Showing 21001 words to 24000 words out of 127542 words
dasu haka suke kwashewa su fada a junansu,
Maimuna ce zaune cikin dabar matan gidan tace Sakina kin San jiya Gogan nawa kwana yayi yana kuka da ihu ai maganin nan yayi,ke kuka fa wiwi wai shi mutuwa zaiyi ma idan bani, sai ya tafi Bahar Maliya a kasa sannan ya tsunduma ciki,matan gidan suka rafka shewa heeeee ayyiriri,matar Shehu tace shege yaji harkoki,kin San ranar dana Sha nawa Shehu ko masallaci kasa zuwa yayi,yara suna bacci zasu je makaranta ina so naje wajensu na gyara su amma Shehu yace Bai San zance ba,ke fada karce ni da Malam Musa cewar matar Malam Musa itama tace ai ranar ban taba Sanin haka Malam yake ba sai ranar,nace Malam Almajirai sun fito karatu fa yace dan Ubansu su shekara da jira bazan je ba,ke ni daga yau in kika ce na daina koya musu ma zan bari,in banda takurani da akeyi me akeyi,nan ma Suka sheke da dariya Maimuna yanda suke zubar da mutuncinsu kamar ba suraka da suraka ba ko wacce bata kunyar ko wacce girma da mutunci babu,Maimuna ta San me uban Hashim keyi haka itama uwar Hashim tasan me danta keyi,Allah shirya haka ake samun wasu da dama suruka tana batsa gaban matar danta sosai,dukkan matan gidan sinkai su goma haka suke wannan iya shege.
Mummy da taje gidan Dada wani malami me yaki da Aljanu suka je wajensa can wani kauyen Kebbi takanas suka daukoshi yayiwa Na'im maganin Aljanu,
Na'im ba masifar da baiyi ba amma haka aka dinga masa magani kala kala har aka samu Aljanin yayi magana shine dai Raheel wanda ke jikin Salma cikin nasara Raheel yaji azabar ayar Allah ya bar jikin Na'im gaba daya dama ba wani shigarsa yayi ba zuwa jikinsa yakeyi.
Suffarsa yayi amfani da ita yake zuwa wajen Salma zance,sai yanzu su Mummy dukkansu suka gane zancen Salma Ashe yarinya da gaskiyarta Raheel ke zuwa mata a suffar Na'im.
Maimakon Su Dada su hada da Salma suyi mata magani itama tsabar son kai da Salma kuma ita bata da gata basuyi ma zancenta ba iya Na'im kawai suka yiwa ya warke tsab,Salma tana nan da cikinta sai girma yakeyi tana Shan wahala.
Irfan ne ma yayiwa Momma dinsu maganar ayiwa Salma ma amma ta share zancen ma Sam.
Malami ya koma gida cike da makudan kudade yana murna,
Na'im ya warke yanzu mace ko wacce ba sai Salma ba zata iya tabashi a zauna lfy kome zaiyi bashi da matsala,Mummy bata San wannan magani ba gata tayiwa Na'im ba domin Raheel kariya yake bashi sabo da zai iya Zama fasiki,sha'awarsa dole sai da mace kusa dashi, taimaka masa yakeyi shi yasa duk masifar son iskancin Na'im da kuma son ya hole Raheel ne yayi Kane Kane ya hana hakan sabo da Salman sa,idan da Mummy sunyi hakuri akwai lokacin da Raheel ya ibama kansa dole zai bar jikin Salma da Raheel,sai gashi rashin sani yafi dare duhu har Mummy suna nuna son kai nasu kadai suka sani shi zasuyi wa magani.
Tunda sukayiwa Na'im magani kullum yake jajibo yan mata Allah ma yasa yana da tsoron Allah da kyankyami iya Romancing kawai yakeyi amma baya yi a gaban Salma bama yaso ta sani,kawai dai tana ganinsa cikin yan mata iri iri abinda ke damun Salma yanzu kenan kishin Na'im takeyi kamar ta kashe wata haka take ji dannewa take dan yi.
