Showing 24001 words to 27000 words out of 150731 words

Chapter 9 - Boyayyen Mutun Hausa Novel Complete

M SHAKUR   

23 Nov 2024

773

kafafuwan ta dake mata wani irin zafi tana gudun tana kallon baya tana wani irin kuka, wani irin mummunan faduwa tayi da saida taji gwuiwanta yay kara sakamakon wani dutse datai tuntube dashi tafadi tip takara buge bakin ta, sume tayi take yanke tsabagen yanda zuciyarta ke bugawa sakamokon gudu da tsoro. Daidai lokacin Abba yakara so wajen yana haki shima ya kama gwiwowin shi yana kallonta yana nishi da sauri sauri tsabagen gudu yace "you see Princess ai gashinan kinje kinji ciwo, mtsww stubborn girl" ahankali ya tsugunna yana kallon fuskarta dadan hasken watan daya hasko ta, wani irin lashe baki yayi yafara wawwaigawa babu ko mahaluki daya akan hanyan, ahankali ya ciccibeta ya mike tsaye yana tafiya da kyar ya sauka daga kan titin ya tsaya ata baki bakin dajin gefen titin ya kwantar da ita akasan wurin batare daya damu ko akwai wani abu agun ba, hannu yasa yawani irin parka riganta tundaga kirji har kasan rigan, yaraba rigan biyu yasa hannu ya bude rigan manyan kirjinta suka bayyana, wani irin nishi Abba yayi kafin ya mike tsaye da mugun sauri ya tattare jallabiyar shi sama yarike da hannu daya ya tsugunna ya ware kafafunta sosai yakai hannunshi dake wani irin mugun rawa yana kokarin janye pant dinta kasa yana nishi sosai hankalin shi yabar jikinshi dayan hanunshi kuma ya daura akan kirjinta yana wani irin matsawa yana numfashi.

*duk wacce takaranta littafin nan bata biyaba Allah ya isa*
If u want this book chat me up 07012181461
[10/17, 6:01 PM] Aishat Muhammad: 🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳



*Maman Abd Shakur*

AD


Ya Ahmad ne ya shigo dakin da saurin shi sabida Ya Muhsin tun dazu yamai magana ta watsapp Nadeera bata da lpy sosai, ido da ido sukai da Abba hakan yasa Abba ya mugun rude amma saiya daure ya maze ya shiga tofa mata addu'a yana rike da ita yace "Princess Abba is here Mum dinki zata dawo" dago kai Abba yayi yasake kallon Ahmad yace "Son rawan sanyi take sosai sai kiran mamanta take, saisama na lullubeta da bargo ganin tana sumbatu yasa nahau gadon na rike" yay maganan yana tashi daga kan gadon, ahankali Ahmad ke binta da kallo tun daga sama har kasa ganin yes ga bargo nan a jikinta fuskarnan nata yay fayau yasa yay maza ya kawad da bad tunanin da shaidan ya jefomai arai ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "kodai mukaita asibiti ne Abba? Wlh Mum bata kautawa kewanta zai illata yarinya" tabe baki Abba yayi yace "i know what to do son muje tasamu tai bacci tunda takoma, fita sukayi daga dakin suka rufo mata kofa. Sosai baccin ya shigeta dan bata samu najiya ba, sai sharan baccinta take.

