Showing 69001 words to 72000 words out of 150731 words
mata da some of her things datake so sosai okayyy" takara she maganan ahankali kaman zatai kuka shiru yayi yana kallon Nadeera yanda tai nisa sosai cikin bacci, murya chan kasa adake yace "text me the address of your location anytime you are ready zansa azo a daukoki" da sauri tace "thank you so much, yanzu ina hospital amma zan barshi da kaninshi idan nakoma gida na shirya nahada komi I will let you know" katse wayar yayi batare daya kara cewa komiba hakan yasa tafashe da kuka sosai, kiran wani ma'aikacin ta tayi tasa yamusu booking flight na tafiya Canada kafin ta bude motar tafito ko kadan batama son tunanin Abba, wucewa cikin hospital din tayi ta shiga dakinsu ta zauna tana kallon yanda Muhsin ke bacci yawani irin rame Ahmad na gefe kan kujera yana shan coffee a cup shafa kan Muhsin tayi tareda mai peck ta kalli Ahmad dake kallonta cike da tausayawa tace "bari naje gida zan aiko muku da abinci if anything come up call me" gyadmata kai yayi batare dayace komiba tawuce tafita ta shiga motar ta taja tabar hospital din.
Tana kaiwa gida dakinta ta wuce ta tai wanka shirya cikin hadadden soft lace orange color tai kyau sosai sanan ta dauko wani babban jakan trolley ta bude ta ijiye akasa, sababbin kayan data siyoma Nadeera daga tafiyan na Dubai da tayi ta kwasan mata tana zubawa sunada yawan gaske harda english wears, tadau wasu magungunan mata tahada mata su ciki sanan ta wuce dakinta ta kwaso mata novels dinta dayawa ta zuba ajakan da kayan makeup dinta, tafito waya tayi super market dinta tasa aka hado mata snacks dayawa sanan akai a su Ahmad abinci hospital, aka kawo mata snacks din gida duk tahada komi jakan yacika sanan ta zauna abakin gado ta turamai text na address din gidansu, bai wani dau lokaci ba yamata reply yace "nan da hour za'a zo daukan ki" OK ta turamai sanan tawuce dakin Abba chan safe dinshi ta bude ta tattaro documents din Nadeera na gidan marayun dasukai adopting dinta, da hotunan ta da aka basu na tana jaririya daga gidan marayun tahade su tass tasa a file ta fito daga dakin ta rufemai kofa tadawo dakinta tahade komi a hadadden handbag dinta sanan tariko handbag din da da babban mayafinta sai kamshi take tafito gateman takira yazo yaja akwatin fito da akwatin sukayi tsakar gida text ya shigo wayanta da sauri ta bude ganin Marwan ne taga yace "ki fito waje" ok ta turamai tama gate man magana yaja akwatin zuwa waje, ta yafa mayafinta tafita awajen ta nunamai ya ijiye akwatin sanan tamai godiya yakoma cikin gida ta tsaya tana kallon anguwan nasu ganin bataga mota ba, kaman daga sama taga wani bakin jeep yataho da arnen gudu saida gabanta yafadi agabanta akai parking aka bude gaba aka fito wani ne yafito fuskarshi a boye da mask, baya ya bude mata ta shiga ahankali kirjinta na bugawa sosai yarufe motan ya bude boot yasaka akwatin aciki ya rufe ya zaga ya shiga gaban motan ya zauna ya kunna motar batare daya kalletaba yace "hajiya dau bakin abun kusa dake kisaka ki rufe fuskar ki dashi" arude Mum ta kalli gefenta sai a lokacin taga abin hanunta har rawa yake ta dauka ta saka juyowa Omari yayi ganin ta rufe ko ina yasa yatada motar yabar anguwan dawani irin arnen gudu.
