Showing 18001 words to 21000 words out of 127542 words

Chapter 7 - Kamarsu Ce Daya 1 Hausa Novel Complete

17 Nov 2024

380

a kasa tana tsala ihu tana su yafe mata baza ta kara ba,amma ina,bin Ummitu tayi cikin gidan tana roko Amma Ummitu ta rufe ido ta jawota kamar wani kayan wanki tun daga Cikin gida kirrrrr a kasa ta watso Salma waje,Salma zata Bita again Ummitu tasa kafa ta harbota baya,duk me Imani sai ya tausayawa Salma a wannan lokacin,a wajen ta tsuguna tare da dun kulewa waje daya,Na'im takaicin Sharrin da akayi masa ta dalilin Salma yasa Driver yace suyi tafiyarsu matsalarsu ce,
Mutane duk su. Watse sai Salma kadai a kofar gidan ta dunkule waje daya tana kuka.

Na'im har sunyi Nisa yaji hankalinsa bai kwanta ba yanda yaji tausayin Salma,Driver yasa ya juya su koma kauyen,shi kanshi Driver yaji dadi kaga Doctor Me Imani,suna komawa Salma ya hango ita daya a kofar gidan ta dunkule tana Kuka akwatunanta a gefe a watse,Driver ya fito ya kwashi akwatuna ya zuba a Boot,Na'im yaje gaban Salma ya riko hannunta sai lokacin ta dago fuskarta ta kalleshi Amma saída tayi Murmushi Sabo da kauna ganinsa take Raheel ne,nan take ta fada jikinsa tare da rungumeshi tana ta Kukanta ya lallasheta tare da cewa muje na kaiki Borno state wajen danginki ?karki sawa kanki damuwa abin zai kara rikice miki Ok,hawayenta ta share ta shiga motar kamar dazu suka juya motarsu tare da Barin kofar gidan Affa.

Ganin Salma da gaske ta tafi Saida Ummitu itama tayi hawaye da Kuka sosai na shakuwar zaman tare,amma dai ai sun huta a ganinsu.
Direct airport Driver ya kaisu cikin kayan Salma akwati daya suka dauka yayi musu booking Flight yacewa Driver ya koma gida ya kai masa dukkan akwatunan Salma Part dinsa kuma yacewa Mummy ya tafi business meeting Borno state zuwa can dare zai dawo.

Salma dama Raheel ya sa ta saba da shiga jirage n sama ya koya mata komai,tana kusa da Na'im a sit ta kwantar da kanta saman kafadarsa Bai hanata ba don turai ta ratsashi ita kuma gani take fa Raheel ne.
Suna sauka taxi lafiyayya ya daukar musu Drop har gidan Su Salma gaskiya talakawane dangin Salma cewar Na'im a ransa,Malam Musa da Shehu suka tarar a kofar gidan saman tabarma katuwa suna hirar zumunci dama dukansu cikin gida daya suke gidan yawa gaba daya Family kowa da wajensa.
Suna ganin Salma da Bature suka Mike tsaye,Malam Musa yace Salma....ina ganinki me hankali Ashe abinda Affanki suka fada mana gaskiya ne?to maza sanki kanin kafarki ki bar nan bamu ba ke,munafuka Sumi Sumi cewar Shehu,wanda ya hada zumunci ya raba tunda baya raye ai ba dole kije can ki nemi danginki bamu ba,au har wani cikin kika kara zuwa dashi?mu ga yan iska ko?sabo da kin raina mana hankali harda zuwa ma a gabanmu da Bature,Na'im zaiyi magana kenan Malam Musa yace ahir dinka me Jan kunne ka kiyaye mu wato ka koyo hausa kazo munafuki kuyi gaba to.

