Showing 18001 words to 21000 words out of 72572 words
* KAUYEN NAWACH KALร
โชMISALIN KARFE 12 NA DARE
* HAYAT ๐ฆ
A hankali ta sa kafa ta fito da ga cikin Dakin ta , ta na sanye da wata Gown duk ta kaude ta tsufa , ta na sanye da wannan hijabin ta na safe dama su biyu ne ta mallaka
Hannu ta , ta na rike da wani kumshi na kaya cikin wani zane na atanfa
Garin duk duhu ne , babu ko irin wanan tochilar a tsakiyar gidan , ba ka jin motsin komai sai kukan awaki da Shanu
Amma a haka ta sa kafa ta fito dakin ta na tafiya cikin sanda kamar barawo , a haka ta nufi hanyar fita gidan , sai kale kale ta ke yi kar a je wani ya gan ta
Har ta kai bakin kofar gidan ta jiyo Muryar inna ta na fadin " Waye a nan ? " ta fada ta na haska Hayat da torch din hannun ta
Dum Hayat ta ji gaban ta ya fadi da sauri ta juyo ta kali inna , idanun ta na kawo ruwa ta shiga girgiza mata kai
Ita ma inna tsaya wa ta yi ta na kare wa Hayat kallo ta kassa cewa komai
Kamar da ga sama su ka jiyo Muryar wani mutun cikin dakin da inna ke tsaye bakin kofar shi ya na fadin " Barira wanene wai ? "
Da sauri inna ta ce mishi " ba kowa Auwalu ne ya fito shan ruwa " ta na gama fadar haka ta juya ta shiga cikin dakin ba tare da ta ce wa Hayat komai ba
Hayat na ganin ta shiga Dakin ta , ta sauke nanauyar ajiyar zuciya , ta juya da gudu ta fice gidan
Ta na fitowa gidan ta daga rigar ta sama ta fara Gudu da wadanan kananan kafafun na ta , gudu ta ke cikin fitar hayaci , ko gaban ta ba ta gani , ga kuma garin duk duhu ne
A haka kawai ta ji ta yi tuntunbe da wani dutse ta yi wata muguwar faduwa kassa dibb , amma ba ta tsaya duba in ta ji ciwo ko ba ta ji ciwo , ta tashi ta ci gaba da gudun ta , ita dai a yau ta kudurta sai ta bar kauyen nan , dan ba za ta iya auren rabeh ba , ta grimace ta mutu a kan ta aure shi
Ta dauki wajen good 30 minutes ta na wannan gudun na fitar hayaci kafin ta fita kauyen ba ki daya , ba abun da ta ke gani sai ita ce , da ciyayi
Duk da ta yi nisa sosai da kauyen , ba ta tsaya da gudun ta ba , babu alamun gajiya sam a tattare da ita
Sannu sannu har ta share wajen good 1 hour ta na wannan gudun babu tsayawa , haka har ta wuce wani kasurgumin daji sannan ta fara Hango wani Haske a cen nesa da ita , allamun ta fara shigowa gari
Ta na ganin hasken nan ta tsaya da gudun ta , ta na kallon gaban ta , ta saki wani kyawatencen murmushi ta na meda nunfashi
Sai da nunfashin ta ya dawo dai'dai sannan ta ci gaba da gudun ta , ta karaso cikin garin Zinder
Hanyar da ta biyo babu kowa sai lamps din da su ka haska wajen , ba ta dauki wani lokaci mai tsawo ba ta karaso Gidan Bus , dai'dai lokacin da motocin ke shirin tashi , a na ta saka kayan passengers a ciki
Da sauri ta karaso wajen daya da ga cikin bus din geffen driver ta tsaya ta na fadin " Don Allah motar nan ina ta yi "