Tafiya sukayi na kusan minti 30 kafin yay horn kamal yabude musu gate suka shiga gidan ya bude motar yafito sanan yabude ma Mum baya tareda cewa "you can take it off now" zare bakin abin tayi ta ijiye tafito ahankali ta tsaya tanabin dankareren hadadden gidan da kallo, boot ya bude ya dauko babban jakan yaja sai kallonshi take yay hanyar shashin su yace "follow me" binshi tayi abaya tanabin ko ina na gidan yanda gidan keda fili har da play ground da abubuwan basketball ajiki ajiki ga football zube kusan shida akasa, bude kofan shashin su yayi tana biye dashi abaya gabanta na faduwa sosai agaban kujera ya tsayar da jakan ya nuna mata kujera, zama tayi ahankali tana kallon hadadden falon bana wasaba gashi sai kamshi yake ko ina tsaf tsaf dashi ga sanyin AC daya cika koina, kitchen ya wuce bai wani jimaba yadawo dauke da tray da drink da ruwa ke kai sai glass cup yaja yar karaman stool ya daura mata akai batare daya cemata komiba yay hanyar stairs yahau yawuce sama dakinsu ya shiga yana tuge mask din fuskarshi ya kalli Abdallah dake kwance kan gadonshi yana kallo da laptop dinshi ya makala earpiece akununshi zama yayi kan kujera sanan yatura ma Marwan text tana falo.
Karan wayanshi dayaji yasa ya dago kanshi daga kan system dinshi inda yake googling abu akan how to have sex with a virgin a bracket yasa (vagina hole), sosai yay nisa a karatu yana kuma gane bayanin dalla dalla, bini bini ya dago kai ya kalleta, daga wayarshi dayaji tai kara yayi ya duba text din Omari ya karanta hakan yasa ya ijiye wayan tareda rufe MacBook din yatashi ahankali yawuce ya shiga bayi yana kallon fuskarta, agaban closet ya tsaya ya shirya tsaf yadawo boyayyen mutum dinshi sanan yasaka black Prada cover shoe yafito ya kulle kofan yakarasa gaban gadon ya tsugunna yana kallon fuskarta yanda yadan soma sabewa amma is still reddish wani irin sonta na fizgar shi kaman ya hadiyeta yakeji, yarinyar tawani bi ta chanza shi dazaran ya kalleta yaji he just want her badly, kiss yamata akan lips dinta ahankali kafin yatashi yaja bargo yana kara lullube mata jiki sanan yajuya yafice daga dakin ya rufo mata kofa yana wani irin tafiya a natse amma daidai kaman wani sarki, tunda ya hayo stairs din Mum ta daga kai tana wani irin kallon shi hakanan ranta yabata shine Marwan din dudda bata iya ganinshi amma yafi wanda yazo ya dauko ta girma da tsayi ga cika, karasowa cikin falon yayi ya kalleta ya kalli babban akwatin dake gefenta kafin ahankali ya juya yay hanyar dining cikin husky voice dinshi yace "shall we" zama yayi a daya daga kujerun dake dining din ya daura hanunshi akan table din yahade su yana kallon agogon hanunshi, ahankali Mum ta taso tanabin ko ina da kallo rike da jakan ta, ta taho dining din taja kujeran dake facing na Marwan tana kallonshi bayan ta daura jakanta akan table din tace "where is princess" ahankali batare daya dago kanshi ba yace "sleeping, tasha magani" dan ajiyan zuciya ta sauke ahankali tace "okay" hannu tasa a jakarta ta dauko dogon folder daya leko ta ijiye agabanta ta daura hanunta akai kafin ahankali ta tura gabanshi zatai magana da Abdallah da Omari suka sauko kasa daga kai tayi ta kallesu suka karaso wajen duk suna sanye da mask din fuska, gaishe ta suka yi tare. "barka da zuwa ina yini" ahankali yadan yi murmushi tana kallon su kaman taje tacire abubuwan taga fuskokin su, murmushi tadanyi tace "Alhamdulillah, lpy kalau sanunku" juyawa sukayi sukabar wajen bayan sun shafa bayan Marwan