Showing 102001 words to 105000 words out of 161316 words

Chapter 35 - Ahalinmu Daya Book Two Complete Hausa Novel

04 Nov 2025

269

tafiya"

Sai kace nina ri茩e ta duk tazo ta cikamin kunne, cikin ransa yayi maganar,

"batare da yace komai a zahiri ba ya tashi ya nufi bedroom 蓷in sa,

Bin bayan sa tayi da kallo dai dai zai shiga bedroom 蓷in ta mugu蓷a masa baki tare da yimasa gwalo mutun sai girman kan tsiya, ayimasa magana sai yaga dama sannan zai bada amsa ni wlh ko bai bani izinin tafiya ba saina tafi yanzu yanzu Halin su 蓷aya da yaya Sulaim masu ban haushi kaw......

"Ganin yafito ne ya kan yasa ta ha蓷iye sauran maganar dake bakin ta tare dayin 茩asa dakai kamar ba yanzu tagama masifa ita ka蓷ai ba,"

Kamar yadda ya saba tafiya cikin nutsuwa, izza, da isa, haka ya 茩arasa inda ya tashi saida ya zauna sannan yami茩awa princess Salma, wata 拼ar jaka da yafito da ita daga 蓷akin sa,

"Saida ta kalleshi kafin tasa hannu biyu ta kar蓳a, Yaya Yarima menene wannan?"

Sai kuma tayi saurin kame bakin ta ganin irin kallon da yayi mata,

Kiran Sulaim ne ya katse musu zancan zucin da suke a tsakanin su kowa da abunda yake sa茩awa,

"ita princess Allah Allah take tabar parlourn taje taga Meye acikin jakar wadda Tunda yabata wani irin dadda 蓷an 茩amshi yamamaye hancin ta,

"shikuma yana tunanin ta dameshi gashi ya kasa sallamar ta,"

"Allah ya huci zuciyar aminin sultan ayimin afuwa, Yarima nanan fitowa yanzu," batare da jiran me Sulaim zaiceba ya ajiye wayar tare da kallon princess wanda taga kamar harararta ma yake,

"_You girl have a problem and u have disturbance, you can go_"

Yarima Sultan ya fa蓷a tare da mi茩a mata wani marks, ki rufe fuskar ki da wannan kibi ta inda muka shigo, kina fita zakiga wata 蓳akar mota kishiga ciki za amai daki, sashan baba waziri, yana kaiwa nan yanuna mata 茩ofar baya da yatsan hannun sa,

"Turo baki princess tayi cikin jin haushi wai ita zai cewa tanada, damuwa gata da hayaniya, sosai taji haushi, marks 蓷in ta saka tare da nufar 茩ofa da sauri, har tasa 茩afar ta sa kuma ta juya, 茩asa 茩asa ta furta Na barka lafiya, kana da ciwon kai" tana kaiwa nan ta fice a 蓷ari da sittin,"

Sosai abun da tayi yabawa Yarima sultan 蓷ariya sa蓳anin yaji haushi, Tunda yake wani bai ta蓳a fa蓷a masa makamanciyar irin wannan kalmar ba, wato ramawa tayi, shine kuma tafita da gudu, cikin ransa ya 茩ara shaida lallai princess Yarin yace,

" Jin Galadima yayi shiru hakan yasa, sarki Fa蓷in ina jinka Galadima zaka iya fa蓷ar duk abunda ke bakin ka munada lokaci bugu da 茩ari kai蓷an uwa nane ina maraba da duk abunda kazo dashi matukar baisabawa shari'a ba,"

"Haka ne to dama magana ce wadda koni na zartar da hukunci akai nasan babu laifi to amma idan har da shugaba a guri kuma adali irinka to abar komai a hannunku yafi,

Jinjina kai sarki yayi alamar gamsuwa da maganar",

Cigaba da magana Galadima Murtala yayi, yauwa to dama magana ce akan 拼a拼an mu baki 蓷aya, kuma babban al'amari ne Tunda magana ake ta aure...!!!

