Showing 6001 words to 9000 words out of 127542 words
da dare Raheel yazo zance sunsha love kamar zasu cinye junansu sabo da murnar ganin juna,ya bata hakuri tafiya yayi me tsawo,kuma komawa zaiyi karta damu nan da 6mnths zai sake dawowa.
Ranar kamar kar su rabu ta rungumeshi tana shakar kamshinsa me sanyi haka ya bata kudi zasu kai Dubu dari,da kayan sawa taji dadi ta boye abinta ko Ummitu bata San dasu ba in da sabo sun Saba da ganin Salma da kayayyaki da kudi sun San aljaninta suke bata,
Addua ce kawai tasu.
Bayan wata daya da sake tafiyar Raheel Salma ta fara laulayin ciki sosai,Ummitu kuka takeyi da Affa duk tunaninsu da gaske ne Salma karuwancin takeyi ba Aljanu bane,Affa yana kuka a gefe Salma na sheka Amai dawowarsu daga asibiti kenan,Affa yace Salma kin cucemu ki fada min dan ubanki wa yayi miki ciki Ashe abinda ake fada a gari gaskiya ne?
Salma ta fashe da kuka tana rantsuwa wlh ita bata taba kwanciya da namiji ba,Ummitu tace sake magana Salma a ruwa zaki sha gashi dai har a asibiti an tabbatar mana ciki kikayi,Wlh Ummi ban san wani namiji ba,muje a dubani Ku gani am virgin ba wanda ya taba sanina,yo ke ai Allah daya zakice na yarda abinda ko sallah bayi kike ba sai ansha fama,
Amma Allah ya kaimu gobe zamu koma a duba.
Washe gari sunje asibiti again an tabbatar musu Salma virgin ce bata taba muamula da maza ba,
Ummitu tace to Salma ko dai Aljanin naki ne?me yake miki?Salma tace wlh ba ruwansa kuma ba Aljani bane ba,salihine gaskiya karku daura masa hakki abinda ko hannu baya rikemin sai ta kama,ni dai wlh kuna zaginsa sai na bar gidan nan,ku dinga daukan hakkin bawan Allah haka kawai,kuma ina son cikin nan dole ni zan raineshi,
Affa bakin ciki ya rufe shi ga talauci ya ishesu ga masifar mutan gari,ya zasuyi idan aka gane Salma Nada ciki.
Wajen Malaminsa yaje Malam yayi istihara yace Aljanun da suke tare da itane suka sa mata cikin kuma zasu dauke abinsu nan gaba dama suna yin haka amma zamu taimaka da addua,ga rubutu lallai a bata ta Sha ko ta yaya ne,Koda Affa ya bawa Salma rubutu tasha kamar gaske tana karba sai ta watsar dashi ta jefar da kwanon.
Affa da Ummitu shawara sukayi su kai Salma wajen danginta ace tayi aure nan gaba idan ba cikin sai ta dawo wajensu sabo da gulmar mutan kauye tabbas idan aka gano sai an koresu daga kauyen koma a jefesu gaba daya.
Haka suka tattara Salma da kayanta suka tafi Borno suka zankada karya cewar auren Salma akayi mijin ya saketa tana da ciki taki sakin ranta shine suka kawota nan gaba idan ta huta ta dawo wajensu.
Dangin uwar Salma da ubanta sukayi tsalle suka dire sukace sai dai in cikin shege tayi za a raina musu hankali abinda Salma na zuwa musu akai akai tayi kwana daya biyu da za ayi bikinta ai da sun sani,bayan last 3wks ma tazo musu,basu San Raheel ke kawo musu Salma ba ita bata San ma tazo musu ba Sam.