Kare mata kallo da kyau driver din ya yi kafin ya ce " Nigeria ta yi , sai dai ta cika "
Nan take wani kuka ya kubce mata , ita ba ta ma san ina ne Nigeria ba amma haka ta shiga rokon shi da Allah ta na fadin " Don Allah dan uwa ka yi hakuri ka saman min waje , wlh yan uwa na duk su na cen , mahaifi na ne ya rasu ina son na koma gida , don Allah , don son annabi , ka taimaka min "
" shikenan shikenan ya isa haka , yanzu in ki isa Kano akwai wanda zai tarbe ki " ya fada dan har ga Allah ta ba shi tausayi
Da sauri ta ce mishi " eh eh , akwai baban yaya na , da mu ka yi waya da shi a cen zai zo dauka ta " ta fada mishi
Gyada kan shi ya yi a hankali kafin ya bude kofar shi ya sauko sannan ya ce mata ta hau
Cike da murna ta Haye bus din , ta zauna geffen driver sannan ya Haye ya rufe kofar
Ya kai hannu ya dauki gorar ruwa da ke gaban steering motar ya mika mata
Da sauri ta sa hannu ta karba ta na yi mishi godiya kafin ta bude ta , ta baki babu ko bismillah ta fara sha , sai da ta shanye ruwan duka sannan ta sauko gorar ruwan ta na nishi godiya dama kishi ta ke ji
Dan karamin murmushi ya yi kafin ya ce " me ye sunnan ki ? "
" Shahd , amma Hayat a ke kira na da shi "
" Masha Allah duka sunayan ma su dadi ne "
Dan karamin murmushi ta yi ta na sunkuyar da kai kassa
Shi ma dan karamin murmushi ya yi ya kauda kan shi gefe , da ga haka ba wanda ya sake cewa wani abu har lokacin tafiya ya yi , driver ya tada motar su ka kama hanyar Nigeria , su na barin gidan bus din ko kwana ya dauki Hayat
โชWASHE GARI
Misalin karfe 8 na safe inna ta tashi da ga barcin ta , ta shiga dakin Hayat kamar ba ta san abun da ya faru ba ta fito da gudu ta na kara ta na fadin " Wayooo Allah na shiga uku , Hayat , Hayat , Adda Hayat ba ta cikin gidan "
Da gudu mutuman da ta kira da Adda ya fito da ga cikin dakin shi babu ko riga a jikin shi ya na fadin " Barira me ki ke fada ne haka , duba da kyau ko ta shiga ban daki "
Kukan kariya Barira ta saki ta na fadin " Adda na duba ko ina cikin gidan nan har bakin kofa na duba , babu Hayat har kayan ta babu su , Adda wlh guduwa ta yi , na shiga uku na ni Barira "
" Barira na shiga uku , ina Shahd ta tafi , sati biyu saura auren ta da rabeh , ko na sayar da shanu na ba zan samu kudin biyan shi sadakin ta da ya bayar , ga shi kuma na kashe kudin , na shiga uku ni Issa "
" Issa , ka na nufin dama Rabeh ya biya sadakin Hayat " Barira ta fada cike da rudu dan ita a iya sannin dala daya ba ta ga ni ba da sunnan sadakin Hayat
" Eh ya biya , Jakka Dari ya ba ni kuma wlh na kashe su dan yanzu bai wuce , jakka ashirin su ka yi min saura ba " ya fada kamar zai yi kuka
