Showing 123001 words to 126000 words out of 161316 words

Chapter 42 - Ahalinmu Daya Book Two Complete Hausa Novel

04 Nov 2025

318

Hawa, Mamaki ne Falcikin Zuciyar Ummal Bait wanda Yakasa 蓳oyuwa akan fuskar ta, yasa ta zancan zuci, Salma Princess Salma Haka Sunan ta yake, tayaya Yarin yar tasan al'adun Masarauta? Meyasa Sultan ya 蓳oye ta Yakasa Bayyana ta A matsayin Gwarzuwar da tayimasa Hawa? Menene dalilin hakan? Wa蓷an nan tambayoyi Sune Suke tsaya cikin Zuciyar Mahaifiyar Yarima Sultan,"

*Gimbiya Shaheedah*

zaune gaban Mai Martaba kanta a 茩asa zama tayi cikin girmamawa da ladabi,

瞥a" ta kada kiji shakkar komai, inaso ki bayyana min, Shin da gaske ne kinason Safwan, idan har bakya son shi to ki sanar min, A gaggauta Sanarwa da Mahaifiyar ki, Babu wanda ya isa yayimiki auren dole matu茩ar ina raye,"

"Shiru Gimbiya Shaheedah tayi, Tasani har ga Allah bata jin koda 蓷igon son Yarima Safwan to amma yazatayi kodan Cikar burin su da son taga Mahaifiyar ta ta dawo cikin Masarautar Gabas Aita Amince ta aure shi, koda hakan zai cutar da ita, Da wannan tunani tayi amfani wajan 蓷agawa mai Martaba kai alamar eh tana son shi,"

Murmushin Girma Sarki yayi Yana 蓷auke ido daga kallon ta, Allah yayi miki albarka, Tashi kije,

Muskutawa Girbiya Shaheedah tayi tare da Matsawa gaban Mai martaba, kanta na a茩asa, Hannu tasa ta cire hular dake saman Alkyabbar ta, Ta茩ara russunawa sosai, Alamar Girmamawa,

"Allah ya 茩ara maka yawan Nasara, Allah ya 茩ara lpy, Ina godiya A madadin Mahaifina Nabarku lafiya, Tana kaiwa nan tami茩e tafita cikin Nutsuwa kamar ta Allah,

Gaba 蓷aya yadda Sukai da Sarki ta kwashe ta sanarwa Mahaifiyar Su, A waya

"Mom Akwai wani labari ne game da 拼ar ki?

"Hmm Nisa wa Mahaifiyar Tasu tayi, Eh To Ansamu labarinta amma ba'asan inda takeba, haryanzu anakan nema, nace masa wlh idan ba'samu min 拼ata nanda 2 Months to zan makashi a kotu, Haka mukai dashi, Yanzu dai kome kenan zan sanar miki game dahaka,

"Naji da蓷in yadda kika amince da wannan auran Nasan, Al'Adar Masarautar nan ne ba'a saka biki dayawa, Idan yayi nisan duniya shine Wata biyu, kinga komai ya kusa dai dai ta kafin nan angano inda 拼ata take,"

_Anyway_ Duk abunda kenan zamuyi waya, bata jira cewar Mahaifiyar tasuba ta kashe kiran, kamar wanda ake jira tana Kashewa saiga Kiran Yarima Safwan yana shigowa, Kallon Screen 蓷in wayar Gimbiya Shaheedah tayi, ganin Sunan Yarima Safwan ya bayyana hakan yasata Jan wani Dogon Tsaki tare da kyau da kai gefe,"

Zarah kinga ki茩aleni Zaman mezanyi wlh gara inkoma gida, bazan iya jurewa ba, inaji ina kallo tsawan shekara ta nawa a Masarautar nan, Tun bansan kainaba, ina dakon Soyayyar Yarima Sultan, Amma Ace Wai Yanzu Gimbiya Sultana za'a aura masa, kinga kenan Annuna ni bare ce ba'拼ar gida ba, wani sabon kukan Siyama Ta茩ara fashewa dashi tare da tura rigar da ke hannun ta cikin akwatin data cika ta dan茩are da kaya,



