Showing 15001 words to 18000 words out of 161316 words
Chapter 6 - Ahalinmu Daya Book Two Complete Hausa Novel
sauri tace a'a Bakomai wani abu na tuna,
Sai ta kyau da maganar ta hanyar Fa蓷in, yanzu ke a matsayin ki na babba babu wani abun da za kifa蓷a min kafin murabu?
茒an Farr khaltum tayi da ido cikin jin da蓷in ankira ta da babba, don khaltum badai son girma ba, ina dashi mana,
Ni abunda zanfa蓷a miki Ba wata doguwar magana bace, inason duk abunda kikasamu kada kimanta dani, komai 茩an茩an tarshi kiraba biyu kikawomin nawa,
Ganin da gaske take babu ko alamar wasa, hakan yabawa Suhaima dariya sosai, aranta tace wato ita dai khaltum bata da burin daya wuce naci kullum ci,
"Kada kidamu khaltum Indai akan wannan ne bakida matsala, komai nasamu kinfi 茩arfin shi, insha Allah bazan ta蓳a mantawa dake ba saboda wani abun duniya, idan duka kika nuna kinaso zan iya baki, hakan Bakomai bane, saidai inaso in茩ara tuna miki, munzo gidan nan, Dan 茒aukar Fansa bawai don jin da蓷i ba ko saba wa da mutanan gidan ba, kada mu bari kowa ya shiga jikin mu har yayi mana illa ta hanyar, zambo cikin aminci,"
Kafin khaltum ta ce wani abu, Hajiya umma ta shigo parlourn bakin ta 蓷auke da sallama,
Suhaima ce ta amsa, can 茩asan ma茩oshin ta,
" Kallon su hajiya umma tayi, idan kungama zamu iya tafiya ko,
"Batare da sunce komai ba suka mi茩e atare, Atunanin su 茩ofar fita daga parlourn zata nufa sai suka ga, ta nufi wata hanya acikin parlourn, binta kawai suke abaya ko wacce da irin tunanin da take sa茩awa aranta, wani corridor suka bi sai gashi sun蓳illa babbar harabar house 蓷in Alhaji Imran (Baffa) take kallo Yakoma sama, kasa hakuri khaltum tayi saboda tsabar kyan da house 蓷in yayi mata, ta matsa sosai kusa da saitin kunna Suhaima tace "wlh Suhaima ko a film ban ta蓳a ganin irin wannan aljannar duniyar ba, nidai 蓷an Allah kice musu abarni anan,"
"茒an zungurar khaltum, Suhaima tayi 茩asa 茩asa tace, dalla malama kedaina wannan abun, ko ina mai kyau ne acikin Estate 蓷in nan, akwai ma inda yafi nan kikasani ko can za akai ki,"
"Da sauri khaltum tace dan Allah fa kice ke kinga ko ina,
" A'a nima bako ina nagani ba amma ina da tabbacin ko ina na musamman ne, ta kai 茩arshan maganar dai dai 茩arasuwar su part 蓷in Hajiya Umma, wanda babu nisa sosai tsakanin Part 蓷in dana Baffa, Glass Door 蓷in tashiga zugewa ahankali, tashiga ciki Suma suka fi bayan ta, tsarin parlourn sosai yaburge su, gashi me 茒aukar ido saboda komai na ciki lemon Green ne da milk Mai haske colour 蓷in,
Ganin sun tsaya ne hakan yasa hajiya Umma juyawa takallesu, zaku iya zama, abunda tace kenan,
Ba musu suka zauna, sannan itama tasamu kujera mai 茒aukar mutum 蓷aya ta zauna,
Nuna Suhaima tayi tare da Fa蓷in nan shine inda zaki zauna, amma zaki rin茩a kulawa da part 蓷in dake tsakiyar house 蓷in nan, Kuma a yau zaki fara saboda mamallakin 蓳angaran zai dawo yau insha Allah, amma za aha蓷aki da matemaki,
"To kawai Suhaima tace sai a lokacin tasamu damar kallon hajiya Umma,
Wanda tun farkon ganin ta da ita ta gane matar bata da matsala saidai kuma babu fara'a atare da ita,
Magana hajiya Ummu tacigaba dayin hakanne yasa Suhaima 茩ara maida hankalin ta kanta,
Ke kuma yanzu za akai ki 蓳angaran da zaki zauna tafa蓷a tare da nuna khaltum, amma zaku tafi tare don ku gane mazaunin juna,
馃挆
_BARNO STATE_
*_MASARAUTAR GABAS_*
Bayan kammala taron Yarima Sultan komai ya lafa a masarauta, sai dai 茩ananan maganganu da suke tashi game da, kyautar da mai martaba sarki yayiwa 蓷an sa Yarima Sultan, Wanda ya mallaka masa rabin Masarautar Gabas, sosai al'amarin yakawo cecekuce A wasu daga cikin 蓳angarorin Masarautar, wasu na farin ciki wasu na 蓳a茩in ciki da kuka,
"Haba amini na kabar tafiyar nan taka sai zuwa gobe mana" cewar Yarima Sultan idon sa akan Sulaim yana jiran amsar shi,
"茒ago da shan yayyun idanuwan sa yayi wanda kwayar cikin su ta janza kala zuwa ash mai 茒aukar hankali saboda hasken da idon yayi sosai, ya kalli Yarima Sultan,"
"Idan na zauna Meka keso nayi maka?