Daren jiya!
Tana fita daga motar shima cike da bacin rai ya zauna mazaunin direban tacikin motar bai tsaya jiran su Omari ba yaja motar yawuce gida dawani irin fitinannen gudu Allah ne kadai yakaishi gida lpy yarasa wacece wanan mayyar aljanar yarinyar datake neman salwantan dashi tunda yahadu da ita bai kara samu yay aikinshi da kyau ba, akofar gidansu yay parking yawuce sama direct dakinshi ya bude ya shiga fadawa kan gado yayi yaja filo ya rungume tsam tsam ya dunkule hannu yana dukan jikin gadon, shi ko kadan mace bata gabanshi infact shi yacema bazai taba aure ba, mace babu abinda takeyi sai dagulama mutum lissafi da hanaka natsuwa da kwanciyan hankali saisa gabaki dayan rayuwan shi dagashi sai kaninshi, amma wanan yarinyar har inda yake yana zaman xaman shi tabiyoshi tazo tabata mai komi ta chanza mai tsarin rayuwa. Ko wani sasa da lungu na jikinshi, da duk wani kafafan jini jikinshi jin yarinyar nan yake saisa yabata warning tafita daga rayuwan shi, ta tsayamai arai ta tsayamai a komiba, inhar baidainajin hakaba zai iya harbeta kowama yahuta. Ahankali yaja wata irin kasalalliyar gajeruwan tsaki yasake dukan gado yace "damn it" da kyar yatashi ya sauko daga gadon wani irin zazzabi zazzabi na diran mishi ahankali yataka ya wuce ya bude kofa ya shiga bathroom.
Baiwani jimaba yafito ya chanza kaya hoddie din jikinshi zuwa fari yasaka dogon wando dadduma ya dauko ya shimfida yay sallan magrib yana idarwa ya jingina da bango tareda daura hanunshi akan saman goshinshi sabida yanda yaji kanshi na wani irin saramai, knocking akayi abakin kofar dakinshi aka turo kofan atare aka shigo tsabagen yanda yakeji kasa dago kanshi yayi, da sauri Omari dake sanye da 3quater da singlet fari ya shigo yakaraso gaban dadduman ya tsugunna agabanshi, hannunshi daya ya daura a forehead ya saukar tareda daura hanunshi akai yana kallon fuskanshi dake sanye cikin mask, janye hanun yayi kaman zaiyi kuka yace "dama baka da lafiya ne saisa bakayi aikin ba kadawo gida?" ahankali ya gyadamai kai batare dayay magana ba yana kokarin mikewa tsaye, matsawa baya Omari yayi yana kallonshi tunda ga sama har kasa shi yasan akwai abinda ke damun Ya Marwan kwanan nan amma yaki fadin musu, abakin gado ya zauna yasake dafa kai hakan yasa Omari ya zauna gefenshi ahankali ya daura hannunshi akan kafadarshi yakira sunanshi ahankali cike da natsuwa. "Ya Marwan" yanayin sigan daya kira sunanshi dashi yasa ya janye hanun daga kanshi ya juyo ya kalli kanin nashi, matse kafadarshi Omari yayi yace "you can hide ur problems from Abdallah batare daya ganeba amma ni bazaka iyamin hakaba, kannada wasu a duniyar nan sama damune? Ya Marwan tell me what is the matter meke damunka? I've been watching you for the past few days bakada natsuwa is not the normal you that i use to know please tell me what's d problem, uhmm menene meke damunka dan uwana" yakarashe maganan yana matsemai kafada ganin yanda yay shiru ko motsin kirki bayayi yace "please Ya Marwan tell me" ajiyan zuciya yadan sauke mai kara kafin ahankali yadan girgiza kai dawata irin murya kaman ta marasa lpy yace "is she" da sauri Omari yace "she?" surprisingly, shiru yayi batare daya bashi amsaba hakan yasa Omari yace "wanan yarinyar dakake ta kallo a gaban park jiya, she?" batare daya amsa shiba ya fuzar da iska mai zafi yace "i think she's a witch, kome nakeyi ita nake gani, eating, bathing sleeping, working anything am doing sainaita ganinta, i don't know what is wrong with me Omari, but she's is my head, I've tried my best to get her out of my head but is not working, the whole shit stuff is driving me crazy" dan murmushi Omari yayi daya kara fito da kyanshi yace "kodai sonta kake Ya Marwan?" yay maganan tareda kamo hanunshi yana matsawa, adan firgice ya kallai saikuma yay dan tsaki tareda girgiza kai yace "ni banason kowa, mace bata gabana, am sure she's a witch, bana sonta" "are you sureeee" Omari yamai tambayar dawata irin siga dayasa shi dago kai ya kalli kanin nashi, murmushi Omari yayi yace "she's not a witch bro trust me, kawai kafada a kogin sone mai shegen zurfi kuwa, you are in luv for the first time Ya Marwan, haka so yake hanaka sukuni zaiyi kaita ganinta akome kakeyi, and so dinma bana wasa ya shigeka ba tun wuri kaje kafada mata inba hakaba sai sonta yakusa kasheka kadaiga current condition dinka ko lover boy" wani irin duka yakawo mai hakan yasa Omari yay wani irin jumping yafice daga dakin da gudu ya rufomai kofan dakin, kofan yabi da kallo abubuwan da Omari yafada yana mai yawo aranshi ahankali yace "bullshit" fadawa yay kan gadon yana kallon saman dakinshi gabaki daya tunanin maganun Omari dayakasa mantawa dasu yakeyi, ganin wani irin azababben ciwo kai yatasashi agaba yasa yatashi yahau kan dadduma isha yayi yacigaba da rolling akasa yana tunanin fuskarta, ahaka bacci yay gaba dashi.