Siyama kennan Wlh idan kikai haka kinbani kunya cewar Zarah, Nayi tunanin kinada wayo ashe bahaka bane, idan kika tafi soyayyar barin zuciyar ki zata yi? da haka gara ki zauna a goga dake inyaso duk abunda zai faru ya faru, dakike maganar, keba 拼ar cikin Masarauta bace shiyasa akai miki haka, shin wane tabbaci kike dashi kan cewa, ansan kina son Yarima kisani Siyama idan Kin manta bari natuma miki nan Masarautace ba Normal Gida ba, da kowa zai san abunda kake ciki, Wannan ya茩in nakine idan kika tafi babu wanda kikayi wa sai kanki,

Fulanin Sarki (Ummu Safwan) dakike gani Yanzu bata mu takeba Amatsayin mu na 拼a拼an yayyen ta, Ta蓷anta kawai take burin ta taga ya hau kujerar Mulki, A gaskiya bazan 蓳oye miki ba Siyama bazan yi, Asarar zaman Shekarun danayi ba, Dole sai nayi aure acikin Masarautar nan kowaye zan aura kuwa,"

Zarah kennan, na da蓷e dasanin Fulani batamu takeba dama akwai Wata manufa aranta nason ha蓷a aurena da Yarima Sultan, Zan aure Sultan Dole, Sannan zan bata mamak..... Ganin Fulani ta shigo Ko sallama Babu hakan yasa Siyama Saurin ha蓷e ragowar Maganar ta,"

*Fulani*

Kallon Siyama take har saida Siyaman ta tsargu, Cikin ranta tafara tunanin ko dai taji abunda Suke tattaunawa tsakanin su ne?

茒auke idon ta tayi tamayar kan zarah wadda gaba 蓷aya tagama sadda茩arwa Fulanin taji su,

"Tunda buku iya gaisuwa ba bari inyi abunda yakawoni, Ke Siyama Naji labarin kina kuka zaki koma gidan ku, To inaso kusani babu inda zaki tafi, yanzu dan asara da shiririta Akan Namiji kike wannan kukan, to bari na shaida miki, bikiyi kukaba sai nangaba, idan kika shiga hannun mai ban haushi nan, duk 茩o茩arin danake akan ku wato bakwa gani ko, to Shikenan yanzuma ga hanya nan tashi ki tafi dan Allah tafa蓷a tare da nuna mata hanyar fita da 蓷an ya tsanta, Masifa Fulani take ta inda take shiga ba tanan take fitaba, Dama Dole zaki aure Sultan mana, Koda kikaji labarin za'a aura masa Sultana ai bikiji ance banda keba, to ku fita idona wlh, ke kuma zarah kinzauna kinkasa falafalan kunnuwan ki kina saurarona idonki akaina don rashin kunya, saura naji kinkira Yaya, kinbata wannan labarin Tunda duk abunda akai saikin fa蓷a mata, ke kuma kicigaba da kuka karki fasa,

Fuuuu, Fulani tajuya tafita alkyabbar jikin ta sai share hanya take,"

Kallon kallo tsakanin zarah da Siyama, gaba 蓷aya suka ta蓳e baki, Zarah hadda Rakiyar harara ta ha蓷awa Fulani, Falafalan kunnuwa gasunan Ma茩ale a 茦iyar 蓷anki, tafa蓷a tare da murgu蓷a baki saboda abun ya蓳atawa zarah rai, wai mai falafalan kunnuwa,"

Abunda Zarah tayi Saida yaso bawa Siyama dariya,"