Girgiza kai Yarima Sultan yayi tare da 蓷an 蓷aga kafa蓷a yace A'a Bakomai, kawai inaso kabari sai goben,
Na sanarwa Baffa ina tafe zuwa anjima cewar Sulaim,
Yarima Sultan yayi murmushi ganin da gaske aminin nasa so yake ya tafi, take yace to shikenan zanyi magana da Baffa kan ayi hak'uri gobe sai mu tafi Tare,
"茦ara 蓷aure fuska Sulaim yayi ganin ba yadda ya iya da aminin nasa, amma tabbas yaso komawa Kano a yau, batare da sanin dalilin hakan ba, wanda da baima shirya tafiya anan kusaba amma yaji ina bazai iyaba, jiyake tamkar ana kiran sa, tamkar yabu蓷e ido ya tsince shi cikin Estate 蓷in su haka yake ji",
"Jin yayi shiru ne hakan ya tabbatar wa da Yarima Sultan Aminin nasa ya hakura, yaji da蓷i sosai duk da dama yasan Bazai茩i abunda yakeso ba,"
Wani bafade ne ya sanar wa da Yarima sultan akwai ba茩o a waje, take Yarima Sultan yace, kowa ye Yarima bazai samu ganin sa yanzuba, Sultan na cikin tattauna da Aminin sa, Da sauri bafaden yace angama Ranka ya da蓷e, ya tashe kenan da niyar komawa sanar da sa茩on Yarima Sultan zuwa ga wanda yazo,
"Sulaim yace Abashi izinin shigowa" ,
Kallon shi Yarima Sultan yayi, kasan wanda yazo ne,
"Saleem Ne cewar Sulaim
" Ayya ai da ya shigo, kallon bafaden nan Sultan yayi, Yace ace Yarima na maraba dashi muna masa barka da zuwa zai iya shigowa,"
Da sallama 蓷auke abakin Saleem ya shiga parlourn fuskar sa 蓷auke da yalwataccan murmushi,
Martanin murmushi Yarima Sultan ya mayar masa, hannu ya mi茩amasa alamar suyi musabaha,
" Bamu su Saleem yamu茩a masa nashi hannu tare da Fa蓷in barkan ku da rana, fatan nasameku lafiya, Allah ya huci zuciyar Yarima, bansamu zuwa ba tun蓷azu, Allah yasa Yarima baiyi fushiba,
Guntun murmushi Sultan yasa ki, Babu laifi yazama dole ayi uziri ga ba茩on sultan,
"Agogon hannun Yarima Sultan ne yakawo haske tare da yin wata 拼ar 茩ara ka蓷an wadda bakowa ne zai iyaji ba sai na kusa dashi sosai 茩arar tamkar (Meeting) alamun akwai mutum A Garden 蓷in sa, matu茩ar wani mahalu茩i ya shiga 蓳angaran sa to dole wannan a gogon zai sanar masa, shikuma yana ganin wannan alamar to ya tabbata mutum ya shiga 蓳angaran sa ko garden 蓷in sa,
"kallon Sulaim yayi tare da Fa蓷in ina zuwa, cikin nutsuwa ya tashi yabi hanyar da zata sa dashi da 蓳angaran sa ta 茩ofar baya, kai tsaye ya nufi Garden 蓷in inda ya tabbatar mutum ya shigo saboda alamar da Agogon hannun sa yanuna masa,
"Bayan fitar Yarima Sultan daga Parlourn, Kusada Sulaim, Saleem Yakoma tare da zama, Suka gaisa da Sulaim sosai, harma Sulaim 蓷in ke sanar masa yaso tafiya yau amma, Sultan yahana,"
Sosai Saleem yayi dariya, jin kalmar wai yahana, cikin ransa ya 茩ara jinjina sha茩uwar dake tsakanin, Yarima Sultan da Sulaim idan ba hakaba, Da wahalar gaske Ace akwai wanda ya isa hana Sulaim abunda yayi niya sai dai Baffa, amma yanzu ga Sultan yahana shi tafiya, A fili kuwa cewa yayi kaga shikenan sai mu tafi tare zuwa goben insha Allah, don nima jibi zan wuce sansanin mu dake Lagos,
Allah yakaimu Abunda Sulaim yace kenan don shi ba'a doguwar hira dashi,