Daura hannayan ta saman kai Barira ta yi ta na fadin " Issa , Issa , Issa wlh ba za ka ga annabi ba , ka fi kowa sanin halin Rabeh cikin kauyen nan kuma a haka ka ce za ka dauki yarinya ta tilo ka aura mishi , ko dan ba kai ka haife ta ba , Issa wlh duk abun da ya samu yarinya ta , Allah ya isa tsakani na da kai "
Rage sautin Muryar shi ya yi ya na matsowa kusa da ita ya na fadin " ke don Allah ki rage sautin Muryar ki , kar makauta su ji mu na shiga uku "
Da sauri ta katse shi da cewa " sun yi dare in ba su ji mu ba , wlh Issa tun dare bai yi maka ba gwara ka fita nemo min yarinya ta , idan ba haka ba wlh zan dau kafa har birni na kai karar ka wajen yan sanda , macuci kawai , wlh na yi nadamar auren ka , kuma da ga nan gidan mu zan tafi ka kai min takarda ta na gaji da wannan auren azabar na ka " ta na gama fadar haka ta juya ta shigewar ta daki ta na kukan munafirci kamar ba ta san lokacin da Hayat ta bar gidan ba
Nan ta bar shi sai faman muzurai ya ke yi , ya kali nan ya kali nan ya rasa abun da zai yi , ya na a haka Barira ta fito da ga cikin dakin ta , ta na yafe da wani gyale ta rike da wani buhu na kayan ta , ta tsuke fuska allamun ba wassa
Issa na ganin ta ya nufe ta da sauri ya na fadin " Barira , Barira ina za ki je haka "
Cak ta tsaya ta rike kugun ta , ta na fadin " ka sake ni , Issa , na gaji da auren ka , dama ko cen ba son shi na ke ba "
Da sauri ya riko buhun kayan ta ya fadin " don Allah Barira ki tsaya ki ji mana , mu shawo kan matsalar nan tun kafin a jiyo mu "
Bai gama rufe bakin shi ba , ta fido wata wuka da ga kugun ta , ta na fadin " Issa ka sake ni , ko na kashe ka "
( ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐ค๐ค wayoo Allah ciki na , Ku bawa Barira hannu don Allah )
Cike da tsoro Issa ya saki buhun ta , ya ja da baya , ya baya , Muryar shi har kerma ta ke ya na fadin " ke , ke Barira ba ki da hankali ne , ajiye wukar nan "
Sakin buhun hannun ta ta yi ta sa hannu ta yaye kyalen ta , ta na daga murya ta ce " Eh ba ni da hankali Issa , wlh ka sake ni ko na kashe ka cikin gidan nan , ka kashe min miji na , ka raba ni da yarinya ta , yanzu kuma ka na son ka kashe ni ko , wlh sai ka sake ni ko ni na fara kashe ka " ta kai karshen ta na nufar shi da wukar
Wata razananiyar kara ya saki kamar mace ya yi baya da gudu ya na fadin " ke lafiyar ki kuwa ko aljanai su ka shige ki "
Da gudu ta nufe shi ta na fadin " eh aljanai ne , Issa ka sake ni , Ka sake ni ko na kashe ka , Yau ko mu ko kai cikin gidan nan yihuuuu , sai mun kashe ka Issa , Issa , Issa sai mun kashe ka " ta fada kamar mai aljanun gaske har wani nishi ta ke yi kamar mai farfadiya ta na biye da shi da gudu da wuka a hannun ta
Shi kuma dan rashin hankali ya kassa shiga cikin daki kawai ya yi ta zagayen harabar gidan ya na kara ya na fadin " Jama'a taimako , Qul yaa ai-yuhaal kaafiruun , Quuluu aamannaa billahi wamaa unzila ilainaa wamaa unzila ila ibraahiima , bismillah rahim , A'uzubillahi mina sharrin Barira , Jama'a ku taimake ni za ta kashe ni " ya kai karshen kamar zai yi kuka