Hashim ne ya fito yaga abinda akeyi yace dan Allah Ku daina haka Baba kuyi mata Uzuri Ku saurareta,me yasa hausawa muke hakane gamu musulmai amma mune muke abinda ya kamata ace yahudu ne keyi?babban yatsa Na'im ya dagawa Hashim irin ya birgeshi,Hashim yasa hannu gefen kunne ya kame yayi wa Na'im irin wai Sara masa yanda sojoji keyi,
Salma na bada hakuri amma sai sauran dangi ma da matan gida suka fito tare da yowa caaaa kan Salma suna korarta,Hashim kadai ne yake bin bayan Salma,
Salma ta tafi kenan zata zube gwiwoyinta a kasa domin rokar gafararsu ta basu hakuri caraf Na'im ya riketa tare da janta cikin Taxi din da suka zo cike da fushi me tsanani, kawai yace a maidasu airport.

Mutanen dangi sukace Umma ta gaida ashsha dama nan akafi kauri a Karuwanci.







Sharhi readers fa

AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉






46-50






Official








By
AsmaBaffa








Basu tsaya ko ina ba sai airport Salma kanta na a saman cinyar Na'im cikin jirgi tana ta faman rafsa kuka idonta ya kimbura,da kyar ma ya dan lallasheta ta dan rage Kukanta,har suka dawo cikin Abuja gidan su Na'im lokacin magrib tayi,yau ba yanga da wuri ya fita tana binsa a baya har palo,Momma sun idar da Sallah suna palo zasu fara Dinner Na'im ya shugo tare da Salma,
Mummy tace ya na ganka da Salma dama ba a kaita ba?relax Momma zani fada maku anjima,Aisha dauka nata ka bata room daya a gidan nan,ba wanda yace komai haka Salma tayiwa Mummy sannu da gida ta wuce,kanta a sama tana so tace ita Raheel zata bi room dinsa amma tana taunawa sunce ba shi bane.

Wanka tayi ta leko ta jikin kofarta daga ita sai towel duk suna palon,a hankali tace Aisha jeki dakin Bro naku kice ya baki kaya zan sa,ba a ganin Salma sai daí maganarta ta jikin kofa.

Aisha tunda Salma ta tona mata asiri take tsoronta da Sauri taje tayiwa Na'im knocking daga shi sai singlet da 3qtr yasha kyau yace lfy?Salmanka tace ka bata kayan da zata Sa wai,
Sai lokacin ya tuna kayanta suna part nasa maimakon ya bata akwatunanta sai ya bude ya dauko Inner bra da pant,da riga da skert na jar Atamfa Holand yar gaske,kayan kwalliya ma budewa yayi ya ebo wasu ya Bada ungo kai mata,ka bayar a kai mata kayanta mana gaba daya me zakayi dasu?
Ina ne ruwanki? ina da reason ki daina shiga cikin lamarina banza shashasha dan Iska.
Allah baka hakuri cewar Aisha,yace Ameen.

Tana bawa Salma itama bata ce a kawo mata kayanta ba kawai wanda ya bata da su tayi amfani,zama tayi ta tsara kwalliya kamar zataje Dinner.
Kamar a saceta,yayinda Na'im tuni yana palo ya gama bawa Mummy da yan uwansa labarin abinda ya faru kaf, kitchen Mummy ta shiga tace bari nazo, cikin gwarancinsa yace wa Irfan cikin Rada kar wani yaji ya furta suna so suna she min ina cinye mashe,Salma fa wai na shinye ta ni na bata kato kato Wannan Baby, shi kanshi Irfan ba wata hausar ce ta ratsashi ba amma yafi Na'im yace kyale su ba Ilmi jahilceni suke ma(wai Jahiltarka sukayi yake nufi Irfan) sunji tausayin Salma,Mummy tace ta zauna dasu kawai har aga me Allah zaiyi,Aisha kirawota aci abinci,kafin Aisha ta mike wani kamshi ya dakesu ba shiri kowannensu ya dago kai Salma ce kamar yar India atamfar tayi mata kyau Dinkin ma ko yayinsa ba a a fara ba,ba wanda ya taba ganin irinsa ya hadu karshe ya kamata cif cif.
Irfan yaja ajiyar zuciya,Hunaif yace ya salam irin wannan ake nema,Na'im ya Galla masa harara yana hade rai,Aisha tace wow kinyi kyau Salma,Mummy kuwa masha'allah tace Salma tayi murmushi tare da jan kujera daya a dining kamar gidansu ta zauna itama kamar me rayuwa a turai ba ruwanta da wani kara komai normal kamar yar gida.