A gaban Mummy yake kawo mata su yini a gidan amma sai tace just normal frnds ne bata San me sukeyi ba har ga Allah,shi kuwa Irfan sabo da tona masa asiri da Salma keyi ya rage halayensa sai jefi jefi,Aisha kuwa tana nan yanzu ma take ganiyar shaye shaye da lesbian,Hunaif sai Club kullum,sabo da Dada ta hana su komawa turai sai dai da yawo,yanzu Private university sukeyi a Abuja ta masu kudi.
Kamar kullum yau Weekend Na'im yana gida a part dinsa,Sha'awa ta motsa masa ya kwankwadi giya da yawa amma baiyi bacci ba,Ya rasa inda zaisa kansa,wata frnd dinsa Balarabiya da suke aiki a Embassy tana mugun sonsa ta hadu,kiranta yayi a waya tazo ta dan taimaka masa ya samu sauki,Dama Balarabiya Nadiyya abinda take jira kenan ko a kirjin Na'im ta kwanta,20mnt sai gata kuwa ta Parker da arniyar motarta,Lokacin Salma na Palo ta cakare cikin doguwar Riga fitted,ko wacce sura ta bayyana,Mummy da dukkan yan gidan suna Palo suna hira cikin harshen Turanci,Mummy tana musu fada hausa zasuyi dole.
Kwas kwas Nadiyya ta shigo tasha kyau kamar a saceta,takalminta cokalelen gaske,da Ladabi suka gaisa da yan gidan,turai ta ratsa su kawai tace Na'im yana ciki?Suka ce yana part nasa taje,Mummy tace Salma rakata Part dinsa abokiyar aikinsa,Salma ta hade rai kamar an Aiko mata da mutuwa ta wuce gaba,Nadiyya na binta a baya har hadadden part din Na'im,can kuma su Mummy ko a jikinsu hirarsu kawai suke ma.
Na'im yana jin Knocking ya mike daga shi sai singlet da nicker,bude kofa yayi fuska dai ba rahma,kawai Salma ta bangajeshi ta wuce dakin kamar nata,tace bakuwa na kawo ma ta fada saman Bed din tayi kwanciyarta tace yi Sauri kuyi hirarku zan fita da ita,
Cikin Hausarsa da ba wani kwarewa yayi ba yace Mari kina son karba ne ko? Bana sho na iskanci,u knw me Better sheni iya mareki ko na Maki duka duka da yawa( kina son na mareki ko?kin sanni sosai zan iya dukanki sosai bana son Iskanci fa)
Baki Salma ta tabe tace ba inda zanje sai kun gama,Nadiyya kuma bata jin Hausa daga turanci sai larabci,harara ta zabgawa Salma tana tambayar Na'im me take nufi? Na'im yace ai kanwarsa ce bata so ayi having Sex shi yasa,Nadiyya ta gallawa Salma harara tace hey u better lv ths room before i give u a dirty slap.
Kawai sai Nadiyya ta shige jikin Na'im tare da rungumeshi jikinta na rawa har tafi Na'im jaraba,Salma bakin ciki ya kamata kishi ya taso mata bata san sanda taje ta fincike Nadiyya daga jikin Na'im ba tare da jefar da ita kasa ta fadi tim gefe,wuyansa ta Shaka nan take Ashe aljanunta tuni sun tashi ta koma ta cafki Nadiyya ta fara dukanta,Na'im yayi Korari ya raba fadan Amma karfin Aljanu ne da Salma ya kasa haka tayiwa Nadiyya lilis,Su Mummy suka shigo,Mummy tace yau naga yar iskar yarinya jimin yarinya kamar gidan ubanta,daga cin arziki,mutum bakuwa ma Baza ki bari suyi harkar aikinsu ba,N Nadiyya da kyar ta lallaba ta fece daga gidan tana tsinewa Salma tace kuma daga yau ba ita ba Na'im ya jawota gidansu anyi mata duka.
Salma na aljanunta Mummy na masifa,sai da Na'im yace why Momma? Kina kallo nata yana abu ba lafiya kina fada fada aka? Why ku daina bana so ba kyau,sai lokacin Mommy tayi shuru tabbas bata kyauta ba, dan Adam ajizine , addua tayiwa Salma da kanta har taji sauki ta fara bacci,Na'im ya daura ta saman Bed nasa da Katon cikinta da kullum girma yake yi.