suka bude kofa suka fita daga falon tana kallon su kafin ahankali ta juyo ta kalli Marwan dake kallon folder batare daya budeba tace "who are they? Waye su?" batare daya kalletaba yace "Omari and Abdallah my cousins!!!" gyadamai kai tayi ta kalli folder dayake ta kallo yace "wanan folder contains everything akan adoption din Princess da mukayi, nabaka ne sabida nasan halin Alhaji nasan he's not going to give up soon, commissioner abokin shi yamin text yana asibiti nasan dazaran ya warke zaisa karan nan a court ne and alot of people sun dauka Princess yarmu ce danba a Nigeria mukai adopting dinta ba" shiru tayi kafin ahankali tace "Marwan!" dago kai yayi ahankali ya kalleta, girgiza mai kai tayi tace "I don't know you, I don't know who you are, but I strongly believe kanada reasons dinki for choosing this life, a yanzu kai kadai nai trusting, ni kaina bazan so Alhaji ya raba auren Kuba, nafison Princess dakai, auren ku kaddarare ne daga ubangiji dan kaman Allah ya matsi bakin Alhaji ne yabaka yakuma zo yana dana sani dan bemasan sanda yabaka ba, zan fitar da d'ana wajene saisa nake baka abinan dan u can use it a court ta hanyar sanar dasu he's trying to rape her dan ba yarshi bace, please Marwan take care of my baby girl okay, I know my princess batasan komi kan rayuwa ba, bata taba wahala a rayuwan ta irin na kwanan nan ba, please can I count on you? Zaka rikemin yata amana dan hankalina ya kwanta?" tai maganan hawaye na taruwa a idanunta sosai, ahankali ya gyada nata kai tareda saukar da kanshi kasa, murmushi tayi tana goge dan guntun hawayen daya zubo mata tace "go through d content of the folder kaga, har hoton ta datana karama akwai aciki, da ranan damuka daukota nida Alhaji da yaranmu, dakuma wanda mukayi da matar dake in charge of gidan marayun tana rike da ita a hannu dan ranan salla mukaje kuma yawanci ranan wayanda sukaje gidan marayu ana hotuna" ahankali ya daura hannu zai bude folder yaji gabanshi na faduwa tsayawa yayi chak yana kallon folder sai da ya natsu kafin yasa hannu yabude folder nan yaci karo da shafin farko dakenan kaman form amma cikakken form an rubuta Baby R ajiki wajen name, sanan daga gefe kuma karamin passport ne na hoton jiririya Nadeera, wani irin mikewa tsaye yayi rike da folder yana wani irin kallon folder tareda sa hannu yana zare bakin glasses din daya daura kan mask din fuskarshi.
[10/17, 6:01 PM] Aishat Muhammad: *idan baki karanta ba karki biya*
*AY*
*Maman Abd Shakur*
Bakinshi har wani irin rawa yake yana kallon hoto da mugun mamaki yace "R...Ra..Rahma!!" sake juyawa yayi yace "Rahma, Rahma" ya kira sunan har sau biyu yana rungume folder a kirjinshi, binshi Mum tayi da kallon mamaki irin lafiyan shi kalau kuwa, da sauri ya ijiye folder akan table yana wani irin fito da papers din dake ciki dai, dai, yana barbaza su akan dining din yana karantawa da sauri yace "Egypt" saikuma ga address din din motherless home din da bazai tana macewa ba arayuwanshi, gidan daya rabasu da kanwar su, wani irin dafe heart dinshi dake beating fast fast yayi da sauri Mum tace "are you okay Marwan, bakada lafiya ne?" girgiza mata kai yayi batare daya iya yay magana ba idanunshi suka sauka akan hotunonin dake file din da sauri ya kwashe su ya mike tsaye yana duba wa da sauri da sauri, na farkon wacce take ita kadai ne tana karama ranan agabansu ma aka mata hoton, wani irin hawaye ne yaciko idanunshi sosai, yacigaba da dubawa sauran nasu Mum ne rike da ita ga Abba