Kowa yana zaune a dining yayi serving kansa yana ci banda Salma,Mummy tace ke kuma me kike jira?baki ta turo cike da shagwaba tace ni Raheel ne zai zuba min shi nake jira Raheel dina ya saba min kullum shi yake zuba min tun ina kauyenmu yanzu kuma ya shareni, Allah idan bai zuba min ba Bazan taba ci ba.

Kowannensu sakin baki yayi yanda take zuba shagwaba kamar zata narke,
Na'im wani zir zir zir yake ji a Cikin Jininsa,Mummy tace kana ji to Raheel,haushi yaji tare da cewa nifa ba Raheel bane Momma ki daina hadani da wani dan iska can,Salma ta kwalla tafi cike da tsiwa tace wlh ba dan iska bane ehe,kuma sai ka zuba min naci,me zakina iya ci? Na'im ya tambaya, Chips da kifi,shi ya zuba mata tare da tura mata,tana ci tana kallon Na'im sonsa yana kara ratsata,ji take sai yanzu ma take son Raheel,yanzu ta fara sonsa.
Irfan yana gamawa ya mike yace Momma Na fita cinema,Da Sauri Salma tace wlh ba can zai je ba sunyi da wata budurwarsa Hanifa wajenta zaije zasu sheke aya karki barshi Mummy.
Mummy tace Irfan shiga room dinka,nan take Mum tayi waya tace a tsare mata gida kar su bar yaranta su fita ko kofar gida sai gobe.
Irfan ya kalli Salma yace Munafuka ya wuce room dinsa cike da borin kunya,Aisha najin an fara tona musu asiri ta sulale ta bar palon,haka Hunaif ma,Mummy tace Gwara da Allah ya kawoki Salma mutum yana shuka tsiya ki fada min ta mike tare da musu sai da Safe ta haura side nata,daga Salma sai Na'im suka rage suna cin abinci,mikewa yayi ya koma bedroom nasa ba tare da yace komai ba, ya dauko Beer dinsa me tsada zai dan kwankwada a dakinsa Ya bude kenan sai ga Salma ta shugo da Sauri ta kwace kwalabar ta kai toilet ta zubar ta dawo ta jefa kwalba a dustbin.

Yana tsaye yana mamakin karfin hali na Salma,ta gama rainashi,ransa ne ya baci sosai Sabo da Na'im akwai son a girmamashi,cikin wata murya me nuna zallan bacin rai yace get out,lv My room now, kin fita tayi sai ma cewa tayi ba inda zanje sabo da gani take Raheel ne,
Mikewa yayi nan take ya daureta da Mari me matukar zafi da gigita dan Adam,da Sauri ta dafe kumatu yace fitar min a room kar ki kira shiga harkata a gidan nan as from today ko magana karki kara yi min,tsawa ya buga mata Out i said,sum sum tayi waje harda rufe masa room sadaf,salin Alin ta koma room din da aka bata ta shiga kwara amai na laulayi a toilet,rarrafawa tayi ta fada saman Bed kowa yayi sallah banda Salma,haka tayi baccinta shar ba abinda ya dameta.

Washe gari kuwa bata farka bama sai 10am ba abinda ya dameta da sallah,hakan ma Mummy ce ta shigo ta tashe ta tare da cewa hope dai kinyi sallah?tace ai tun asuba bana makara.brush kawai tayi kanta ba dankwali rigar baccin da Aisha ta kawo mata iya gwiwa me siririn Hannu itace kadai a jikinta sai pant,rigar silk ce me santsi haka tana tahamma ta fito har main Palo tana tangadin bacci kamar yar maye,idonta kuma a rufe haka ta karasa wajen dining kowa yana zaune ba wanda ta kula kawai plate ta ja ta ebi duk abinda take so ta juya tayi hanyar Bedroom nata gashi duk ya barbaza ya rufe mata fuska har tsakiyar bayanta,
Na'im dake zaune Ido ya zuba mata ya dauke kai irin fushi yake yi da ita gaba suke da juna.