Wuraren 2 da rabi nadare wani irin wired feeling yatashi dashi, wani irin tunanin ta yafarkan dashi sosai kirjinshi ke wani irin bugawa yanajin wani irin urge din son ganinta right that second, birkicewa yayi sosai yana son hana kanshi tunanin ta amma yakasa, hakan yasa yay wurin drawer gefen bedside yana jajjawosu kaman mahaukaci ana kasan ne yaga wiwi dinshi, kwaso uku yayi ya zuba a aljihu ya bude kofa yafice daga dakin kaman zaki, gate yabude cikin daren nan yahau machine yafita kotakan rufe gate din baibiba tsabagen yanda yakeji, dajin nan ya dinga bi har saida yakai ta bakin titi batare daya fita daga dajin ba ya kashe mashin din lighter yaciro da wiwi daga aljihu ya kunna yana shakan hayakin, watsarwa yay kasa ganin sake batamai rai suke yay shiru yana kallon titi da babu motoci ko ina yay shirun bala'i, da kyar yatada machine din yakoma gida a tsakar gidansu ya zauna shi kadai yana kallon yakai 10min ahaka yabude kofa yashiga falonsu maida kofar yayi yarufe yana bin falon da kallo ko ina tsaf tsaf, zama yay akan kujera ya chusa kanshi akafafun shi yana fuzar da iska wlh inda ace yasan gidansu saiyaje yanda yakeji dinan, tashi yayi ya daki kujera yace "damn it" he's feeling restless, kasa bacci yayi hakan yasa ya zauna kawai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya yana kallon makeken agogon bangon dakin yana jinta aranshi sosai ahaka har asuba.


