Showing 1 words to 3000 words out of 161316 words

Chapter 1 - Ahalinmu Daya Book Two Complete Hausa Novel

04 Nov 2025

246

[01/04, 3:10鈥痯m] Zarah Tymre's Henna: _

WhatsApp group馃憞

What's app channel馃憞

https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V

https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs

*_AHALIN MU 茒AYA_*

馃挆馃挆馃挆

_CREATED AND WRITTEN_

_BY_

*_Fatima Y zakariyya馃憣_*

_馃槏Oum Ameerah_馃槏

*Nazari writer's ass......馃摎*

[01/04, 3:10鈥痯m] Zarah Tymre's Henna: _

WhatsApp group馃憞

What's app channel馃憞

https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V

https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs

*_AHALIN MU 茒AYA_*

馃挆馃挆馃挆

_CREATED AND WRITTEN_

_BY_

*_Fatima Y zakariyya馃憣_*

_馃槏Oum Ameerah_馃槏

*Nazari writer's ass......馃摎*





_Sarauniyar馃懜 Nazari writer's鉁嶏笍_

*_(THE QUEEN馃憫)_*

________Dedicated to anty salma馃拵

*_Part 2_*

(Littafi na biyu馃摌)

*_Ina mai farin cikin sake ha蓷uwa daku a cikin Littafin AHALIN MU 茒AYA. Kashi na biyu, ina ro茩on Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin 蓷an Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_*

_Godiya ta musamman gareku 蓷aukacin masoya na ina matu茩ar yaba muku馃馃槝馃槝_

*Da sunan Allah mai rahma mai jin kai*

*_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_*

鉃★笍馃吙锔1锔忊儯鉃2锔忊儯馃摉

"Gimbiya Sultana sosai take jin zafi a 茩asan ranta, jitayi tamkar ta ha蓷iye zuciya ta mutu dan ba茩in ciki,

Mamaki yahana Galadima motsawa daga inda yake zaune, ganin abun yake tamkar amajigi, Mamakin ganin Yarima Sultan yayi hawa kuma ya sauka lafiya, Ba tare da wani abu ya same shi ba, kenan aikin damukai ya tashi abanza kenan?

Cikin Ransa Yayi wa kansa tambayar,

Duk da sanyin da ake a gari hakan bai hana Jakadiya ji茩ewa sharkaf da gumi ba, Saboda tsabar tsoro da fargabar abunda zata tarar daga gurin Hajiya mai soro, Ya a kai Yarima ya tsallake wa tarkwan su, ina Bazai Yiwuba,

Tabbas akwai abun da ya faru amma nidai nasan nayi komai kamar yadda aka bani umarni, Tafa蓷a cikin ranta tana 茩ara rarraba ido,

Cikin isa, izza, da ta茩ama Yarima Sultan ke tafiya shida princess Salma, zuwa inda aka tanada don zaman shi Fadawa biye dasu Suna kirari,

Suna isa gurin da aka Ta nada Don zaman su, Yarima ya nufi gurin da Aminin sa Sulaim ke zaune, rungume Sulaim 蓷in Yarima yayi cikin kunnuwan Sulaim ya Furta "Allah yasa Amini na yana lafiya kasan cewar aminin sultan cikin farin ciki shi zai faran Zuciyar Yarima ina fatan kasan cewar ka haka"

茒an 蓷aga kai Sulaim yayi tare da Fa蓷in komai dai dai Sultan ina fatan babu damuwa a tare da kai"

Shima 茒aga kai kawai Yarima Sultan yayi tare da janye jikin shi batare dayace komai ba ya nufi gurin zaman sa,

Ya haye kan Kujerar sa mai kama da karagar mulki,

Ita kuma princess aka bata kujerar Da aka tanada Ga tauraruwar da tayi nasara a Hawan da Yarima Yayi, wanda Gaba 蓷aya mutanan Gurin suka sa ran Gimbiya Sultana ce zata hau Saman Kujerar,

Cike da alfahari da murna princess ta 蓷ane gujerar wadda ke kusa da Ta Yarima ka蓷an, ta蓳an garan hannun daman shi amma har a lokacin bata dawo hayyaci taba, saboda ta tsorata sosai, Har lokacin Ji take tamkar ana mata lugude a 茩irjin ta,