Salma sai bacci take Sha abinta Na'im ya sata gaba sai kallonta yakeyi sai da ya gaji ya watsa ruwa ya fito ba ruwansa ya haura saman Bed dinsa bacci ya kwashe shi shima.
Salma tana farkawa ta hangoshi kusa da ita gefe daya,murmushi tayi yau kuma ta tashi fes cikin nishadi sakamakon cikin da ta duba taga babu shi a jikinta ko daya ya bace,sabo da murna ta fara tashin Na'im tare da daddagewa ta dana masa duka a gadon Bayansa,firgit ya bude Ido cike da bacci,tace ana ga yaki kana ga Kura duba cikina,kalli ya bace babu Raheel ya dauki abinsa.
Godiya Dubu masu Sharhi kuna birgeni,kuna kara min karfin gwiwa
Sosai.
AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
51-55
Official
By
AsmaBaffa
AsmaBaffa fans club
Hause of Hausa Novels
Taskar Fiddausi sodangi.
Yan wannan Gps ina matukar jinjina muku da Sharhi ba yankewa kuna kara min karfin gwiwa godiya nake.
Surayyahrms gp kuma ina godiya kuna gyara halayenku😅
Sauran gps ma ina ganin masu Sharhi da tnx na gode sosai,sai gps wanda Bana cikinsa kuma suna Sharhi na gode sosai fans a ko ina kuke ina miko gaisuwa.
Mamaki ya kama Na'im wannan wanne ciki ne gaba daya basu 1mnth da haduwa da Salma ba amma har ya girma ya bace abinsa babu alamarsa,yana tunani can tasa hannu biyu ta girgiza fuskarsa tare da jawo masa kumatu wai kayi magana mana ka tsaya kallona,hannunta ya cire a hankali,yaja tsaki cikin hausarsa yace sai ana bacci ne kuma sai kina duka na mutum,ciki is ur own Business zai kara baka wani wani soon.
Da murna Salma ta Mike tsaye a saman Bed din,harara ya zuba mata,sauko mini from my Bed zakina zowa a taka min Bedsheet with ur dirty legs.
Salma dadi yasa ko sauraren Na'im bata yi sai tsalle da tayi ta Sakko kamar abin arziki yana komawa tare da kwanciyarsa again yana kallon sama ya lumshe ido iya karfinta tasa hannaye ta riko kafarsa daya tana kokarin jawoshi kasa tana ta kici kici ta kasa,ta lankwasa ta can ta lankwasota nan,kallonta yake yanda take ta fama tare da Surutu tana dariya ai sai ka sakko kasa ba kai ba bacci dama yamma tayi,
Dariya ma take bashi,kawai sai ta maida kafarsa ta koma speaker kamar mawakiya ta kwalla da karfi ba ciki.........ya tafi....ehhhhhhhh......jama'ar Abuja birnin tarayya kowa ya sheda na haihuuuuu........ehhhhhhho........gaba daya su Irfan dasu Mummy tare da duk wanda ke aiki a gidan sai da ya jiyo siririyar muryar Salma me zaki,tunanin kowa aljanunta ne suka tashi,su Mummy suka taho da gudu part din Na'im,Salma najin tafiya ta saki kafar Na'im ta koma can saman Sofa da sauri ta kwanta tayi baccin karya,suna shigowa suka hango Na'im saman Bed idonsa bude sai murmushi yake zubawa,Salma tana can Sofa tana bacci abinta ba Susan baccin karya take ba,
Mummy tace kai ina na ji muryar Salma ko dai aljanunta a gidan suka watsu? Na'im ba karya ba boye boye shi dole sai ya fadi gaskiya da hausar tasa yace Bacci nata na karyane,anan tanayin bacci nata ya nuna kusa Dashi,ciki nata babu yanju,thts why tana murna tana iho now.
Irfan ne kadai ya gane me Na'im yake nufi,yace Momma cikinta ya bace wlh kalli Aljani ya doka abu nasa shima Irfan hausar sai a slow.