Irfan Ya Mike da niyyar Binta ya dawo da ita Mummy tace zauna ban son shishigi fa,Hunaif yace da kin bari yaji ko lafiya take,Na'im ya wulla masa Harara,Aisha bata ce musu komai ba abincinta take ci kawai.
Salma na shiga daki ta cinye abincinta tas ta fada wanka ta fito bata canja kaya ba perfume ta shafa kawai ta zura rigar bacccinta tare da dannawa kofarta key, kawai aljanunta suka tashi ta fara chines a dakinta ita daya ba ji ba gani,ana jinta tana ta yi tun suna tunanin zata daina suka ji abu yaci tura,Zumbur Na'im ya Mike shima nasa so suke su tashi muddin yaje wajenta amma da sauri ya kwashi alluran bacci ya haura dakin Salma,gaba daya suka biyo bayansa,zuwansa jikin kofar kenan ya fadi a wajen yayi sharaf dashi idonsa ya juye kamar me suma,Mummy da Irfan suka rude su basu taba Sanin Na'im yana da Aljanu ba sai yau,ashe har tashi suna yi,da Sauri suka rufar masa da karatun Qurani sai gashi ya farfado ya tashi fes yana zare Ido,tare da rike kansa dake Sara masa,Allah Sarki duniya Salma bata da gata ita tuntuni takeyi babu wanda yaje da niyyar yi mata addua ta samu sauki Amma ga Na'im me gata yan Uwa duk sun rude anyi masa yaji sauki,
Na'im ya dan jima yana hutawa sannan ya mike ya murda handle din Salma gam gam a rufe,ya buga bugun duniya taki budewa yanzu ba chines take ba wani gurnani takeyi wanda nan take da Mummy,Aisha,Hunaif suka zura da gudu dakunansu tare da danna key su boye ciki wai tsoro,Irfan da Na'im ne kadai ke kokarin budewa,Spear keys Irfan ya kwaso suka dinga gwadawa har suka samu na kofar Salma suka bude,Allah Sarki Duk taji rauni a hannaye da kafafunta wajen ya kwailaye waje waje duk suna fitar da jini,tana kasan tiles gefen goshinta ya fashe sosai jini na zuba,harshenta ma ya fashe bakinta jini sosai,

Tausayinta ya kama Irfan da Na'im sai lokacin su Mummy suka dawo suka ga yanda Salma ta koma sai da suka firgita ta basu tausayi matuka,nan ma haka Mummy tace to mu hadu muyi mata yanda mukayiwa Na'im haka suka rufar mata har Na'im sannan Allah yasa bacci ya dauketa ta samu lfy,Alluran Na'im yayi mata sannan Masu aiki suka gyara bedroom din fes da gidan gaba daya,Irfan Da Na'im kowannensu ya wuce wurin aiki,Mummy ma ta tafi wajen Dada ita da Aisha,Salma kadai ke bacci cikin gidan sai ma'aikata da matakan tsaro ko ina.
Abuwa me aiki ce ke yawan leka Salma tana duba lafiyarta yayin da Nurse tazo tayi mata dressing ciwon da tajiwa kanta Doctor Me Imani ne ya turota.

Na'im sam kasa aikin yayi yau kuma yana Embassy sharp sharp yayi abinda zai iya 2pm ya dawo gida,bedroom nasa ya shiga wanka yayi ya fito cikin Jallabiya fara me shegen kyau kamar balarabe haka ya fito kamshinsa na watsuwa, masu aiki ya tambaya ko Salma taci abinci?,suka ce ai bata tashi ba ma,
A hankali ya murda kofarta ya shiga ciki da Sallama, karar ruwa yaji a toilet kuma bata saman Bed din alamar wanka takeyi ta tashi,Kwanciya yayi sosai saman Bed din,minti kadan sai gata ta fito sanye da Hijab kato har kasa bata daura komai ba sai hijab ne a jikinta,ko kallonsa bata yi ba ta dauki Bodycream dinta a Cikin hijab ta shafa abinta yana kallonta yana dauke kai kamar munafuki.