Ba mutanan gurin ba hatta Sarki yaji da蓷in hawan da yarima yayi tare da princess, wadda duk wajan babu wanda ya iya gane wace ce,

Banyan hayaniya taragu sai tashin 茩ananun maganganu 茩asa-茩asa, a lokacin Maga Takar da ya sanar, da za'a fara Gabatar da kyaututtuka ga Yarima Sultan, 蓷aya bayan 蓷aya aka fara gudanar da shagalin kyauta, abun ban sha'awa cikin irin, al'adun su, sai da aka fara gabatar da kyaututtuka, da 蓳akin masarautar suka bayar, ga Yarima sultan tare da yi masa barka da dawowa,

Sai da aka gabatar da kyautar sarakuna kafin na "拼a拼an su, da haka aka kammala aka dawo cikin Masarautar Gabas,

Akafara gabatar da kyautar Mai martaba sarki zuwa ga 蓷an sa Yarima Sultan, wanda mai martaba yace a sanar ya sadaukar da Rabin Masarautar Gabas ga Yarima Sultan, tare da bashi damar za蓳ar duk wani abun daya keso bayan haka,

Wani irin zabura Galadima murtala yayi wanda har sai da rawanin kansa ya kusa fa蓷uwa yayi Saurin tarosa, batare da kowa ya kula da hakan ba, illa baba Waziri wanda Yaga komai Murmushi yayi ha蓷i da girgiza kai don yasan akwai matsala,

Kasa jurewa Fulani tayi, tsabar ba茩in ciki batasan lokacin da ta tashi ta nufi sa shan taba, kuyangin ta suka rufa mata baya,

Yama za ayi inaji ina gani ga 蓷ana amma ace sarki yayi kyau ta da rabin masarauta, cikin 茩unar rai, ta furta wlh bazai yiyuba Da sake An 蓷aura zanin Mahaukaciya,

A 苼angaran Sultana kuwa Cikin sanyin jiki Da suyar Zuci, Wanda gaba 蓷aya kunya ta hana ta 茒aga kai ta dubi mutanan gurin, A haka tagabatar da kyautar ta zuwa ga Yarima,

Wasu kyawawan alkyabba ne guda 5 launi daban daban masu kwalliyar Azurfa a jikin su, sai tagwayen Dokuna Majiya 茩arfi da gudun gaske, farare tass Masu Ba茩in Bindi guda biyu, ha蓷i da sandar girma launin ruwan zinare,

Sai da kowa yayi mamakin Kyautar Sultana ga yarima,

Da'alama shi hakan Sam bai dameshi ba ko a fuska bai nuna komai ba,

Bayan Gimbiya Sultana, Ta kammala Aka gabatar da Sa茩on gimbiya Shaheedah wadda ita tsabar mulki Ko tashi batayi ba yayin gabatar war daga zaune tafa蓷i komai, tabada manya manyan kyaututtukan Girma ga Sultan wanda sunshafe Na gimbiya Sultana, Nesa ba kusa ba,

Tashi Siyama Tayi cikin shigar ta takaran miskin, tayi kyau sosai ita da zara suga gabatar da kyautar su zuwa ga Yarima Sultan Yarima,

Fadawa ne suka amsa da Cewa Yarima ya amsa kuma yana godiya ga "拼a拼an Fulanin Sarki Mahaifiya ga Yarima Safwan,

Nan fa kallo ya koma sama Hankalin kowa Yakoma zuwa ga Princess ana jiran ganin Meye kyautar ta kowa abunda yake jiran gani kenan,

Kamar princess tasan Abun dake cikin zuciyoyin su, cikin nutsuwar ta tashi ta 蓷an juya ta kalli Yarima, Cikin sa'a shima ita yake kallo mamakin ganin ta tashi, cikin Ransa yake Tunanin Meye zatayi, sannu ahankali tafara gangara wa zuwa 茩asa gurin maga takarda, hannu tami茩a masa alamun yabata abun magana,

Babu musu yami茩a mata Cikin Rawar jiki, bayan tayi sallama ta gabatar da gaisuwa zuwa ga mai martaba sarki da manya manyan 蓳akin, sannan ta 蓷ora dafa蓷in,