Murna suka dinga taya Salma amma yarinyar taki bude Ido a dole bacci takeyi.fita sukayi suka kyaleta,suna fita ta bude idonta kar tacewa Na'im kai wato ba sirri da kai sai ka fadi gaskiya ko,baki ya tabe tare da cewa Sirri munafuka ne yakeyi ni bana haka( sirri munafunci ne shi baya yi haka yake so yace)
Salma tace ya dace ka koyi Sirri,gulma gulma ne Bana sonsa,ina Babynka?ur girlfriend?Harara ya zuba mata yace kin sa mini Badmood ne,to wai da me kake so kayi mata? Harara ya zuba mata yace ur father zanyi mata,bayan kana duka nata ya tafi u make me Sad, dariya tayi ta yi tace sabo da wannan na dawo dakin nan da Zama na koma me gadinka,gate ne ni da zaki koma gatewoman? Ka daina iskanci da mata Allah ba kyau tam,
Rufe baki naka like Duck wai irin ba'a yayi mata,yayi mika tare da mikewa tsaye yace ina feeling iskanci wlh,hhhh dariya Salma tayi tace Wai kai ance a hausance ma mutum baya kiran kansa dan iska,baka ganewa zagine, Na'im yace kene baki ji na hausa tunda ba Allah yace anayin wannan ba mene name nashi?Salma ta bashi amsa iskanci,ok kice ba dai dai na fadi maka ba,Ni dan iska ne yes ina so iskanci ya tsuke baki yana baka ji na hausa da yawa kina cewa zakina koya min hausa,me kika sane a hausa? Surutu Surutu cacacacaca....me Shan noanoa na shaniyoyi kazamiya.(shifa nan ya zagin Salma me Shan Nonon saniya kazama bata Jin hausa shi zata koyawa hausa duk abinda ba Allah ne yace ayi shi ba to iskanci sunansa shi kuma bashi da aure amma yana Romancing mata dan haka shi fa Bai yarda ba dan iska ne shi kuma yana son Iskanci.)
Salma dariya take ta Sha tace ni dai Bana iskanci da maza,zaro Ido waje yayi yace ciki naka wane ya baka idan ba an shinye ka ba? Ni Bana shinyewa mata what of u?u r nt a virgin,(batayi iskanci ba ya ta samu ciki,shi fa baya Cinyewa mata)
Salma shuru tayi tasan Na'im bashi da kunya ko ta digo turai ce a jikinsa,bai San kunya ba bare ma baya jin hausa sosai komai kwabowa zaiyi ya fada tunaninsa dai dai ne,wanka ya shiga,ita kuma ta dinga jidar akwatunanta tana kaiwa bedroom dinta har ta kwashe kayanta tas daga Dakin Na'im.
Mummy tace ko fada kukayi da mutumin naki?a'a Mummy kayana na ebo kawai kullum fa sai naje na karbo kinga yanzu suna wajena,yayi kyau hakan ma cewar Mummy,Aisha na ganin Salma ta Mike zata bar palon kar ta tona mata asiri,Da kin daina guduwa ma gaskiyace zan fadawa Mummy yau a gidan kawarki kika yini tun safe,Kunyi shaye shaye kunyi lez dan haka Mummy ki dauki mataki bata daina abinda takeyi ba.