***
Ba ita ta tashi daga baccin nan ba sai wuraren biyar da rabi da kyar ta tashi tana dafa kanta sabida wani irin azababben ciwo dayake mata da kyar ta sauko daga gado ta runtse ido ta wuce ta shiga bayi baki ta wanke tafito daure da alwala gaban mirror tayi idanunta sunyi jajir tana duba wayanta kota kira Mum taji dadi amma bataga wayan ba, goge dan guntun hawayen daya zubo mata tayi ta shimfida dadduma tasaka hijabi tai azahar da la'asar tana idarwa ko tashi daga kan dadduma batayi ba aka shigo daki a mugun tsorace ta dago kai ganin Ya Muhsin ne yasa tai ajiyan zuciya batare daya shigo dakinba ya tsaya ata bakin kofan yace "kin tashi?" gyadamai kai tayi asanyaye, ahankali yace "muje kici abinci kisha magani" gyadamai kai tayi tamike tsaye batare data cire hijabi ba tabi bayanshi gabanta na faduwa suka fita falon Ya Ahmad ne kawai zaune a dining yanacin white rice da stew, ajiye spoon din hanunshi yayi ya kalleta yana dan dariya yace "waiwaiwai nida burodi kai jibi idanunki subhannallahi ashe haka jikin yay tsanani, ke ciwon ne kikema kuka haka jibi yanda idanunki suka kumbura wlh ke raguwa ce Nadeera" harara Ya Muhsin ya watsamai yace "kamana shiru anan Malam besides she's taking ur footstep" "nidin?" Ahmad yafada yana dan dariya saikuma yace "wlh Ya Muhsin bana kuka idan ina ciwo, inada jin zafin ciwo amma bana wanan shegen kuka and am very strong but Nadeera enn this girl is damn lazy, batada dauriyan ciwo ko kadan, dan Allah jibi idanunta fa ai in idanun sun rufe sun manne sabida kuka zaki natsu" yay kwafa yacigaba dacin abincin shi, hawayen daya zubo mata ta share ahankali ta zauna a kujeran dake kusa dana Ya Muhsin, tashi Ahmad yayi daga dining yazo inda take zama yay kusa da ita ya rungumo kafadarta yana dariya yace "haba little sisi fushi kikayi danna miki fada?" girgiza mai kai tayi ahankali hakan yasa yace "sorry kinji duk ciwon kyan jiki ke damunki, you are missing Mum zata dawo very soon, dazu ma bayan la'asar i called her batai picking ba but she will soon come back okay" gyadamai kai tayi, tashi yayi ya daga mata hannu yace "high five" ahankali ta bashi hanunta suka kashe wani irin kuka nacin zuciyanta inta tuna abinda Abba yay mata kaman tafada musu amma wlh kunyan ma fada musu take, tafiso ta fadanma Mum amma bazata iya fada musu ba su maza ne kumama nauyin maganan takeji dakuma tsoron Abba. Hannunta yakama yace "oya muje muci abinci" tashi tayi tabishi dining din shikuma Ya Muhsin ya gyara zama yana kallon news, da kyar Ya Ahmad ya tursasa ta sukaci abincin tare sanan tasha magani kafin ta kwashe plates din takai kitchen sanan ta zauna gefen Ya Ahmad suna kallon news din tare bakaramin kwantawa hankalinta yayiba da bataga Abba ba, saida magrib suka mimike sukai masallaci hakan yasa ta wuce dakinta tana shiga ta saka key da sauri bayi ta shiga tasakeyo wani wankan sanan ta dauro alwala tafito ta saka wata atampa tasa hijabi tazo tai salla tana rokon Allah ya kareta yakuma tsareta, anan ta zauna har aka kira isha'i tana idarwa ta linke dadduman ta zauna kololuwan gado tana kallon kofan tana sake wani sabon addu'a, sai wuraren 9 suka shigo gidan tun kafin su karaso wajen kofarta Ya Ahmad ke kwala mata kira hakan yasa ta tashi ta bude kofan shida Ya Muhsin ne dake waya sukazo, dakinta duk suka shiga Ya Ahmad ya harareta yace "ke ya jikin?" ahankali tace "da sauki" "kinci abinci ne?" girgiza mai kai tayi tace "banaji yunwa" Ya Muhsin dake waye ne yacire wayar daga kunenshi ya mata wani kallo da babu alamun wasa ciki yace "jeki debo abinci kizonan kici kafin na batamiki rai" gyadamai kai tayi asanyaye ta mike tabude kofa tafice gabanta na faduwa, babu kowa a falon hakan yasa tai dining da sauri ta bude warmer semo da egusi soup akayi hakan yasa ta debo kadan ta juyo tana kaiwa balcony taji an bude kofa da gudu tai ciki batare data juyo ba dan tamasan Abba ne, kofar dakinta tabude ta shiga ta zauna kusa da Ya Ahmad dake kan gadon dan Ya Muhsin akan stool ya zauna abinci ta shiga ci duk suna kallonta, sosai take basu tausayi dan a tunanin su rashin Mum da suspension din school ne yasa tunani yamata yawa ciwon dole yakamata, sosai taci tuwon tasha ruwa sanan tawuce bayi ta wanko hanunta ta rufe plates din ta ijiye gefe dan bataso ta kara fita, Ya Muhsin dai waya ya dinga yi da some clients dinshi Ya Ahmad ne ya dinga janta da hira yana nuna mata hotunan deejay a wayarshi hakan yasa tasaki sosai danhar tana murmushi, sai wuraren sha daya da rabi sanan suka tashi kaman tabisu haka ta dinga ji haka suka fita suka kashe mata wuta da wani irin gudu ta tashi tai locking kofa da key zama tai akan gadon tana kallon kofan dan wlh kasa bacci tayi ta kankame jikinta tana kiran Allah ya kareta wani irin tsoro da tunanin jiya na dira aranta, ba ita tai bacci ba sai wuraren past 1 nadare shima bacci barawo yasaceta. Bata sake tashi ba saida Abba ya bubbuga mata kofa da asuba awani irin mugun firgice ta tashi jin muryan Abba. "Princess tashi kiyi salla, kin tashi?" adan rude tana komawa baya tace "eh" juyawa yayi yawuce yafita yay dakin su Muhsin yataso su suka wuce.