"A matsayi na na ba茩uwa a wannan masarauta mai albarka da cikakken iko da adalci ga al'ummar da suke 茩asan ta, ina matu茩ar godiya da karramawa,

Na duba kaf cikin Abunda na mallaka a rayuwa, Ku蓷i, Dukiya, Matsayi, Babu abunda yadace Ga Yayana kuma Sarkin mu na gobe Yarima Sultan, amma zan sadaukar da duk wani abu da yake, mafi girma daga sashen rayuta, kyauta ce mafi girma a gurina, Amma mafi 茩an茩anta a zahiri, kyauta ce 茩arama amma kuma mafi girma a zuciya," Tana kaiwa nan ta juya tare da nufar gurin da Yarima yake zaune,

Gaba 蓷aya akabi ta da kallo hatta Yarima Sultan ita yake kallo har ta isa zuwa gareshi, Kowa na gurin yazuba ido yaga abunda zata yi, take tazare zoban hannun ta guda biyu, duka zobinan na 蓷utse mai daraja ne sai 茩alli suke,

茒aya zoban azurfa ne mai kwalliyar Jan Dutse, 蓷ayan kuma zinare ne mai haske da 蓷aukar ido wanda akayi masa ado da Farin Dutse, cikin wani irin salo princess ta russuna agaban Yarima Sultan Tare da mi茩a masa Zobinan da hannu biyu cike da girmamawa, ba musu Yarima Sultan ya bu蓷e hannun sa mai 蓷auke da kyawawan yatsu dogaye, take ta 蓷ora masa zoban a tsakiyar tafin hannun sa,

Wani irin murmushin girma Ummul Bait, daga inda take zaune, lamarin Yarin yar duk ya 蓷aure mata kai ta rasa daga ina Yarin yar tazo, har cikin ranta take jin da蓷in Yadda ta gabatar da komai,

Me茩ewa princess tayi daga gaban yarima tafara tafiya tare da zagayawa bayan Sultan ta tsaya, guri yayi shiru kowa na kallon iKon Allah saboda yadda princess takeyi ko 蓷an da ya tashi ya tsufa acikin masarauta bazai iya abunda princess salma take ba komai irin na masu mulki,

Hannun tasa ta dai dai ta zaman Hular da aka 蓷ora mata Alkyabbar jikin ta wadda akayi Hular da azurfa mara nauyi, akayi mata ado da dutsan mundurwar zinare, idan kaga hular sai kayi tunanin ta Sarauniyar matan Larabawa ce gashi sai 蓷aukar ido take, shiyasa mutane kitunane Princess daga wata babbar masarauta ta fito,

Tsayawa tayi a bayan Yarima takai hannu akaro na biyu ta cire Hular, 茦ara matsawa tayi Sosai bayan Yarima Sultan Hakan yasa fadawan Saurin Matsawa daga Gurin, Bisa mamakin kowa Princess ta 蓷ora hular saman rawanin Yarima,

Wannan itace kyautata ga Ga sarkin mu Nagobe insha Allah, inayiwa Yaya Yarima Sultan barka da dawowa Gida Nigeria Allah ya tsare mana shi daga sharrin dukkan magauta, Tana kaiwa nan ta koma mazaunin ta, tare da mi茩a abun maganar ga maga takarda,

Babu wanda bata burgeshi a gurin ba, sai 蓷ai 蓷ai kun mutanan dasukeji tamkar su tashi su kashe ta a gurin Tafa蓷i ta mutu,

Suhailat ce ta matsa kusa da inda ummeetha ke zaune cikin kunnan ta tace, Ummeetha wlh ji nake muryar wannan Gimbiyar Kamar Autar ki,

Kallon Suhailat ummeetha tayi kafin tace, ashe bani ka蓷ai naji hakan ba, komai nasu iri 蓷aya amma wannan 拼ar gidan sarauta ce, ai auta bata ji tana can tana yawo ko yanzu nakira wayar ta tana shiga amma bata 蓷agawa,

Gaskiya wannan auta ce nidai nakasa yadda ace ba iya bace, mommy ce tayi maganar tana daga kan kujerar da ke gefan ta ummeetha,