3wks ta cika yaune kuma Mummy ta Raheel da Irfan zasu sauka a kasa Nigeria sai murna Na'im yakeyi,wajen kakarsu zasu sauka Dada kenan,Na'im da kansa tare da securities suka tafi har airport dauko Mummy da Irfan,
Dattijuwa kyakyawa fara da Irfan kyakyawan gaske shima suna sakkowa daga steps din jirgi,da sauri Na'im ya fada jikin Mummy ya dade yana mata shagwaba wanda ya jawo hankalin mutane Kansu yanda yake abin ya zarta tunani kamar yaron goye,
Irfan ne ya gasa masa hararar wasa Allah bro baka da kunya jibi yanda kakeyi kato da kai,Naushin wasa Na'im ya kai masa yana dariya yace ya ankayi ni kun fini shiyya hausa?( Ya akayi kuka fini iya hausa)
U r nt serious bro pls let's go mana cewar Irfan. Suna mota yace Na'im akwai hadaddun mata kuwa a kasar nan?
Mummy ce ta make masa kai Shut up baka da hankali Irfan kai komai mata kuyi aure kunki kuyi,Na'im yace da hausarsa marar kyau Shi wannan yana so Iskanci ne Mummy,kyaleshi sweet son baya ganewa,Irfan yace Oh!Mummy nifa ba Sweet son bane? Yeah of course.kwanciya yayi ajikinta yace Mummy kici gaba da mana addua zamu daina wannan yaron naki bakya ganin shi Beer yake Sha ma.
Duk kun San ba kyau dai ko wlh Ku kiyayeni kafin raina ya baci nayi maganinku ai nasan me kuke aikatawa,sabo da kun maidani mace ban isa daku ba da ubanku yana raye zakuyi haka?ko Danni mace ce ba kunya ba komai a gaba kuke fadan ma laifin da kukeyi ko?baki suka hada a tare suka ce we r sorry Mummy, sorry for ur self cewar Mummy.
Gidan Dada suka sauka Dada sai murna tsohuwar takeyi tana jin dadi yarta ta dawo cikin danginta,Na'im yana zuwa Direct ya kwanta a cinyar Dada yana sauke gajiya.
Da kyar su Affa suka lallabesu suka yarda Salma ta zauna wajensu shima hakan sai da suka fada musu gaskiyar Aljanun da ke tare da Salma sannan suka amince badan Ransu yaso ba.
Bayan su Affa sun koma Hanyar Abuja Rigarsu da kwana 3 Salma ta fara fuskantar tsangwama kyama da cin mutunci wajen danginta domin sunce ba wani Aljanu,
Salma kullum sai aikin laulayin itace kwadayi,amai,da tara yawu ita kanta abin ya isheta kuma Raheel Bai kara zuwa ba ko a mafarki,yan kudin hannunta duk ta cinyesu a cikinta,wani tsoho dan Uwansu Malamin makarantar allo shi kadai yake tausayawa Salma,malam musa yana da dansa Babba Hashim wanda akayi bikinsa a satin nan.
Hashim dai irin Gabon nan ne wanda Bai waye ba sam,Makarantar Allo ta ratsashi gaba da baya, Salma tayi ta tsokanarsa suna fada basa shiri da Salma,yau aka kawo masa Amaryarsa Maimuna
Maimuna itama bata wayeba bata San komai ba gata yarinya karama,Dan haka Hashim ana rakashi dakin Amarya bayan ya Raka abokai sai gashi ya shigowa Amarya da Lemo Viju kawai guda daya tal sabo da tsumulmula wajensa ba a magana,
Amarya taga iya Viju tace kai Hashim Viju kawai duk kudin da ka nuna a bikin nan har karuwai ka ebo a wajen biki aka Sha party dasu amma Viju,Hashim ya rike haba yace Ke ko kunyar Amare babu Muna,dalla in baza ki Sha ba bani abina nan take ya fisge Viju ya kafa baki ya kwankwade abinsa tare da cewa gobe zan siyo miki kifi karfasa,ko sallah babu bare a sake wanka yace kwance Zanin mana Maimuna,
kafada ta makale wai taki,washe baki yayi yace haba Muna ta,Maimuna taki yarda abin ya bashi haushi kawai ya kwance tazuge tare da Zaro zarmakekiyar Hajiya Babbarsa ya bata rai ba mutunci ya mikawa Maimuna yace ungo ni,tayi banza dashi,yace kina bata min lokaci karbi mana,Maimuna a tsorace ta karba kamar ta damko tsumma ta kalli Hashim zatayi kuka ya bata rai sosai yace karki mun kuka maza Sa a taki ,