Irfan ne ya shigo yace ki dinga Sallah tukun sai ki fadi laifin wani,mutumin da baya Sallah ai gwara kowa dashi a duniya,Salma ta maka masa harara tace Sallah ce fa kawai kuma ai ni a boye nake tawa,bana yi a idon mutane sabo da ni dan Allah nake tawa,Mummy ma dariya tayi na maganar Salma,Irfan yaci gaba a dai dinga Sallah ko a samu a shiga aljanna,katuwar budurwa bata Sallah ke da Arne baku da banbanci,Kukan shagwaba Salma ta fara,Mummy tace maganinki kenan kunfi kusa ai,kullum ke bakinki baya shuru,kukanta ta karawa Volume,daga nan tace Allah sai na fadawa Raheel dina wai Na'im take nufi,
Sai kuwa ga Na'im yana sakkowa cike da takunsa na isa,sanye yake da kana nan kaya yasha swagg ya gaji da kyau,da gudu taje wajensa tare da riko hannunsa tace kaji wai Wannan yace Bana Sallah kuma Mummy bata ce komai ba, who said so? Na'im ya tambaya da karfi irin serious din nan,ta nuna Irfan gashi nan me kama da kai,Kyale sa zani duka shi na Zane masa jiki,tana Sallah kana cewa batayi ,ko batayi ai zata fara kwanan nan sai ta fika ma yin Sallah,yau yawo zan kaita,yi masa tongue out,aiko ta dinga yiwa Irfan gwalo wulluuuuuu an masa fada,za a Zane wani,kuma baza muje da kai yawo ba,yaushe ma zan biki yawo bata Sallah woooo,Na'im da gaske yanzu harara ya bashi me kyau cikin turanci ya dinga masa fada sosai da masifa,ya daina yin haka,a hankali zata dinga yin Sallah ba sai ana kure mutum ana kunyatashi ba kyau.
Irfan yace mu baka ganin abinda take mana sai ita kawai kace kana sonta zaka dinga raina mana hankali ba wanda ya isa yayiwa yarinya fada ko magana sai ka wani shige ciki kana fada,har Mummy baka kyalewa,ai sangarta ne da lalata mutum, na fada maka dai Allah karna kara ji kana mata gorin bata Sallah,tunda ba nasiha kake mata ba sai dai kawai ka fada mata bakar magana,ok baka ganin rashin kunyar da take mana nawa take Hunaif da Aisha sun girmeta,little kid ce sai kuyi hakuri har ta daina. Shuru Irfan Ya masa saida Na'im ya karaci fadansa sannan yayiwa guards nasa waya zai fita Hospital,kallon Salma yayi duk ta shiga damuwa akan zai fita,ita bata saba da kowa ba sai Na'im,ki shirya Driver zaizo ya dauko min ke ok?cikin farin ciki tace to bye Allah ya kaika lfy,Har Irfan saida ya kalli Salma domin shi baita jin tace Allah ba sai yau.
Kamar yanda yace da wuri ya dawo domin su fita da Salma bai turo Driver ba da kansa ya dawo, ta shirya tana Murna Mummy tace ba inda Na'im zai kaita wani yawo suna yawan kebewa,tsoron Mummy kar Salma a kuma ganinta da ciki ace Na'im ne yayi mata bare tace Kamarsu daya da Aljaninta.
Na'im yayi yayi ta fada masa dalilin hana shi fita da Salma amma Mummy tace kawai Bana son fitar ne sabo da tasan Na'im yanzu nan zaiki yarda da maganarta yace sai ya ganar da ita gaskiya,gaskiyar magana kuma Na'im tunda yake tare da Salma bai taba kawowa ransa cewar zai ko rike hannun Salma da niyyar yi mata wani abu dan yaji dadi ko har ta kai da ciki,duk kuwa da cewa Bai taba ganin me kyan sura irin Salma ba,kuma komai nata yayi masa amma Bai taba ma tunanin ko rike mata hannu da niyyar yin wani abu na Jin dadi ba,kamar kanwarsa blood sis yake ganinta.
Na'im Bai taba kai mace Hotel ko wani waje daban dan yayi romancing ba,a gidansu yake kirasu,baya zuwa ko ina yayi wani bad abu,Salma kuma tunda ta gano hakan shike nan ta Zama me gadi,kullum tana makale a corner na kusa da Room din Na'im,da mace tazo ko wace baza ta shiga dakin ba,sai ta koreta ko ta wanne haline,Mummy tana gani amma bata hanata ba dadi ma taji tunda ta fuskanci Na'im ya fara iskancewa shima nan gaba abin yawa zaiyi,Mummy ma turai tana taba ta,indai ba gani tayi da idonta ba kana wani abu marar kyau to baza ta zarge ka ba bare ta sa ma Ido har ya kai da ta ma fada,sai dai tayima addua,sai ma