Bayan Mai Martaba ya kammala Fa蓷awa Ummul Bait, Za'asa ranar aure tsakanin Yarima Sultan da Gimbiya Sultana, Sosai Al'amarin ya ta蓳a mata zuciya, Kwata kwata bataji da蓷iba har cikin ranta take jin 蓳acin rai, Amma saboda Girmamawa da Mulki ko a fuska bata Nuna ba, Fatan Alkhairi kawai tayi tana tunanin yadda Sultan zai kar蓳i lamarin,

Mai martaba ya 茩ara da bayyana mata, Za aha蓷a Dana Yarima Safwan da Gimbiya Shaheedah, Sannan akwai Siyama 拼ar gidan yayar Fulani (Ummu Safwan) data bayyana Soyayyar taga Sultan, Amma wannan Bamu kar蓳a ba na barshi zuwa nan gaba za'a bashi za蓳i akan hakan idan yanada ra'ayin sai ya aure ta, Sarki na magana amma hankalin sa nakan Ummul Bait, Wadda duk yadda taso ta蓳oye halin da take ciki nadamuwa lokaci 蓷aya saida Mai martaba ya fahimci hakan,

"Duk yadda Ummul Bait taso daurewa, Batasan lokacin da wani Siririn hawaye ya gangaro Saman kuncintaba, da sauri takai hannu ta 蓷auke shi, Amma ina Mai Martaba ya riga daya gani,

"Bahijjah Auren Sultan ne bakya so ko Auren Sultana da Yarima ne bakyaso? A zahiri nayi tsammanin Wannan abun Farin ciki ne a garemu amma naga sa蓳anin hakan daga gare ki,"

Allah yatemakeka bakomai Allah yasa Albarka aciki idan na 蓳ata muku rai Allah ya huci zuciyar Adalin sarki, Mahaifi ga Yarima Sultan, Duk hukuncin da ka zartar akan kowa dake 茩ar茩ashin ka ai dai dai ne, Bana 茩in jinin Mai Martaba, Sultana Ai 拼a ce a gurin mu baki 蓷aya, Allah ya Tabbatar da alkhairi,"

Shiru Mai martaba yayi yana kallon ta harcikin zuciyar sa yaji da蓷in Maganganun ta, itace mace mafi soyuwa a gurin Mai martaba, Tausayin tane yakama shi, yasan Dole zataji babu da蓷i kasancewar tana matu茩ar 茩aunar 蓷an nata, Tunawa dayi tayi rashin Wasu mutane masu Mahimmanci, Arayuwar ta kuma jigo a rayuwar ta, hakan yasa ya 茩ara jin tausayin ta, Tabbas badan Na 'Amincewa Galadima Murtala ba dana bawa Mahaifiyar Sultan ha茩茩in ta na uwa akan 蓷an ta, aikin gama ya riga ya gama, Saboda magana biyu ta 茩ananan mutane ce,"

"Ummul Bait sosai take tausayin kanta da 蓷an ta, Batada kowa daya rage nata a duniya sai 拼a拼an ta da mijin ta, Sultan Shine Take 蓷auka amadadin komai, Taso ace yasamu mace ta gari saboda kwanciyar hankalin sa da nata, tasani sarai Hajiya mai Soro bason ta takeba, bason Yarima Sultan Suke ba, Dole akwai wani abu a ransu, Sannan ga Siyama yarinyar da kishiyar ta ke ru茩u, Tasan Tunda Mai martaba ya fa蓷a dole za'ayi auran, Tayaya 蓷anta zai zauna tsakanin azzalumai Amatsayin matan sa, dole akwai wata manufa acikin auren nan, idan ta tuna hakan shike 茩ara 蓷aga mata hankali Bakomai ba, shikenan bashida wani za蓳i,"