Saleem ya amsa da ameen, tare da ciro wayar sa daga aljihu yafara sana'a tashi ta kallon hotunan Suhailat, wadda itama ahalin yanzu tagama fa蓷awa komai ya dai dai ta ta蓳an garan masoyan biyu,
Sa蓷af Sa蓷af, princess ke tafiya kamar ranar da tafara zuwa garden 蓷in Haka yau ma,
Tundaga nesa Yarima Sultan yahangeta cikin ransa, ya茩ara jinjina hatsabibancin Yarin yar, yana mamakin ta yaya, take iya shigowa part 蓷in Sa batare da kowa ya gan taba, bare har yasamu, labarin isowar ta, jinjina kai kawai yayi yana tunanin abunda zai yi mata,
Yana tsaye daga cikin harabar 茩ofar parlourn, yana kallon ta,"
"Sai waige waige take kamar wadda ke neman wani abu, da sauri ta nufi bakin wannan 蓷an 茩aramin ruwan, kallon ruwan tashi gayi abun ban sha'awa yanata gudana fari tasss dashi, ita ka蓷ai ta saki murmushi sai kuma ta tsugunna agaban ruwan, cike da zumu蓷i takai hannun ta cikin ruwan, kamar shekaran jiya babu sanyi kwata kwata atare dashi duk da irin sanyin da akeyi a gari,
Yana tsaye inda yake ko motsawa yakasayi ya goya hannaye sa a茩irji, Aransa yake tunanin kaddai yarinyar nan tace zata 茩ara shiga ruwan nan,"
Idan ma ta shiga kai ina ruwan ka, zuciyar sa ce ta bashi amsa, lokaci 蓷aya ya ta蓳e baki tare da 蓷aga kafa蓷a irin na _I don't care_. 茒in nan,
" wasa ta cigaba dayi da ruwan cikin nisha蓷i dajin da蓷in yanayin, can kuma sai ta tashi zunbur, tunawa da tai ummeetha tace kada ta da蓷e tayi sauri ta dawo, hakan ne yasa ta cigaba da dube duben da take,"
"Kamar daga sama haka Yarima Sultan ya tsaya agaban ta,"
Cike da razana da tsoro da tashin hankali princess ta runtse ido, cikin tashin hankali ta rungume Yarima Sultan tana Fa蓷in, "wayyo Allah na, Dan Allah kuyi hakuri yanzu zan tafi wlh bazan 茩ara dawowa ba, rigata da waya ta nazo nema, nina ma hakura da su, kubarni na tafi kawai,"
Shiru Sultan yayi yama rasa abunyi gashi takama ta ri茩eshi gam, sai wasu surutai takeyi, satin kunna ta ya furta, ki dai dai ta nutsuwar ki nine fa, saboda ya gane tsorata tayi,
" Sai da tayi shiru nawa 蓷an lokaci sannan ahankali ta 蓷ago dakan ta daga 茩irjin sa, idon ta cike tab da kwalla, ta tsorata sosai, ganin Yarima Sultan ne yasa ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya, nagode sosai Yaya Yarima,
Batare da yace komai ba yajan yeta daga jikin sa tare da kama hannun ta ya nufi sa shan ciki da ita,
A parlour ya tsaya, ya sake hannun ta, ya zauna saman wata doguwar kujera mai kama da gadon sarauta, sosai ya 蓷aure fuska, ya蓷ora 茩afa 蓷aya kan 蓷aya,
"tsayawa princess tayi kanta a 茩asa tana jira yabata izinin zama, jin shirun yayi yawa ne gashi bashida niyar yi mata magana hakan ne yasa ta, fara tafiya zuwa gaban sa, russuna wa tayi a raunane cikin muryar ta mai sanyi da da蓷in sauraro ta furta, Barka da Rana Yaya Yarima fatan kana cikin aminci, "
"Kasa jurewa yayi, saida yakai dubansa zuwa gareta saboda jin raunin da muryar ta tayi, take yaga kwalla na gangarowa saman kuncin ta, yarasa dalilin kukan nata gashi baisan Meyasa ba har cikin zuciyar sa yakejin ciwon hawayan nata, har yakai hannu zai share mata hawayan sai kuma ya fasa, saboda abunda bai ta蓳a yiwa wata 拼a mace bace hatta Ummul Bait wato Mahaifiyar sa,