_F pen_

Atemaka da react da kuma Share馃檹

[01/04, 3:10鈥痯m] Zarah Tymre's Henna: _Typing馃摬_

What's app channel馃憞

https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V

WhatsApp group馃憞

https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs

*_AHALINMU 茒AYA_*

馃挆馃挆馃挆

*_Fatima Y zakariyya馃憣_*

_Tymer's henna_馃拝

*Nazari writer's ass......馃摎*





_Sarauniyar馃懜 Nazari writer's鉁嶏笍_

*_(THE QUEEN馃憫)_*

________Dedicated to anty salma馃拵

*_Part 2_*

(Littafi na biyu馃摌)

_Godiya ta musamman gareku 蓷aukacin masoya na ina matu茩ar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.馃馃槝馃槝_

*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*

*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*

鉃★笍馃吙锔 1鈨7鈨b灃1鈨8鈨p煋

Shiru sarki yayi yana nazarin Galadima Murtala,"

"Shiyasa naga Tunda magana ce ta aure yakama ta azo ayi abunda duk yakamata tunkafin lokaci ya茩uri, Allah yabaka yawan nasara ya fa蓷a tare da 茩ara nuna alamun girmamawa, gaba 蓷aya ya kwashe komai kamar yadda matar shi hajiya mai soro ta kitsa mishi haka yayi,

To alhamdulillah lallai kazo da babban al'amari, naji gaba 蓷aya batunka, Galadima, amma abunda nakeso ka sanar dani shine, Maganar aure akan Suwaye?" cikin 拼a拼an namu,

"To Allah ya temakeka dama akan Yarima Sultan da kuma 拼ar wajena Sultana, naga da cewar yakama ayi magana,"

Shiru sarki yayi saboda bai yi tsammanin abunda Galadima yazo dashi kenan ba, har ga Allah yanaso yaga Sultan yayi aure yanzu to amma Baya so a matsa masa shiyasa yayi buris da maganar auran Sultan 蓷in Tunda ko anyi masa sai yanuna baya so shi ba yanzu ba,

"Gyaran murya mai martaba yayi, Naji da蓷in wannan batunaka Galadima, ai hakan ba matsala bane, dama a har kullum burin mu shine kan 拼aran mu yakasan ce a ha蓷e, kuma yin hakan zai 茩ara dan 茩on zuminci idan Allah ya yadda, auran ya tabbata to za'aji da蓷i saboda cigaban mune baki 蓷aya, matu茩ar su yaran sun amince da juna to babu abunda zai hana ayi sai wani iko na sarki Allah,"

"Dim Dim galadima yaji 茩irjinsa na barazanar tsagewa, saboda yasan sarki bazai ta蓳a yiwa 蓷ansa Sultan auran dole ba, ita dama Sultana anata 蓳angaran babu wata matsala dama ita tana cik,"

"Kayi shiru galadima kai nake sauraro lokacin ka na tafiya, cewar mai martaba yayin da ya tsare galadima da ido, kamar mai son gano wani abu a tattare dashi,"

"Allah ya temakeka tsakanin yaran ne to bazan iya cewa komai ba, amma dai ina ganin sun da蓷e da Daidai tawa a tsakanin su, haka ita iyalin nawa take sanar min, shiyasa nace to ai shikenan komai yazo da sau茩i, yanzu kamata yayi kafin mu tashi daga nan kawai a tsaida ranar aure a tsakanin su,"

"Wani irin murmushin girma mai martaba yayi saboda ya da蓷e dagane akwai wani abu da galadima yakeso game da wannan ha蓷in da yazo dashi,

Ai duk al'amarin bana sauri bane zan zauna da manyan mu akan maganar Tunda dole sune masu saka lokacin ko ka mantane?, nida kai duka 拼a拼an mune baza mu ce mun yanke hukunci batare da shawarar kowa ba,

"A'a ban mantaba haka ne to Allah yasa muji alkhairi amma dai a duba lamarin sosai Ranka ya da蓷e",

Hannu mai martaba ya蓷a gawa Galadima saboda lokacin da yabashi ya茩are, take mulkin ya motsa, cikin isa sarki ya furta zaka iya tafiya ina godiya da ziyara,"

Shu'umin murmushi Galadima yayi wanda shika蓷ai yasan fassarar kayan sa, Ina Nagode da lokacin da nasamu daga mai martaba, sai munha蓷u a Fada Na barka lafiya,