Ganin Ummul Bait ta tsunduma Duniyar Tunani, yasa mai martaba sakkowa daga saman gadon Sarautar shi yazauna kusa da ita saman Lallausan carpet cikin Turakar sa, Idan yaganta cikin damuwa sai yaje ya rasa nutsuwar sa, Zai iya ha茩ura dakomai Akan shiga damuwar ta saboda yana jin ta amanar sa ce, Batada kowa sai shi, Shine silar zuwan ta nan 蓷in, hannun ta ya kamo cikin nasa cikin sigar rarrashi ya fara kwantar mata da hankali har saida yaga Tasamu Nutsuwa sannan hankalin sa ya kwanta,"



*_ARAB ESTATE_*

Kallon kallo ake tsakanin Sulaim da Suhaima A tsakiyar Parlourn Jikin Suhaima Har lokacin Rawaya yake, da 'alama bata gama dawowa hayyacin taba,"

" _Who are you?_ Ahankali Sulaim ya furta hakan, still idonsa nakan Suhaima wadda fuskar ta gaba 蓷aya a rufe take,

Suhaima wadda ta ru茩e Hannun Akwati, burin ta kawai tabar Part 蓷in, Haushin Sulaim take ji sosai Take ta tuna Abunda ya faru tsakanin su, A asibiti, Saboda tsabar 茩arfin hali irin nata itama, tace masa, Kai waye?

Saboda tsabar mamaki kasa cemata komai Sulaim yayi, Yana ganin tazo masa part sannan tana Tambayarshi shi waye,

Takusa dashi tazo ta wuce hannun ta ru茩e da akwatin da ta 蓷akko wadda Batasan komeye aciki ba, Banida lokacin ka Yanzu amma Kabari zamu ha蓷u, tafa蓷a a zuciyar ta tare da zuge glass door 蓷in Parlourn tafita abunda, ganin ta yasa driver saurin 茩arasuwa da sauri ya kar蓳i akwatin yasa a mota suka tafi,

Na tabbata 茩arfin addu'a ne yasani fitowa daga 蓷akin nan lafiya, a fili Suhaima tafa蓷a Sai kuma tasaki Murmushi mai Sauti, Lallai akwai lauje cikin na蓷i akwai Babban 茩ulli acikin Estate 蓷in nan, Su Suke kashe Junan su, Banfara don Nadaina ba wannan Bakomai bane, Magana Suhaima take bata damu da tunanin Driver najin taba Komai a fili take fa蓷a, Shin menene Mafita? Mother Yes Mother Uwata maganin kukana insha Allah A yau zanyi waya dake dole za sanar miki da komai, Tafa蓷a a lokacin har su hau titin Alhaji Imran Arab,

Sulaim ya rasa Meye dalilin da yakawo shi part 蓷in tsaye yayi tunbayan Fitar Suhaima yake mamakin ta, Ganinta da Akwati yasa shi Tunanin Baffa ne ya aiko ta, Ta 蓷auka, Amma Yarinyar batada kunya,"

*Saleem*

_My Suhailat_ kinaso nima nayi kuka ne?

Suhailat wadda ke sharar kwalla da sauri ta girgiza kai, A'a yaya Saleem,

To kema kidena, nanda 2weeks zanzo fa kuma saboda ke, idan biki bar kukaba bazanzo bama, Saleem yafa蓷a tare da le茩a fuskar Suhailat,

Murmushi tayi to shikenan nabari, Ya Saleem zanyi Missing naka, Sosai 蓷an Allah Karkamanta dani,"

Oh Baby Kinta蓳a ganin mutum ya manta da rayuwar sa, kefa rayuwa tace, gashi tun ban tafiba harkin fara kewata ko, Emm to nima fiye da haka nakeji, kamar inta kuka madadin yadda nakejin yanzu zanyi nesa da bugun zuciya ta, _My Suhailat_ Duk na Susuce akan sonki, Allah yasa kema kinaso na haka, zuciya ta bugawa take da 茩arfi sosai, kwalla nake daga can 茩asan zuciya ta na rabuwa da waliyyiyata, _I do love u, I'm in love with you, I really love you, I wanna de you which you forever My Suhailat_