Tissue 蓷in dake gaban sa saman table ya zaro guda 蓷aya ya mi茩a mata,"
"hannu tasa ta kar蓳a, Yaya Yarima kayi hakuri tuba nake wlh bazan 茩ara zuwa ba yanzuma nazo duba waya na da riga ta da nabari abakin ruwa ranar dana..."
Waye ya koya miki zamiya?"
Tambayar da Yarima ya jefa mata ne yasa ta kasa 茩arasa maganar tata,
茒agowa tayi tana kallon sa da alamar tambaya a fuskar ta, sai akayi sa a shima ita 蓷in yake kallo yana jiran amsa,
Tunani tashigayi shin da ita yake ko A'a, idan ba dake yake ba to dawa yake? Tunda ki ka蓷ai ce anan 蓷in Bakuma waya yake ba,. Zuciyar tace ta bata amsa da hakan,
A 蓷an 蓷arare tace yaya Yarima Meye kuma zamiya?
Kallon kin rainamin wayo yayi mata, Aransa yace lallai yarinyar nan ta rainani dole zanyi maganin ta,
Tunawa princess Salma tayi da ranar da Yarima Yayi Hawa, Take kalmar zamiya ta fa蓷o mata, saboda a kunnan ta taji ana Fa蓷in Yarima zaiyi zamiya tare da Gimbiya Sultana,
Sai kuma gimbiya Sultana takasa, ita kuma tayi, kenan wannan shine zamiya?"
Ta tambayi kanta, da sauri tace"
Ni babu wanda ya koyamin acikin film kawai na ta蓳a gani amma a film 蓷in sarki da gimbiya ne sukayi, shine tambayi ummeetha, Meye wannan 蓷in, sai tacemin a gidan sarauta akeyi lokacin hawa, sannan tace min ba aso gimbiya taji tsoro a lokacin da akeyi, idan ba haka ba ran Yarima ko sarki zai 蓳aci, shiyasa danaga wannan gimbiyar da kuka yi tare, taji tsoro shine na daure amma fa naji tsoro nima sosai saboda har suman tsaye nayi ka蓷an ya rage naha蓷eyi zuciya na mutu Allah ya temakeni,"
Kasa ru茩e dariya Yarima Sultan yayi saida yayi murmushi sosai har ha茩oran sa suka bayyana batare da princess ta gani ba, wanda Tunda tafara surutun idon sa na kanta, abun ya matu茩ar bashi mamaki wai a film tagani,
_____________________
_______________
__________
"Ranka ya da蓷e yakama kawai kajewa sarki da maganar Sultana da 蓷an sa Sultan, tunkafin wani abun ya茩ara bullo wa, cewar hajiya mai Soro"
Kallon ta Galadima murtala yayi, eh nima haka nake tunani, zance nabawa Sultan auran 拼a ta A matsayina na mahaifin su gaba 蓷aya, kinga dole su yarda da hakan"
"Em ai babu wanda yama ya isa ya hana, kana matsayin 茩anin mahaifin Sultan ai kaima Kanada ikon zartar da hukunci akansa, Tunda munyi jiran yazo da kansa ya茩i kaga tunkafin wata maganar ta bullo gara ayi da jika,"
Sannun Boka nakan tudu, ya sanar min da cewar, wannan Yarin yar da tayiwa Sultan zamiya, akwai babban al'amari atare da ita, ita 蓷in garkuwa ce ga yaro nan Sultan, ya茩ara sanar dani cewa, ashe duk abunda muka shirya akan Sultan ranar da zaiyi hawa ita tarusa mana tsari ta hanyar hana shi saka tufafin da muka aika masa da dokin da muka sa akai aikin akanshi domin yin hawan, gaba 蓷aya ita ta rusa komai, bugu da 茩ari babu wanda yasan ta acikin masarautar nan, sai shi ka蓷ai Sultan 蓷in, sannan suna da ala茩a tajini tsakanin su,"
Bazamuyi 茩asa a gwaiwa ba wajan gano wacece Yarin yar nan, cewar galadima murtala, idan har muka barta to zata cigaba da lalata mana komai, zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultsn bai auri ko wace Yarin Ya ba, face Sultana..!!