"Galadima na kawa nan ya mi茩e mai ma茩on ya nufi waje sai ya nufi wasu hotuna manya manya guda uku wanda suke ma茩ale a jikin bangon babban parlourn Sarki,". Na Farko Yarima Sultan ne sanyi da kayan saraki tun yana yaro, Na biyu tsohon sarki Adam Shareef sanye da Jallabiya sai alkyabba da ya蓷ora akai, sai hoto na uku hoton wannan Yarin yar ne dake parlourn Ummul Bait, anan ma shine da alama duk rana 蓷aya aka yiwa jariryar hoton saboda komai irin 蓷aya da wancan hoton na parlourn Ummul Bait, tsar茩ar wuyan Yarin yar sai 茩alli take ga tambarin zaki nan a jikin sar茩ar, wanda Idan ba magajin Masarautar gabas ba babu me irin wannan sar茩ar, acikin Masarautar ake 茩irata, bayan sar茩ar kuma abun mamaki Zanan HATIMIN MALLAKA Ne a jiki, jariryar masha Allah kamar kasa hannu ka 蓷akko ta saboda yadda ta fito sosai acikin hoton duk da jaririya ce hakan bai hana gaba 蓷aya dinfull 蓷in ta lotsawa,"

Hannu Galadima Murtala yasa ya shafi fuskar Yarin yar, cikin ransa ya furta shigeya da kinanan da tuni masifar da muke ciki tafi ta yanzu, mun kawar dake saura uwarki da 蓷an uwanki tare da mahifinki,

A zahiri kuwa kwallace ta gangaro saman kuncin sa cikin sanyin murya ya furta Allah sarki Jarumarmu munyi babban rashi a zuri'ar mu, Allah yasaka mana akan duk wanda yaraba mu dake, yakai 茩arshe tare da matsar kwalla,

"Da sauri Mai martaba sarki Yusuf ya kauda kanshi, saboda Galadima ya sosa masa inda yake yi masa 茩ai茩ayi, 拼a mafi soyuwa a gareshi kenan, Ahalin yanzu babu ita, son ta yake fiye da komai a rayuwar sa, gashi anraba su tun tana jaririya, amma haryanzu jinta yake acikin ransa fiye da duka 拼a拼an sa,"

"茦alla ido Galadima yayi ya kalli sarki Yusuf ganin ya kauda kai gefe hakan yasa shi nufar 茩ofa da sauri yana share hawaye, bu蓷a masa hanya Dakaran dake tsaron 茩ofar sukayi Fadawa biyu suka rufa masa baya, wanda suka kasance nasa ne dama dasu yazo,

"wata irin ma haukaciyar dariya ya saki bayan fitar sa a fili ya furta zaka gane kuranka Yusuf dole mulkin nan da kake ta茩ama dashi sai ya dawo hannu na bazan ta蓳a barin kaba," saida yafita daga sashen mai martaba sannan yayi shiru,

Saleema ce zaune a parlourn Su gimbiya Sultana kan ta a 茩asa sai faman kallon hoton Sulaim take,

"Oh 茩awata ashe dama muna guri 蓷aya tare har natsawan kwana uku amma Bamu saniba" kuma fa ko _last day_ nakira wayar ki amma bata zuwa, Gimbiya Sultana takai 茩arshan maganar dai dai lokacin tana zama kusa da Saleema,

"Aje wayar Saleema tayi tajuya sosai ta fuskanci gimbiya Sultana tare da rungume ta baki 蓷aya suka sa darita, janye jikin ta, ta sakar mata murmushi" Friendy ashe zamu sake ha蓷u, a zahiri, Tunda ki kabaro 茩asar mu shikenan kika manta da muta ne saidai a chat,"

"Haba Bello Arab wlh kinsan ina neman ku, nifa Tunda nabaro Canada itama antyn nawa tadawo Nigeria shiyasa ban茩ara zuwa ba Tunda wadda zanje gurin nata itama aiki ne yakai mijin ta can yanzu kuma sun dawo nan,

" Ai idan da me laifi acikin mu ma kece saboda _at any moment_ Kuna Zuwa Nigeria amma biki ta蓳a ne mana ba" wai duk bawa wannan ba abun mamakin shine meya kawo ki masarautar mu?" na tambayeki tu a waya kince sai kinzo za kibani labari inajin ki,"