Zoben hannun sa yazaro tare da kamo hannun Suhailat, ya zura mata sannan ya ciro nata ya zura a 茩aramin 蓷an ya tsanshi,"

Wlh ina sonka dayawa yaya Saleem, baki na ya rasa kalmar dazai fa蓷a dan bayyana hakan abunda nasani shine, na kamu da matsanancin sonka, a lokacin da ban shiryawa hakan ba,

Kiran wayar Saleem da akayini ya katse musu kallon 茩aunar da suke yiwa juna, Daddy ne nasan Jirana suke bari natafi ina shiga jirgi zankira ki, sakin hannun ta yayi tare da bu蓷e mata hannayen sa duka biyun alamun tazo,

Hannu tasa tarefe idanuwan ta tana dariya, shima dariyar yayi oky kunya ko, hmm to shikenan ai mungama magana da abiiy, acikin satin nan za'a samana rana,

Zaro ido waje Suhailat tayi, Kai Ya Saleem wasa kake ko?

Zakiga wasa yafa蓷a tare da wucewa tabishi abaya,"

*in the Night*

*Uncle Mansur*

Cikin Duhun dare Bayan Sallar Isha, Sai faman sauri yake hannun sa ru茩e da wani File,

Ganin ya taho sosai yakusa shiga part 蓷in baffa yasa Suhaima fitowa daga bu拼an da tayi daga can gefe, tayi shigar maza riga da wando wuyan rigar hadda kwala, 蓳a茩a茩e wulik sai wani dogon takalmi shima ba茩i yakawo mata harwajan gwaiwa tasa Mark's a fuskar ta takai shi har wajan idon ta sosai, sa蓳anin mayafi dayake 蓷aure fuskar dashi, babu hijabi ko mayafi a jikin ta hulace akanta tatattara gaba 蓷aya gashin ta acikin hular badon kwayar idon taba baza ka ta蓳a cewa ita bace, hannun ta itama ru茩e da file sak irin na hannun Uncle Mansur kai tsaye shi tatunkara..!!

_F pen_鉁嶏笍

[01/04, 3:10鈥痯m] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V

WhatsApp group馃憞

https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs

_Typing馃摬_

*_AHALINMU 茒AYA_*

馃挆馃挆馃挆

*_Fatima Y zakariyya馃憣_*

_Tymer's henna_馃拝

*鉁═AURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......鉁煋*

*_T.M.W_鉁嶏笍*





_Sarauniyar馃懜 Taurarin Marubuta writer's鉁嶏笍鉁╛

*_(THE QUEEN馃憫)_*

________Dedicated to anty salma馃拵

*_Part 2_*

(Littafi na biyu馃摌)

_Godiya ta musamman gareku 蓷aukacin masoya na ina matu茩ar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.馃馃槝馃槝_

*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*

*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*

鉃★笍馃吙锔 3锔忊儯3鈨b灃3锔忊儯4鈨p煋

*IN THE NIGHT*

*Uncle Mansur*

Cikin Duhun Dare Bayan Sallar Isha'i, Duhu ne Sosai, Gaba 蓷aya wutar Lantarkin Estate 蓷in ta 蓷auke lokaci 蓷aya, Sauri yake tafaman zagawa, Hannun sa Ru茩e dawani file yanada 蓷an Girma, 茒ayan hannun sa wayar sace yake amfani da'ita wajan haskawa, Sosai Suhaima ke Kollon sa Cikin Duhu batare da yasani ba, Ganin yakusa shiga Part 蓷in Baffa Yasa Suhaima Fitowa daga 蓳oyan da tayi Acan gefe nisa dashi,