Ya na gama fadar haka ya fada cikin dakin shi ya turo kofar ya danne da karfin shi , har wasu fitsari ya saki , yau ya ga mutuwa
Duk da haka Barira ba ta kyale shi ba sai da ta bi shi ta na bugun kofar dakin da duk karfin ta ta na fadin " Issa ka sake ni , za mu kashe , za mu kashe ka "
" Barira ki je na sake ki , don Allah ki kyale ni "
" saki nawa " ta fada ta na barin bugun kofar
" saki daya ! " ya fada
Wani wawan bugu ta kai wa kofar da duk karfin ta , har sai da ya nemi faduwa ta na fadin " saki uku mu ke so "
Cike da tsoro ya ce " ki je na sake ki saki uku " ya fada kamar zai yi kuka
Ya na fadar haka Barira ta saki wani kyawatencen murmushi ta saki wukar hannun ta ta fado ta juya da sauri ta dauki buhun kayan ta , ta fice gidan
ALLAH YA KARA MANA SON MANZON SA โค
WAYOOO AMMA YAU NA SHA DARIYA ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐ค๐ค๐ค
TAURIN ZUCIYA ๐๐บ๐
( RETURN )
( ROMANTIC LOVE STORY )๐๐ฅ
โค๐ MALLAKIN MEERAH ๐โค
ุงููููููู
ูู ุตูููู ุนูููู ู
ูุญูู
ููุฏู ููุนูููู ุขูู ู
ูุญูู
ููุฏูุ ููู
ูุง ุตููููููุชู ุนูููู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ู ููุนูููู ุขูู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ูุ ุฅูููููู ุญูู
ููุฏู ู
ูุฌููุฏูุ ุงููููููู
ูู ุจูุงุฑููู ุนูููู ู
ูุญูู
ููุฏู ููุนูููู ุขูู ู
ูุญูู
ููุฏูุ ููู
ูุง ุจูุงุฑูููุชู ุนูููู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ู ููุนูููู ุขูู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ูุ ุฅูููููู ุญูู
ููุฏู ู
ูุฌููุฏูโค๏ธ
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 5 โค๐ฅ
TAแฆRIN ZแฆCIYA ๐๐บ๐
( RETแฆRN )
(๏ผฒ๏ผฏ๏ผญ๏ผก๏ผฎ๏ผด๏ผฉ๏ผฃ ๏ผฌ๏ผต๏ผถ ๏ผณ๏ผด๏ผฏ๏ผฒ๏ผน )๐๐ฅ
โค๐ ๊ช๊ช๊ชถ๊ชถ๊ชฦแปแญข ๊ช๊ช๊ซ๊ซ๊ชน๊ช๊ซ ๊ช๊ชแฆ๊ชฎ๊ช๊ชถ๊ช๊ช๊ซ ๐โค
๐.๐.๐ ๐๐๐๐๐โฅ ๐๐
Wattpad : @bennybite
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA
EXILED PRINCE ( LOVE MEETS POWER )
TWO LIGHTS ( YAR JARIDA )
and now TAURIN ZUCIYA ( RETURN )
FOR MORE INFORMATION KU TABO WANNAN NUMBER +22798999753 WHATSAPP ONLY , Thanks ๐๐
ุงููููููู
ูู ุตูููู ุนูููู ู
ูุญูู
ููุฏู ููุนูููู ุขูู ู
ูุญูู
ููุฏูุ ููู
ูุง ุตููููููุชู ุนูููู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ู ููุนูููู ุขูู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ูุ ุฅูููููู ุญูู
ููุฏู ู
ูุฌููุฏูุ ุงููููููู
ูู ุจูุงุฑููู ุนูููู ู
ูุญูู
ููุฏู ููุนูููู ุขูู ู
ูุญูู
ููุฏูุ ููู
ูุง ุจูุงุฑูููุชู ุนูููู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ู ููุนูููู ุขูู ุฅูุจูุฑูุงูููู
ูุ ุฅูููููู ุญูู
ููุฏู ู
ูุฌููุฏู๏ธ
DOMIN SAMUN BOOK DI NA DA GA FARKO ZA KU IYA ADDING CHANEL DI NA TA WANNAN LINK
๐๐๐๐๐๐
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