Kuka wiwi Maimuna ta fara taki yin komai haushi da takaici ya kama Hashim ya fisge abarsa da karfi yace bani kayata,Maimuna budar bakinta tace kayi a hankali kar dai ka yagata
Harara Hashim ya gasa mata,sannan ya kara Cuna mata ita kamar dodo yace muna taba mana,Maimuna tace Bazan taba ba wlh Allah ta furta tare da dauke kanta,
Dan kafadarta ya buga ta juyo kuwa ya kara cewa Muna taba,ta make kafada Bazan taba ba,Muna taba,bazan taba ba haka suke ta faman yi,sai da ya gaji ya faki idon Muna ya taba mata Boobs ya fice da gudu ya koma palo,nan Maimuna ta fashe da kuka tana ta Allah ya isanta dan Iska shege kuma sai na kaiwa Malam Babanka kara,Yana daga palo yace ki kai karata wlh na daka ki a gidan nan,Muna tace humm uhm kama Isa wlh baka Isa ba,yana dai a palo ya kwallo da karfi yace wullu na dai taba ai komai wayon Amarya sai an kwashi romonta,Muna tace sai dai kasha romon Kaza wlh Danni ba yar iska bace,da nasan hakane wlh Bazan aure yanzu ba,Wlh Baffa ya cuceni dama haka akeyi sukayi mini aure sai kuwa ta rushe da kuka,Hashim ya kyalkyale da dariya yace au....au....au...kuji banza tun ba ayi komai ba to me akayi,wlh ki jirani duk ranar da na kamaki sai na karyaki yanda zan shillaki sama da hannu daya sai na nunawa Allah ke sannan na nanaki saman gado na wargajeki zakiyi me dalili ne,Muna na kuka tace Allah zai saka min.
Salma ce a tsakar gida take bakin pampo tana ta faman kyara Amai kamar zata mutu ga mutane a gidan kowa na harkokinsa ba wanda yace mata ci kanki,haka ta gama ta lallaba ta koma saman tabarma ta sharbe a Cikin rana tana tofar da yawu.
Still Salma bata iya Sallah sai taga dama ta jefi jefi duk yanda taso yi baza ta iya ba,tana jin haushin Raheel ta wannan fanni.Yanzu kam tasan tana da Aljanu Amma kamar karya take gani Raheel bafa Aljani bane.
AsmaBaffa
[1/14, 5:10 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
16-20 21-25
Official
By
AsmaBaffa
Na'im ne zaune shida frnd dinsa wata Zahiyya tana palonsu kusa dashi,Zahiyya dai yar gidan wani Gomna ce tana ji da kanta sabo da me kyau ce ga Naira,sabo da sai abinda taga dama takeyi a duniya Iyayenta sun yarje mata itace yawo kasa kasa gidan Frnds mata da maza,a wani Seminar suka hadu da Na'im ta nace masa dole suka kulla kawance duk kuwa da yanda yake wulakanta ta,
Yanzu ma tana gefensa ko kallo bata ishesa, Irfan ne ya shigo cikin shiga ta Alfarma yasha Suit kamar a jikinsa aka dinka, ko Sallama baiyi ba sai Hi guys kawai yace,Na'im cikin wata dakakkiyar Farar shadda fitted dinki na maza, da gwarancinsa yace kana so ka koma ayi mini Sallama kana iya mantu'a(ka koma kayi mana Sallama ka manta)
Harara Irfan Ya watsa masa tare da cewa dan giya kawai kai wani na Allah ne?zaka dinga raina mana hankali,
Wata Beer Irfan Ya mikawa Na'im yace ga favourite naka a wani shopping mall na gani nasan kana son irinta,murmushin Jin dadi Na'im yayi ya karba tare da cewa thanks Bro kamar kasa shi zan fita nema,(kamar kasan shi zan fita nema)
Zahiyya tayi murmushi tare da tsoma baki tace nima ina Shanta a sanmin wai dan su gane itama shegiya ce ta waye a duniya,
Wani kallon Banza Irfan Ya zuba mata yace amma kinji kunya kina mace me daraja Allah shirya,
Na'im ne yayi magana cike da takama shut up Irfan let's her be,tayi abinda tana sho rayuwa nata ne (tayi abinda takeso rayuwarta ne).