_F pen_
*_React please and help me share this update please lovely fan's馃槏鉁╛*
[01/04, 3:10鈥痯m] Zarah Tymre's Henna: _Typing馃摬_
What's app channel馃憞
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp group馃憞
https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs
*_AHALINMU 茒AYA_*
馃挆馃挆馃挆
*_Fatima Y zakariyya馃憣_*
_Tymer's henna_馃拝
*Nazari writer's ass......馃摎*
_Sarauniyar馃懜 Nazari writer's鉁嶏笍_
*_(THE QUEEN馃憫)_*
________Dedicated to anty salma馃拵
*_Part 2_*
(Littafi na biyu馃摌)
_Godiya ta musamman gareku 蓷aukacin masoya na ina matu茩ar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.馃馃槝馃槝_
*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*
*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*
鉃★笍馃吙锔 1鈨5鈨b灃1鈨6鈨p煋
Bazamuyi 茩asa a gwaiwa wajan gano Yarin yar nan ba, cewar Galadima Murtala, sannan ya蓷ora da fa蓷in idan har muka barta to babu ko shakka zata cigaba da lalata mana komai, ba mamaki idan ba turota akayi ba,
Zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultan bai auri kowace Yarin Ya ba face Sultana, ta haka ne kawai burinmu zai cika,
To abunda dama yakamata kenan, yanzu kawai katashi kanufi, Fada wajan shi Mai Martaba ka sanar masa ta cikin ka tunkafin lokaci ya 茩ure, idan ba hakaba ni zanyi abunda zan iya, Hajiya mai Soro takai 茩arshan maganar tare da buga cinya alamar ranta ya蓳aci sosai,
Batare da Galadima ya tankaba yami茩e da hanzari ya nufi waje,
_SASHEN UMMUL BAIT_
Dai dai ta zaman ta tayi sosai saman carpet a gaban, Barka da hutawa uwar 蓷akin mu,
"Barka dai cewar Ummul Bait, ikilima kice natura 蓳angaran Yarima Sultan ranar da yayi Hawa ki kayiwa wata kwalliya ko?,
"Nisawa me kwalliyar tayi wadda aka kira da iklima kafin tace Eh nice ranki ya da蓷e Allah yasa ba laifi nayiba,"
"Babu laifi, inason ki gabatar min da hoton Yarin yar idan kin 蓷auka Tunda naga idan kukaiwa mutum kwalliya kuna 蓷aukar hoto a waya,
"Angama ranki ya da蓷e ina dashi amma banzo da wayar da akayi hoton aciki ba,
茒an Jim Ummul Bait tayi, ba damuwa kituramin sai naduba, zaki iya tafiya"
To ranki ya da蓷e Allah ya 茩ara miki lafiya Uwar Gida Acikin Babbar Masarauta, Mahaifiya Ga sarkin mu nagobe, Nabarki lafiya",
Murmushi Ummul Bait tayi batare da tace komai ba Alama ce tanuna taji da蓷in kirarin da tasamu,
Cikin ranta kuma tana tunanin shin wacece Yarin yar nan?" kowa ce tabbas zangan ta sannan dole akwai wata ala茩a tsakanin ta da Sultan tayi maganar a fili ta yadda ko kuyangin kusa da ita bazasu iya jiba,"
"Saleem sosai yake kallon Suhailat fuskar shi 蓷auke da annuri,
Ganin hakan ne yasa Suhailat saurin