๏ผด๏ผก๏ผฐ ๏ผด๏ผจ๏ผฉ๏ผณ ๏ผฌ๏ผฉ๏ผฎ๏ผซ ๏ผด๏ผฏ ๏ผช๏ผฏ๏ผฉ๏ผฎ ๏ผญ๏ผน ๏ผท๏ผจ๏ผก๏ผด๏ผณ๏ผก๏ผฐ๏ผฐ ๏ผง๏ผฒ๏ผฏ๏ผต๏ผฐ ๏ผฃ๏ผฏ๏ผญ๏ผญ๏ผฅ๏ผด๏ผณ ๏ผณ๏ผฅ๏ผฃ๏ผด๏ผฉ๏ผฏ๏ผฎ
๐๐๐๐๐๐
https://chat.whatsapp.com/LWmuu0yv6C9DAhpdepDb4i
๐ง๐๐ฃ ๐ง๐๐๐ฆ ๐๐๐๐ ๐ง๐ข ๐๐ข๐๐ก ๐ ๐ฌ ๐ฃ๐ข๐ฆ๐ง๐๐ก๐ ๐ฅ๐ข๐ข๐
๐๐๐๐๐๐๐
https://chat.whatsapp.com/LepRstkGv3sDf8Jj4Gm054
_________________โฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆโฆ__________________
[ ๐
ฟ๐
ฐ๐
ถ๐
ดฬฅ 5 โค๐ฅ ]
Ya na fadar haka Barira ta saki wani kyawatencen murmushi ta saki wukar hannun ta ta fado ta juya da sauri ta dauki buhun kayan ta , ta fice gidan
Ya na jin ta yi shiru ya bude kofar ya dan soko kai ya leko ya ga ko ta nan
Sai ya ga gida fayam babu kowa , ajiyar zuciya ya sauke har da lumshe idanun shi ya na fadin " Allah na gode maka , Allah na gode maka , gwara na zo na bar kauyen nan , tun kafin Rabeh bai isko ni ba , na san ta shi haukar ta fi ta Barira musaman a kan kudi " ya fada shi kadai kamar dani mahaukaci ya shiga tattare kayan shi da sauri sauri ya hada cikin dan buhu ya fice gidan da sauri
Bangaran Barira kuma sai da ta yi nisa da gidan sannan ta tsaya ta bushe da wata shegiyar dariya , har da dafe ciki kamar mahaukaciya har da hawaye bibiyu
Sai da ta yi dariyar ta iya son ran ta sannan ta yi shiru ta fara takawa a hankali cike da nitsuwa ta nufi hanyar gidan su ta na fadin " Haiiii barka Barira , yau tsawon shekara goma sha biyu Allah ya raba ki da Jarabbabe , shege matsiyaci kawai " ta na kai karshen ta sake bushewa da dariya a haka har ta isa gidan su ta na dariya kamar mahaukaciya
Ita dama ta jima ta na son ta rabu da Issa amma ba hali , a daren jiya da ta ga Hayat na neman guduwa wani tunanin ya fado mata a rai , me zai hana ta yi anfani da wannan damar ta kirkiro wata masifar da zai sa Issa ya sake ta , shi ya sa ba ta yi kokarin tsayar da Hayat ba ta bar ta , ta yi tafiyar ta
BARI MU LEKO MUTANAN US NA SAN KAFIN NAN BARIRA TA ISA GIDAN SU ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐ค
โชUS ( WASHINGTON DC )
*MISALIN KARFE 2 NA DARE
โชASH ๐ฅ
A hankali ya ke tako stair din gidan ya sauko parlourn Kassa
Har ya nufi dining room ya ga haske da ga cikin part din Nihal
Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya juya ya nufi part din Nihal , ya na isa ya tura kofar ya na sallama cen kassan makoshi
Nan ya ga Nihal da Rayan su na zaune saman sofa three seaters
A tare su ka kai kallon su wajen kofar su na amsa mishi sallamar shi sannan Rayan ya daura da cewa " General ba ka yi barci ba "
Karasowa ya yi cikin parlourn ya zauna saman sofar geffen ta su ya na fadin " His excellency ba ka yi barci ba "
Murmushi mai dan sauti Rayan ya yi kafin ya ce " ban yi ba , na zo yi wa sister di ta Allah kiyaye hanya , amma ban ji dadin rashin bin ku ba wlh , na so na je Nigeria ni ma ko dan na ga su Haidar "
" Yaya Rayan , ka