Shigar maza ce a jikin ta Riga da wando Rigar Mai Dogon Wuya da kwala, Launin Ba茩a茩e Wulik, Wani Dogon Takalmine a 茩afar ta shima ba茩i Irin na Sojoji yakawo mata har gwaiwar ta ga 蓳akar safar hannu data, Mark's Ne A Fuskar ta wadda takaishe har wajan idon ta sosai, sa蓳anin Mayafin Da take 蓷aure Fuskar ta dashi, Babu hijabi ko Mayafi Ajikin ta, Tatattara Gashin ta gaba 蓷aya acikin Hular, hakan yasa Hular 茦ara Girma Akan nata da'alama tanada yalwataccan Gashi, Gaba 蓷aya ta canza kama kamannin ta ta rufe ko ina a jikin ta, Tsayin ta sai ya 茩ara fitowa sosai, Badon kwayar idon taba bazaka ta蓳a cewa Suhaima bace, Hannun ta Itama ru茩e da File Sak irin na hannun Uncle Mansur, Hatta Girmansu 茒aya, Kai Tsaye Babu Alamar Tsoro ta nufi Uncle Mansur Wanda har yakusa shige wa Part 蓷in Baffan,

Wani Irin Accident Akayi Tsakanin Uncle Mansur Da Suhaima wanda hatta Kawunan su saida suka Gwaru, Gaba 蓷aya Kayan Hannun Su Suka Zube, Hadda Wayar Uncle Mansur Dayake Haska hanya da'ita,



A Matu茩ar Razane Uncle Mansur ya ja baya, zuciyar sa ta harbawa da sauri, Ganin Baya iya ganin komai Saboda Tsabar Duhu Ga, 茦arara Suhaima ke kallon Tsoro Bayyane saman Fuskar shi, Murmushi Tayi Saboda shi Baya ganin ta, ita ko Tamkar Tsakiyar Rana Haka take Kallon sa,

Jin shiru ne yasa Uncle Mansur Daurewa cikin Rawar Murya ya Furta, Waw'Waye Anan? hannun sa dafe da goshin sa saboda gwaran dasuka yi da Suhaima ba 茩aramar Azaba yajiba, Canza Murya Suhaima tayi, Cikin Sha茩e Murya tayi Irin Muryar Maza, Dama Suhaima gwana ce wajan iya Salon Canza Murya,

"Subhanallah Yi Ha茩uri Yalla蓳ai, Duhu Bankula dakai ba, Suhaima tafa蓷a, tare dayin Saurin Sunkuyawa Ta蓷akko Files 蓷in Duka Biyun Tami茩awa Uncle Mansur Tare da wayar sa duk da Fa蓷ur da Wayar tayi Amma Harlokacin A kunne Fitilar take, 茒an Hasken ne yabashi damar Ganin tana mi茩a masa Hannu yasa Ya kar蓳a, Zuciyar sa Saifaman Zillo take masa a 茩irji saboda Harcikin Ransa Gani yake Yayi gamo Da aljani, Sorry Sir Suhaima tafa蓷a tare da juyawa tanufi Hanyar Part 蓷in Sulaim Hannu ru茩e da File 蓷in wanda bazaka tantance natan neba ko na Uncle Mansur,"



Sulaiman Kunna Wutar Nan yanzu Yanzu Kayi Sauri,

Jin Muryar Uncle Mansur cikin Tashin Hankali, Hayakan yasa Barrister Sulaiman Fa蓷in, Uncle Lafiya Kaddai Kacemin Ansamu Matsala?"

Cikin Ru蓷u Barrister Sulaiman yayi Maganar ganin Damar su zata ku蓳uce da suna murna,

Nace ka kunna haske Yanzu ko idan nadawo zanbaka labari Uncle Mansur yafa蓷a yana waige waige, Kamar wanda za'a kama,"

Tunkafin yagama Rufe Baki Saiga Haske ya kauraye ko ina na cikin Estate 蓷in, Tamkar Rana, Wanda ko Allurar kace tafa蓷i sai ka ganta, Ganin Haske Yasa Uncle Mansur katse kiran

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login