dasu Muhsin tareda su, kafin yakai na karshen wacce take hanun Ameera dake sanye da bakin jallabiya saisu Mum agefenta, ahankali ya ijiye hotunan yawani irin kifa kanshi a table kirjinshi na bugu sosai, he's just can't believe it all this while yana tare da Rahma bai saniba, dudda yanajin yarinyar sosai aranshi baitaba zatan itace Rahma ba, sosai Mum ta shiga damuwa ta tsaya tana kallonshi, yakai kusan 2min ahaka sanan ya dago yakai kasa yay sujjada yana mai mika godiyan shi ga ubangiji daya bayyana mai Rahma, ahankali yatashi yasake kallon hoton bakinshi na rawa sosai yace "Rahma" dan gani yake kaman mafarki yake, kallonshi Mum tayi da hoton Nadeera dayake ta kira da Rahma tace "wai wacece Rahma Marwan dakake tafada?" kallon Mum yayi yarasa tayaya zai matama bayani, farin cikin dayake ciki bazaima iya barin shi yin magana da kyau ba, da wani irin sauri yabar dining din yay hanyar stairs Mum ta bishi da kallo tace "ikon Allah! Nadeera ce kuma Rahma kodai hoton yamai kama da hoton wata baby daya sani ne?" ahankali ya bude kofan dakinshi ya tsaya yana wani irin Nadeera dake baccin ta sosai, dan baccin yay mata dadi sabida magungunan zazzabin datasha, ahankali ya shigo ya maida kofan yarufe yana kallonta, karasawa yayi har wajen gadon yana wani irin tafiya kaman bazaikai wajenba yana kallonta wani sabon shafin sonta na dira aranshi, ahankali ya tsugunna yasa gwuiwowin shi akasa yakamo soft hanunta yarike yana wani irin kallonta kaman zai cinyeta, sai yanzu yake ganin kaman ta da Abee danshi fatarshi ba fari kar sosai kaman na Umm bane, Umm ce fara sosai, su Omari da Abdallah da Umm suke kama, itakuma da Abee, jiyayi kaman ya dagata ya rungumeta so tight ta yanda babu wanda zai isa yaraba su kuma again, hanunta yakai kan bakinshi yamai kiss kafin ahankali ya mayar yaja bargon yana kara lullubeta yana kallonta kafin yatashi ahankali yana kallonta ya duko dakai ya sumbaci goshinta sanan yajuya yabude kofa ya shiga bathroom, agaban closet ya tsaya ya bude wani kofa wata yar safe ta bayyana, da code yabude safe din yafito da wani file sanan yabude kofa yafito yana kallonta still kafin yajuya yafita daga dakin ya sauka kasa, ahankali ya mikama Mum dake ta kallonshi file din, karba tayi hanunta nadan rawa tace "menene wanan Marwan? Naganshi kaman file ko me aci..." shigowan su Omari dakin suna dariya Abdallah yarikemai riga yasa tai shiru tana kallon su tana mamaki ashe suna wasa, da hannu Marwan dake tsaye yamusu alama da "come" da sauri sukazo sabida yanda sukaga yanayi kiran, tattare abubuwan file din daya barbaza akan table yayi ya mikama Omari, ahankali Omari ya karba yana kallon wannashi ganinshi wani iri, kafin yabude file din yafara karantawa, wani irin tuge mask din fuskarshi yayi ya jefar yana kara kwalalo ido sosai yana kallon hoton Rahma kirjinshi na bugawa sosai kafin ya dago kai surprisingly yana bama Abdallah folder yace "Ya Marwan a ina kasamo dis?" batare dayay magana ba ya nuna mai Mum dake rike da folder daya bata takasa budewa balle ta karanta sai kallon su take wondering maiya faru dasu suketa kallon folder Nadeera data basu, da sauri Omari da idanunshi suka cicciko dawani irin hawaye yace "Nadeera is our lil sis Rahma?" gyadamai kai yayi ahankali, dawani irin sauri Omari ya fada jikin wan nashi yana wani irin kuka, Abdallah ma daya gama karanta abun ya fada kan Omari dake rungume da Marwan yana cire face mask dinshi suka rungume wan nasu, sai kuka kuka kaman ba