Zahiyya tayi shuru shi kanshi Na'im din baya Saurarar inda take sam,game ma suka kunna suka farayi ba ji ba gani sabo da Mummy tana can gidan Dada mahaifiyarta sai dare zata dawo.
Zahiyya taga yanda take wulakanta maza anan wajen su Na'im ko kallo bata ishesu ba,Irfan Juice yake korawa suna game while Na'im yana kora Beer nasa,Zahiyya bata daddara ba ta wani dafa kafadar Na'im tana murzawa a hankali wai tana supporting nasa a game ai kuwa nan take taji an mata wani mahaukacin iba an watsata saman kujera saida Na'im da Irfan suka kalleta amma basu kawo komai ba tunanunsu ita tayi hakan da kanta.
Ita kuwa a ranta tace wulakancin har ya kai Na'im ya kwasheta ya watsar haka nan take ta Mike cikin fushi ko Sallama bata musu ba ta wuce gida Driver dinta yaja ta.
Salma fa ana Jin jiki an karmashe ta kara wani fari kwal,sai tsantsan wahala da take Sha wanda danginta kaf babu wanda ke bi ta kanta sai ma zagi,da kyar ake bata abinci ma,Matar kanin Babanta ce Umma Hani ta fito fuuu tare da fisge kwanon da Salma ke cin shinkafa ta zubar da ragowar shinkafar ta dungurewa Salma kai tare da dukanta a kai tana annamimiya karuwa r banza ni nace kiyi cikin shege matsiyaciya, ubanki ne ya siya min kwanon?jaka kawai,Salma ta saka kuka ita takaicinta shinkafa da manjan take so shi take sha'awa matar Hashim Amarya ita ta zuba mata gashi ko rabi bata ci ba Umma Hani ta zubar mata,
Umma Hani sai zagin iyayen Salma da suka rasu takeyi,Salma tana kuka Lfy normal kawai sai hawayen ya koma jini,Hawayen jini kawai ke tsiyaya idonta jajir ta Mike ta shaki wuyan Umma Hani tayi jifa da ita kamar ta jefar da tsinke,haka kafin mutane suzo Salma ta tayi kasa kasa da Umma Hani ta Sume a kasa sannan Hawayenta ya koma Normal na ruwa,
Kanin Babanta Shehu na shigowa ya kama Salma da duka ba ji ba gani sai da ya farfasa mata jiki da bulala wai tana sani ta daki matarsa,Umma Hani murna kamar me,mutanen gidan da makwafta da kyar suka bashi hakuri,amma cewa yayi sai ta bar musu gida, Malam musa baban Hashim ne yasa baki sannan suka kyale Salma taci gaba da Zama.
Salma ta rasa abinda ke mata dadi a duniya,Raheel da yake fito mata a suffer mutum ya sa mata sonsa da gaske sonsa takeyi bata ganin sa shine damuwarta,
Da tsakar dare Shehu da matarsa Umma Hani suka ji ana ta dukansu baji ba gani mahaukacin duka ake musu basa ganin me dukan nasu,ji sukeyi kamar da bulalar wuta ake Zane su,ihu sukeyi da kururuwa mutane da yan Uwa aka cika a gidan da dare ana ganinsu suna ta faman rawar banjo da ihu,
Sai da suma aka farfasa musu jiki sannan suka ji dukan ya tafi an daina dukansu.