Murmushi kawai ummeetha tayi batare da tace komai ba,

Kyautar da Sulaim yabawa Yarima Sultan saida kowa ya girgiza agurin saboda babu wanda yabada makaman ciyar ta idan aka cire mai martaba sarki,

Dakan sa Sultan ya gabatar da godiya zuwa ga aminin sa Sulaim,

Bayan kammala gabatar da kyauta masu ki蓷e ki蓷e da busa suka cigaba da yi ha蓷i da kirari ga Yarima Sultan Yusuf Shareef Zaki,

A lokacin kasanar da tafiyar mai martaba sarki, saboda babu abunda ya rage sai cin abinci, hakan yasa Shima Sultan tashi Zuwa ciki Fadawan sa suka rufa masa baya yadda yaje gurin a doki haka Yakoma a saman doki,

Sulaim dama tunkafin tafiyar sarki shiya fara barin gurin saboda dama kawai daurewa yake yi amma kansa har ciwo yake yi masa saboda hayaniya ga ki蓷e ki蓷e,

苼at aka nemi Princess aka rasa agurin ashe ta faki idon mutane ta gudu daga gurin, don gani take ai yau ta shiga uku ta jawa kanta duk nisan Gidan Baba waziri haka ta taka da 茩afafuwan ta zuwa can 蓷in domin ta canza shigar ta tunkafin kowa ya dawo, kasan cewar kowa na gurin taron hakan yasa bata ha蓷u da muta ne sosai ba sai Bayi da kuyangin da suke zirga zirga suma jefi jefi take ha蓷uwa dasu,

Duk inda taje giftawa sai an russuna ankwashe gaisuwa saboda yanayin shigar ta, duk yadda princess takai gason taga a na girma mata kamar Gimbiya, amma saboda tsabar ta ru蓷e ko tsayawa batayi bare ta amsa gaisuwar,

________------_______

Kai kawo yake tsakanin bangon kudu da na arewa, cikin tsananin tashin hankali da ru蓷ani, ya goya hannun sa abaya sai zirga zirga yake cikin nazarin abun yi,

Haba Ranka ya da蓷e kabar wannan abunda da kake Tunda babu abunda zai amfana maka Kazauna muyi tunanin akan abunda ya dace muyi, don gaskiya munyi sake wankin hula yakaimu dare, amma bazai yiwu ba dole mu san makama, Hajiya mai soro ce zaune tana magana da Galadima wanda ya kasa zama Sai zarya yake cikin babban parlourn sa,

Saboda 蓷an uwan ka Yusuf ya rainaka taya za ai ya 蓷auki Rabin masarauta ya kyautar zuwa ga 蓷ansa, ni Tunda nake banta蓳ajin masarautar da akayi haka ba ai kaima kana da hakki Tunda Kanada gado acikin ta, amma batare da shawarar kowa ba ace an sadaukar da rabin masarauta kamar wannan mai girma da arzi茩i da tsohon tarihi, gaskiya musan abunyi,

Takai 茩arshan maganar tana kallon Galadima wanda ya nutsu cikin sauraron matar tashi, guri yasamu ya zauna saman kujera, kafin ya furzar da wani wata zazzafar ajiyar zuciya mai ha蓷e da 蓳acin rai,

Naji duk abunda kika fa蓷a Mai soro, akwai mafita wadda idan muka same ta, Ba iya Masarautar Gabas ba za mu iya mulkar Gaba 蓷aya nahiyar mu da 茩asa ma baki 蓷aya, mu shafe tarihin Yusuf da iyalansa komai ya dawo hannun mu,

Cike da mamaki Hajiya mai soro ke kallon Galadima domin jin 茩ara yin bayani,

Jin yayi shiru ne yasa ta cewa to menene wannan 蓷in?, ai Indai a duniya yake to tabbas sai mun sameshi domin cikar burin mu,

Saida Galadima ya numfasa kafin yace HATIMIN MALLAKA,

HATIMIN mallaka kuma? Mene ne shi 蓷in?, tasake tambayar shi,

Eh shine abunda nake fa蓷a miki idan muka sameshi to tabbas mungama samun komai a duniya,

To babban abun tashin hankalin bansan a ina zamu samoshiba, saboda shi 蓷in mallakin wannan Masarautar ne tun kakannen iyayen mu, dalilin barin sa Masarautar nan shine wani ya茩i da akai tsakanin Masarautar ABZIN Dake yankin 茩asar NIGER Cikin garin AGADAS zamanin sarki Shareef zaki, a lokacin aka nemeshi aka rasa,

