakemin irin wannan kira haka tamkar makaho"
"Momma, I couldn't Believe what my eyes were Seeing"
"茦arasa sakkowa tayi daga Upstairs, Tace me kagani, Nasan ka sarkin Gane gane da labarai"
"Sajad yace Momma wannan ba labarin banza bane abune wanda ya shafe mu, Naga ansa Yau tsawon 1 week brother bashida lafiya,"
"Brother Wane brother kuma?
"Brother Sulaim Allah Gashi yanzu nake gani,Amma Momma ko kifa蓷a min Yadda yayi maganar tamkar zaiyi kuka,
"Banida labari gaskiya ban yadda ba mugani Tafa蓷a tana kar蓳ar wayan hannun shi,
"Bayan ta duba Mi茩a masa tayi batare da tace komai ba,
"Momma "_Here we are, it has been Written, All praise be to Allah After a long illness that lasted for Five days, Today Saturday DR. SULAIM HAMEED ARAB has recovered. we pray that Allah grants him Continued Good Health_" Yakai 茩arshe yana kallon Mahaifiyar tasu,
"Cikin sanyin Murya Ta furta Waye ya 蓷ora,
"I don't know ooo Momma babu Suna a shafin da aka wallafa Amma Tabbas Sulaim ne Tunda har Hoton sa gashi an 蓷ora"
"Shiru Momma tayi Tamarasa tacewa Sannan ta kasa Zama Jaridar hannun ta ta cilla saman Table Sannan ta Fara Shafa Wayar ta Fuskar ta babu Annuri,
"Da Sauri Sajad Ya ru茩o hannun Mahaifiya tasu, tare da Fa蓷in "Wait Momma, Meye zakiyi"
Kallon shi tayi, Zankira Baffa ne? Saboda in tabbatar,
"Sorry My Happiness, Kafin ki kirashi Dan Allah ki sauke Fushin ki, Ni inaso yanzu Zan wuce Kano,"
"Shiru tayi tana kallon 蓷an nata kafin tace, Yaushe?, Da Yamma nan kabari sai gobe, ko kayi Booking Flight ne?
"No no Momma Yanzu zanyi Booking Kafin na shirya ko Flight 蓷in 7:pm nasamu zanbi ko na 9:pm Just inaso kawai naga Big Broo yau, kar kice, No Please yafa蓷a tare da ha蓷e hannensa Guri 蓷aya alamar ro茩on,"
"Murmushi kawai tayi wanda da gani kasan iya Fuska ne, Allah ya tsare Sai munzo Abunda tace kenan"
"Awwwn Good Mommy, gaskiya U are The best one Momma u are special to me I love you" ya fa蓷a tare da manna mata Kiss a goshi, ya haura Upstairs da sauri don fara shiri, Kasan cewar sa dogo sosai Kamar Mahaifiyar tasu, Dagani ko ba'a fa蓷a ba kasan Jinin Baffa ne,
Bin Bayan Sa da kallon Momma tayi Tana, Murmushi, tanajin soyayyar 蓷an nata har cikin ranta, Kamar yadda yake son ta Tabbata Sajad bai ha蓷a son ta da kowa ba, Haka itama 拼ar uwar sa shukra,
Duban ta ta mai da saman wayar Hannun ta, Number 蓷in baffa Tashiga kira wanda batada ya茩inin za a 蓷aga don shi idan bai san da kiran kaba to ba lallai ka same shiba,
Can 茩asan zuciyar ta tana jin zafin Ace 蓷an yayan ta Abin so a gurin ta, bashida lafiya har na tsawon kwana biyar Amma akasa gaya mata, Take zuciyar ta ta 茩ara sama, Tana da zuciya Sosai ga saurin Fushi tsaye take akan komai jajirtacciyar mace tamkar namiji, har cikin zuciyar ta take jin, da ace wani ne yayi rashin lafiya ba'a sanar mata ba to Baza ta ne me kowa ba, amma Kash sai akayi rashin sa'a Masoyin 蓷an tane wato Sulaim baza ta iya Sharewa ba,
Sau biyu Tana kiran Baffa amma ba'a 蓷agawa har ta ha茩ura ta ajiye wayar, Ta zauna saman Sopar saiga kiran Baffa yana shigowa, Da sauri ta 蓷aga tare da kara wayar a kunne,
"Assalamu'alaikum, Amincin Allah Ya tabbata ga mahaifi na, Allah yasa kuna lafiya,
"Ta 蓷ayan 蓳angaran Baffa ya Amsa da fa蓷in, Albarkar Allah ya tabbata a gurin 拼a ta da Iyalan ta, Muna lafiya Allah yasa kuma haka,"
"Alhamdulillah Muna lafiya, Baffa Barka da Yamma"
"Murmushi Baffa yayi kafin yace Barka Bahijja, Fa蓷amin Meya faru waya ta 蓳aki?
"Sai lokacin Momma ta sauke Nannauyar ajiyar zuciya wadda saida ta tafi da rabi da kwata na 蓳acin ran ta, Baffa Ya jikin