"茒an ta蓳e baki Saleema tayi, Emm babu wani dalili mai 茩arfi fa, matar uncle 蓷in muce,Mahaifinta shine wazirin masarautar nan, to duk lokacin da muka zo 茩asar nan su mommy na zuwa su gaishesu, ni ban ta蓳a zuwa ba sai wannan karon shima saboda wani dalili ne,"

_Oky You mean_ Anty Maryam Nasan dai itace ke aure a Kano kuma itace babba cikin 拼a拼an Waziri, kuma family 蓷in datake aure _something_ Arab ne kinga kema ai Saleema Bello Arab ne So ita cema,

"Yeah ba mamaki namanta Meye sunan ta na asali amma ummeetha muke kiran ta dashi,

"Of course itace tana tana da wani 蓷a mai kama da aljanu saboda tsabar kyansa kamar ba mutumba ina yawan ganin shi aminin Yarima Sultan ne, Baya ko fara'a amma yana matu茩ar burgeni da ace babu Yarima Sultan to tabbas shi zan aura"

"Da sauri Saleema ta kalle ta jin abunda ta fa蓷a sarai ta gane akan wa Sultana ke magana, Yaya Sulaim 蓷in ta, take annurin fuskar ta a ragu don ita bata ha蓷a soyayyar Sulaim da komai ba, ji take zata iya 蓳atawa da kowa akan Sulaim"

"jin tayi shiru hakan yabawa gimbiya sultana damar cigaba da magana saboda ita bata ma lura da chanzawar 茩awar tata ba, amma Bello Arab ina ganin ai na ta蓳a gaya miki ni 拼ar cikin masarauta ce kuma a garin Barno amma shine ko kiyi tunanin ne mana"

Sorry mana friendy yanzu dai Tunda mun ha蓷u ai komai ya wuce, ko sai nafa蓷i 蓷ayan sunan ne, Murtala Shareef Zaki,"

Gaba 蓷aya suka sa dariya ha蓷i da tafawa,

"Wannan ai sunan school ne yanzu anan da Gimbiya Sultana zaki kirani"

Heeyyy Sannu Gimbiya Saleema ta fa蓷a cikin wasa,

Yauwa Bello Arab kuma kinsan me?

A'a cewar Saleema tare da tattara hankalin ta akan Sultana,

"sosai kuna yanayi da wannan kyakkyawan 蓷an Anty Maryam 蓷in, yauwa Natuna sunan sa Sulaim yeah Sulaim ta 茩ara fa蓷a tare da 蓷aga kai alamar dai dai tafa蓷a,

Wlh friendy bashida kirki ko dariya ba yayiwa mutane bare kasa ranyin magana dashi,"

Sallamar da akayine yasa gaba 蓷aya suka maida hankalin su zuwa 茩ofa, wasu kuyangi ne su biyu hannu 蓷aya ru茩e da tiri anjira kayan abinci, ita kuma 蓷ayar anjira abunsha da kayan marmari kala kala,

Sosai Gimbiya Sultana ta 蓷aure fuska tare da maida 茩afar ta 蓷aya 茩an 蓷aya kamar ba itace keta faman surutu yanzu ba, cikin isa da izza ta kalli kuyangun, zaku iya ajeye wa, tace batare da ta 茩ara wata maganar bisa haka ba,"

Da sauri suka 茩arasa shiga suka aje kayan hannun su a tare a gaban Gimbiya Sultana da Saleema wadda gaba 蓷aya Haushin 茩awar tata ya kamata jin tana ya蓳on kyan Sulaim a gaban ta, jitayi baza ta iya zama ba, kuyangin na fita itama ta mi茩e,

Ru茩o hannun ta Sultana tayi, Ina zakije badai tafiya zakiba,

Tafiya zanyi mana Anjima nadawo,

"A'a gaskiya ga abinci ankawo miki idan kikaci sai ki tafi Meye na damuwa Tunda duk muna guri 蓷aya gashi mun da蓷e Bamu ha蓷uba ko hira bamuyi sosai ba",

_Look_ Sultana zandawo Yanzu inada uziri may be na kwanar miki anan ma, so please kibarni na tafi,

Jin hakan ne yasa Sultana Fa蓷in oky ina jiranki yau anan zaki kwana, _promise_

"茒aga kai Saleema kawai tayi, ta 蓷auke wayar ta, gimbiya sultana ta taka mata har zuwa bakin 茩ofar parlourn, friendy bazan iya fita ba alkyabba ba kiyi hakuri, ki sauka lafiya nagode da ziyara sai najiki,"