Salma abin mamakin yanzu kuma kullum sai ta tayar da Aljanu kwana takeyi ihu da burburwa,watarana kuma sai dai a tsinto ta cikin bola tana tsince tsince ga cikinta ya fito ya girma.
Akwai wani Matashi a unguwar dake matukar son Salma da aure,shi yace ko a gidan karuwai ya ganta indai ta yarda sai ya aureta,ba ruwansa da wani cikin dake jikinta zai ma fara zuwa zance.
Kamar wasa ranar Salma na zaune ita kadai a wani akurkin dakinta kawai aka turo wai tazo inji Salahu, dama tasanshi yana da shago duk abinda taje siya kyauta yake bata,fita tayi kofar gida ta hangosu shi da abokinsa,
Da fara'a ta karasa suka gaisa,Salahu ya gabatar da kansa a matsayin yana son Salma,suna ta hira yana ta Surutu Bai San kafar Salma ta koma ta Doki Horse ba,Sai abokinsa ne ya kalli kafarta ya ganta ta Doki ce,tsoro ya kamashi ya firgita ya fara ja da baya,yana tafiya sadaf sadaf a hankali,Salahu yana Umaru wai me kakeyi haka ne?kafiyarka kuwa Umaru?
Ka tsaya mana haba Umaru,Umaru dai ko tari baiyi ba jikinsa ne yake rawa yana tafiya da baya baya a hankali sai da yayi nisa dasu Salma sannan ya kwalawa Salahu magana da karfi yace Kalliiiii ......kafarta......da....kofat...sai ya fadi ya Sume a wajen.(kalli kafarta da Kofato zai ce sai ya makale yace kofat ya Sume).
Salahu da gudu ya tafi wajensa Salma ta koma gida da zazzabi nan take ta fara aljanunta ba ji ba gani,Shi kuwa Umaru da kyar ya farfado ya Sanarwa Salahu suka fece da gudu.
Hashim da Amaryarsa Maimuna Muna suna ta wasan buya ranar Maimuna tunaninta ya tafi Sallar Isha zata gudu ta kara kulle kofa,ashe yana labe a bayan labule,sai da ta gama kulle kofarta da windows tayi sallar Isha ta kwanta saman bed,shima ya fito dama da alwalarsa yayi Sallah a Palo,sannan ya fito sai Jin maganarsa Muna tayi yace wa na kama?
Mikewa tayi zumbur ta fara kuka ya hade rai ya figaleta da hannu daya ya daga sama ya dokata a saman Bed saida kashin hannunta dana hips sukayi kara,ya danneta tare da cire mata kaya,Nonon da ta fara yana mata Zafi haka Hashim ya mutsitsikesu tana sheka kuka,ya daure mata baki da dankwalinta tana wutsil wutsil tana uhmmmmm ba baki ya samu ya
Dalleta da mari a tsawace yace ki tsaya nace.
Gagagaga ya afkawa yarinya tana ihu gaba daya gidan da surukai da kowa har makwafta ana jinta ba wanda yazo ceto,Malam Musa Baban Hashim shine ya taho ya tabbatar da lafiya kuwa,ai ko yana zuwa yajiyo gurnanin Hashim,sai kawai ya girgiza kai yace ashsha Ashsha wannan fadan yafi karfinmu na sunna ne ya koma wajen matarsa kawai.
Tun daga wannan rana Hashim ya daina dagawa Maimuna kafa,ba ruwansa kullum sai ya kwashi gara,a rana sai yayi sau biyar ko ma fi,Maimuna ta rame ta fita daga hayaccinta kullum kuka takeyi,yau kuwa tayi aniyar sanarwa Baban Hashim Malam Musa,ta sameshi a zaurensa yana cin abincin dare,a ladafce ta gaishe da shi sannan ta fara magana ba kunya ba tsoro, Malam kaga kaga sai ko ta fashe da kuka,Malam yace subhanallah lfy Maimuna mene ne,Hashim ne? Tace eh wlh ni bazan iya auren ba ya sakeni,Malam ya bude baki