Kallon shi Hajiya mai soro take tamkar zata fashe da kuka jin, sunga samu sunga rashi,

茒orawa Galadima yayi da cewa amma yanzu Sarkin Bokaye yake sanar min da cewa tabbas HATIMIN mallaka yana nan kuma Akusa damu idan har muka yi nasarar samoshi to matsalar tazo 茩arshe,

Cikin sauri Hajiya mai soro tace to abazama neman shi mana idan ma mutane baza su iyaba atura Aljanu susa moshi mana,!

Shiru Galadima murtala yayi kafin yami茩e kamar wanda aka tsikara yace inazuwa cikin sauri yayi waje,

Yana fita aka sanar wa da Hajiya mai soro isowar, Matar 蓷an ta Mudassir Wato Sa'adatu wadda ake kiran ta da Kilishi, saboda itace babbar 瞥a ga sarki Yusuf shareef, wadda Mahaifiyar ta yafara aure kafin Ummul Bait, tun tana 茩arama Mahaifiyar tata ta rasu, tata so a gurin Kakar su Mahaifiyar su sarki Yusuf, sai suka ha蓷a auran zumin tsakanin, 蓷an gidan Galadima Wato Mudassir da ita Sa'da Kilishi,

Bayan ta fashe da Hajiya mai soro cikin isa da 茩asaita, tace waini Hajiya naji wata magana shin da gaske ne akwai tabbacin maganar kuwa?

Kallon ta mai soro tayi wace magana kuma?

Mai martaba sarki mahaifina, shin ya sadaukar da rabin Masarautar nan ga Sultan,!

Hararar 茩asan ido mai soro tayi mata aranta tace wai mai martaba mahaifin ta, to ina ruwan mu da mahaifinki, mahaifin naki mara adalci kamar wata tsiyar yake tsinanawa,

Afili kuma tace eh muma haka muka samu labari, tafa蓷a ata茩ai ce,

Mi茩ewa Kilishi tayi tare da gyara zaman Alkabbar jikin ta cikin jin wani irin zafi a zuciyar ta ta furta nabarki lafiya, tafita zuwa sa shan su saboda tasamu amsar abunda takeson ji saboda bata samu zuwa wajan hawan da Yarima Sultan yayiba shiyasa bataji komai daya wakana ba saida mijin ta ya dawo a hautsine yabata labari,

Tana tafe cikin ranta tana tunanin wlh bazai yiyuba kullum burin ta shine mijin ta Mudassir ya gaji kujerar mahaifin ta, amma shine za ayi kyauta da Rabin Masarauta, cikin sauri ta 茩arasa shiga cikin sa shan tare da kuyangi biyu a bayan ta, a zahiri tace ai dole na je Fada yau gurin Mai martaba sarki,

_________________________

____________________

_____________

Idan ka raunata kanka aikin banza kayi gara Ka tsaya ka fuskance ni mu samu hanyar bullewa,

Haba Fulani taya za ayi ace sarki ya bada wani 蓳an gare acikin masarautar mu, kuma ga 蓷an uwana, sai kace niba 蓷anshi bane, yarima Safwan ne ke magana hannun sa 蓷aya na zubar da jini sakamakon wata kwalbar turare da ya fasa, saboda tsabar ba茩in cikin abun da ya faru,

Fulanin sarki wato (ummu Safwan) wadda idanuwan ta suka ka蓷a sukai ja abunka da farin mutum hatta jijiyoyin ta ana gani sunyi data dara fuskar Nan babu annuri,

Kar kabari fushin ka yarinjayi hankalin ka yanzu Meye amfanin wannan abunda kayi, idan har ka yadda da abunda nake fa蓷a maka to ka kwantar da hankalin ka komai ya kusa zuwa 茩arshe, a yau ba 茩ar amin mamaki nayi ba ganin Yaron nan yayi hawa lafiya duk abunda muka shirya akansa ya warware, bansan Meye dalilin hakan ba saboda gaba蓷aya filin hawan saida nasa akayi aiki a gurin amma duk abanza,

Nasan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login