"Murmushin ya茩e kawai Saleema tayi _don't worry about that_ Haka ma Nagode nabarki lafiya" tana kaiwa nan ta fita,

"Saleema da Gimbiya Sultana 茩awayene sosai, Sun ha蓷u a school, *(UNIVERSITY OF TORONTO)* A 茩asar Canada, acan gimbiya Sultana tayi karatun ta na degree, a gurin 茩arwar Mahaifiyar ta hajiya mai soro, saboda babu kowa a wajan 茩anwar maman nata shine su ro茩i alfarma taje ta zauna musu acan har Allah yasa ta kammala degreen ta na farko acan, ita kuma Saleema dama can ne 茩asar su acan aka haife su gaba 蓷aya, sosai jinin su ya ha蓷u saboda kusan halin su yazo 蓷aya, akwai wula茩anci ka girman kai, ita Sultana mulki ke yawo acikin jikin ta, ita kuma Saleema dukiya da gayu ga kyau, duk da itama Sultana ba baya ba, wannan shine dalilin sha茩uwar su komai tare sukeyi, har suka kammala a lokacin ne Sultana ta dawo gida Nigeria, tare da begyan juna ita da Saleema saida ko wacce tayi kuka lokacin rabuwa kamar baza su 茩ara ganin juna ba har Airport saida Saleema taraka Sultana, sannan suka yiwa juna al茩awarin ziyarar junanan su lokaci zuwa lokaci," wannan itace ala茩ar dake tsakanin gimbiya Sultana da kuma Saleema a ta茩aice,



"Na da蓷e inajiran wannan rana, naji da蓷i sosai Gimbiya ta, Yarima Safwan ya 茩ara she maganar tare da sakarwa Gimbiya shaheedah murmushi,"



"Martanin murmushin itama tamai da masa, Bakomai nima ina sonka saboda banfiye zama anan 蓷in ba shiyasa bana nuna maka hakan _But I love you_ Yarima Na,"

Sosai maganar ta ratsashi hakan yasa shi kasa mayar mata da martani,

Jin yayi shiru ne yasa tace Yaya Safwan kana lafiya dai ko?"

"Murmushi yayi sosai tare da dai dai ta nutsuwar shi, _ Nothing is wrong with me_ farin ciki ne ya hanani magana, _So I really appreciate you, and I love you so very much beautiful angel my world_"

Murmushin gefan baki ta sakar masa, cikin ranta kuma wani irin haushin sa take ji, ina ma Yarima Sultan ne ya agabana kamar haka yana fa蓷a min wa蓷an nan kalaman,

"Daga lokacin dana zama sarki a masarautar gabas za kizama uwar gida a gurin na, lokacin da naji ance wancan Sultan 蓷in kikeso, zuciya ta kasa jurewa tayi nashi matsanancin tashin hankali, saboda haka a yau basai gobe ba zan sanar wa da mahaifin mu mai martaba, kowa ya shaida gimbiya shaheedah ta zama ta Yarima Safwan sarkin gobe,"

Naji da蓷in hakan tafa蓷a tare da mi茩ewa, Nabar ka lafiya"

"ki huta lafiya yabata amsa a gajarce"

Tana shiga bedroom 蓷in ta ko zama ba tayi ba tayi dialing No. Ba蓷in Mahaifiyar ta, bugu 蓷aya aka 蓷auka,"

"Mom barka da yamma kuna lafiya ya yah Mu'azzam?"

"lafiya muke Allah yasa kema haka,

"eh Mom wlh kinsan banason wannan Safwan 蓷in ko? Amma yanzu saboda ke har lokaci na na bashi sai wani fa蓷amin magan ganun banza yake Mtss" taja wani dogon tsaki,

"Haba shaheedah ke miye ruwan ki ai ba dole saikin so shiba na fa蓷a miki, an tabbatar min da shine zai haukaragar mahaifin sa ba Sultan ba shiyasa nace ki amince masa kamar gaske, idan akayi auran muka kar蓳i mulki kinga sai ki rabu dashi ki aure duk wanda kike so, Emm don a halin yanzu na turo da takar da zuwa ga Sarki Yusuf Akan maganar, saboda haka koda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login