kayan jiya data cire ta dakko zata sa ya Mike tare da fisge su ya hada har Night wear data cire ya fice dasu,part dinsa ya shiga ya kwaso mata wasu kayan ya kawo mata ba magana ta karba ta shirya ciki lace riga da skert tasha kyau kamar sarauniya,abinci yace me zaki ci? Hawaye ne ya zubo mata sharr tace na koshi,tausayinta yaji yace am so sorry for yestersay ok? Sai lokacin ta kalleshi tare da sakin murmushi me tsada wanda ke gigita mazaje,dimple dinta ya loba tace na hakura ai dama ba fushi nayi ba,kawai kace ne kar na kara kulaka jiya shi yasa naji haushi,yanzu na kulaka?ta kara tambaya,yeah kiyi ta kulani kullum kullum dariyar Jin dadi tayi tace to,ashe kina iya fushi haka? Ae aini duk nafi iya fushi idan baka kulani sai na koma kububuwa ma,ko na koma tolo tolo,dariya Na'im yayi tare da cewa kefa kana da shirme mene wannan Tolo Tolo oya muje dining to ki Zaba abinda zakana ci,a dining taci abinda take so sannan yace tazo suyi game,Ya kunna musu kowa ya rike Handle suna PS abin ya bashi mamaki yanda ta iya sosai bugawa,yace wannan ma Raheel ne yana
Dinga koya miki?tace yes tana danna handle nata suna ta dariya da Surutu sun cika palon da hayaniya,haka Irfan Ya iskesu shima da sauri yazo suka buga da Salma ta cinyeshi tas,Har tafawa sukeyi da Na'im idan ta cinye Irfan,Hunaif ma yace sai ya cinyeta rainasu tayi ana farawa ta cinyeshi da kansa ya gudu,Irfan ta kalla ta kalli Na'im tace kuna kama,sannan taci gaba da cewa baza ka daina abinda kake ba ko sai Allah ya konaka?Irfan yace me nayi kuma munafuka?yau Bilkusu me kukayi a Hotel dazu?kunya ta kama Irfan,yace pls ke aljana ce wai? Baki ta cuno ni ba ita bace amma ai naga Bilkisu yar gidan Gomnan Kwara state ko ba haka ba? To ki rufa min asiri karki fadawa Mummy kinji,to kayi kokari ka daina idan ba haka ba wlh a gabanta zan fada mata,Na'im yana jinsu yace Irfan kayi asararren na banza Banza ne
halinka,(Irfan kayi asarar Halinka na banza ne).

Irfan yace uhm amma ai Bana Shan alcohol ni,Na'im ya hade rai ya Mike ya bar palon,Irfan yace sai ki dage ki dinga Sallah sannan sai kiyiwa wani Wa'azi ya Mike fuuu ya wuce Bedroom.

Kwanciya tayi a sofa tana kallon American film na turawa kuma na love,tana kallo suka fara Romancing juna har Sex Salma ta rumtse Ido tace da gani za a ji dadi a wannan Harka bari muyi aure da Raheel,hade rai Na'im yayi domin yana jinta ya sakko daga samansa sharewa yayi kamar bai ji komai ba,key din mota ya dauka zai fita tace nazo muje? Hospital fa zanje cewar sa,ae naji zan bika pls,ok dakko mayafi muje,kalar kayan ta dauko ta bishi suka fita tare,yana Driving tana ta faman Surutu,ko da suka je Office tana saman Table a zaune sai jagwalgwala masa takardu takeyi,dukkan masu ganin Doctor me Imani tunaninsu kanwarsa ce tazo yau, shagwaba take ta yi ta hana ayi aikin ma,ita wai sai an tafi yawo.

Hashim da Matarsa Maimuna kullum a fada suke a tsakaninsu kai kara har Hashim ya gaji ko me yayi mata sai ta fito tsakar gida wajen matan gidan Maimuna ta kwashe ta fadawa matan gida ayi ta shewa,suma sauran mata duk sanda mijinta ya kwanta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login