manyan samari ba, da sauri Mum da duk mamaki ya cikata tace "wai menene? Meke faruwa ne? Naga kunata kiran Nadeera da Rahma tamuku kama da wata ne?" Abdallah ne ya saki Omari ahankali da fuskarshi dahar ta chanza kala sabida kuka abunku da farin mutun ya kalli Mum wasu hawayen nabin fuskarshi yace "Nadeera kanwar muce, Nadeera kanwar muce damuka dade muna nema, Nadeera kanwar muce da aka rabamu da ita tun tana yar 2month, Nadeera is our baby sis and sunanta RAHMA!!! " kallonshi Mum tayi tana kokarin sarrafa maganganun Abdallah akanta, gadai yaron nan Masha Allah dazaran ka ganshi kaga balarabe dan baiyi kama da dan Nigeria ba amma ta kasa fahimtar meyake cewa, kaman yace Nadeera kanwar su ce ko, ahankali Omari yasaki Ya Marwan dayamai alama daya sakeshi ya kalli Mum yana zama a kujera ya nuna mata file din daya bata yace "go through it" zama su Abdallah sukai kusa dashi suna duk suna kallon Mum din dasukai confusing dinta, ahankali Mum tabude file tana karanta wa passport din yara hudu tagani uku maza dasuka dan tasa, sai Nadeera wacce take baby itama an makala nata a file din da sauri ta dago kai ta kalli Marwan, gyada mata kai yayi yace "nine I was 12, sai Omari dake da 8 da Abdallah dakeda 6yrs and baby Rahma da alokacin tana a month and half ranan da akamana hotunan a motherless home din, bayan Umm ta rasu wacce take maman Brothers dina da Rahma wani ya daukemu aka kaimu motherless home dan nan Umm tace muje kafin ta rasu, tai hakane because some people killed my Uncle, Abee! Wayanda suka kashe mai company dayake aikine suka kashe shi dan yanada video yanda suka kasheshi a office dinshi, he showed Umm dani video kafin yaje ya boye awani wuri dakomu bamu saniba yace idan komi yalafa zaikaima police, so after sun kashe Abee dankar ya tonasu, saisuka biyomu da kyar muka samu muka gudu mukabar gidan" yay dan shiru sanan ya fuzar da iska yace "I don't know reason Umm data hana mukai karan police station, muka dinga gudu har tafara nakuda ahanya wata tsohuwa ta taimaka mata ta haihu ta haifi lil Rahma, to bayan mun fara zaman motherless home din dan nan Umm tace muje nadinga tunani bamu da yan uwana dazamu bar gidan marayun muje sabida hankalina yaki kwanciya da gidan, ni parents dina sun rasu tun ina 7yrs banda any siblings, my Mum yar Oman ce babana balaraben Egypt ne, babana shine brother baban su Omari su kadai iyayen su suka haifa kafin su rasu so bamu da inda zamu komun bar gidan, ahanun Umm da Abee na girma agabana aka haifi Omari aka haifi Abdallah da Rahma, bamu taba sanin cewa suna saida yara ba, suna trafficking yara batare da gwamnati tasani ba, Rahma was two months old aka saidamu, mun tashi mun ganmu awani babban gida babba na gaske dan zai iya kai girman wani karamin village, kaman boarding house gidan yake a Nigeria, yarane daban daban da bamujin yaren dasukeyi, yarane gidan da yawa suke da duk siyosu sukayi daga different kasashe, sai su dinga training dinsu su zama terrorists masu musu aiki, kidnappers, killers, and d rest, suna turasu suna different abu dan adinga blaming government, wani babban politician ne yasiyemu, bashi kadai bane yanada partners dayawa da suma politicians ne manya manyan politicians ma, this people are very very wicked and heartl....." yay shiru yakasa karasa maganan, dafashi Omari yayi ya matse kafadarshi yace "is okay Ya Marwan let it go basai kayi maganan ba" ya kalli Mum yace "I don't want my brother to be remembering his past, but duk