Sai wuraren seven suka shigo gidan daga masallaci, ya Ahmad ne yazo ya tsaya a corridor ya kwala mata kira. "Nadeera" tashi tayi daga kan dadduma tai wajen kofa ta murza key ta bude ta leko da kanta, hararan ta yayi yace "dalla fito falo jor" ahankali yabiyo bayanshi duk suna falon zaune akasa Ya Muhsin nakusa da Abba yana nunamai abu a system ahankali ta zauna kusa da Ya Ahmad batare data kallesu ba tace "i..ina kwana Abba, Good Morning Ya Muhsin" dago kai Abba yayi yana kallonta murmushi kan fuskarshi yace "antashi lpy princess ya jikin" ahankali tace "Alhamdulillah" tana lumshe ido danko kadan tabason ganinshi, Ya Ahmad yariko hanuntaa yace "muje kitayani nahada mana breakfast tunda bakida lpy, wai wanan hijabin fa matar liman, common cireshi kitchen zamu shiga" cire mata hijabin yayi ya ijiye akan kujera da sauri ta zage zip din riganta da kyau sukai kitchen din, ta wutsiyar ido Abba ya bita da kallo yana kiran Allah aranshi.

Breakfast suka hada tareda Ya Ahmad suka dafa ruwan tea da suka soya egg da Irish data fere suka jera komi a dining din hakan yasa Abba da Ya Muhsin dake kallon news dan sun gama aikin suka taso suka zazzauna, yau bata zauna kusa da Abba wanda tasaba zama kusada shiba koda Mum na nan kusa da Abba take zama, yau kusa da Ya Ahmad ta zauna bayan ta zuzzuba musu suka shiga cin abincin bini bini Abba na satan kallonta. Ture abincin tayi ta mike ajiye fork din hanunshi yayi ya kalleta fuskar nan babu alamun wasa yace "ina zaki?" rasa me zatace tayi hakan yasa tace "fitsari nakeji and am okay" hanha ya nuna mata yace "okay daganan get ready zaki bini office" wani irim dadi nd ya lullubeta tace "to yaya" ta juya tabar dining din da sauri, batare da Abba ya kalleshi ba yana kokarin debo chips da fork yace "mesa zakaje da ita office Son" yatsine fuska Ya Muhsin yayi yace "to Abba babu Mum zama ita kadai zai kara mata ciwo ne" dan murmushin yake Abba yayi yace "hakane".
[10/17, 6:01 PM] Aishat Muhammad: 🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳



*Maman Abd Shakur*


AC.


Zaro hannayenshi yayi daga aljihu, ahankali ya cirota daga jikinshi ya tallabo fuskarta da duka hannayen shi ya dago kanta yana kallon fuskarta, wani irin kuka take mai tana sauke ajiyan zuciya tana kallonshi kaman irin jariri yaga maman shi data fita anguwa tabarshi dinan, yanda take kukan yasa ahankali ya janye hannu daya daga habarta yakai kan fuskarta yana share hawayen dake zubomata yana kallon fuskarta murya chan kasa yadan lumshe ido yace "shiiiiii why are you crying like this, jibi yanda eyes dinki ya kumbura and you are running temperature bakida lafiya ne?" bude idon yayi dasukai kaman namai jin bacci ya zubasu akan ta, ahankali yace "Menstrual cramp kesaki kukan nan?" hanunta takai ta daura akan nashi dake kan habarta ta kankame gamgam tana wani irin kukan tana girgiza mai kai, hakan yasa yace "to menene? Why are you crying like this what happen wats d matter?"
"zazzabi take tun cikin dare Son, shine fa taketa uban kukan nan" da sauri ta maida kanta kan kirjin Ya Muhsin ta kankameshi sosai tareda runtse ido tana saukar da wasu irin ijiyan zuciya heart dinta nawani irin racing, juyawa Ya Muhsin yayi tana makale dashi ya kalli Abba dake

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login