Showing 93001 words to 96000 words out of 111128 words
hanashi, amma saiyace yana koyi da ANNABIN ALLAH ne, Dan wannan sunnace mai k'arfi, tun tanajin kunyar idan yana tayata suyi bak'i harma yanzu tasaba abin yazamemata jiki.
Ganin takifa kanta tayi shiru yasa bobo fad'in lfy kuwa my Nusfuhayat?.
Bata iya basa amsaba saidai tad'aga MASA hannu, da Sauri ya iso Inda take, tabaya ya rungumota yana k'ok'arin juyo da ita, aijitayi tamkarma yak'ara mata ciwonne, tai saurin k'adandaneshi tana fad'in wayyo ALLAHna dadyn Nawal cikina, wayyo kamar ana tsitstsinkamin hanjina, da Sauri yazame abinda tarufe hanci dashi, aiko tana shak'ar k'amshin gas d'in sai yunk'urin amai, da gudu ta fisge jikinta daga gareshi ta arce waje, shima take mata baya yayi.
Abayin dake falon taja birki amai tafara zazzagawa kamar zata amayar da kayan cikinga, bobo dukya rud'e yarik'eta sai sorry yake mata.
Saida tagama yataimaka mata tawanke jikinta shikuma ya wanke Inda ta 6ata, cak yad'auketa suka nufi falo, zaunar da ita yayi ajikinsa yana fad'in sorry my cute duk-ya rud'e tamkar zaiyi kuka, cikinne yak'ara murd'a mata takuma k'ank'amesa tana kuka.
Shima sosai ya tallafota jikinsa, tuni ya janye hannunta daga kan cikin ya maye gurbin wajen danasa yana shafawa ahankali, can azab ta isheta takuma k'ank'amesa tana ambatar sunan ALLAH, tare suka k'arashe da bobo Daka gansa kasan yana cikin damuwa.
Ganin abun NATA k'ara gaba ya ce, "my Nusfulhayat Kodai asibiti zamuje?.
Da Sauri ta girgiza MASA kai tana cije le6e, hawaye da gumi kam sun jik'e fuskarta sharkaf dukda da AC dake aiki a falon.
Hijjab d'inta datakan ajiye afalo Indai tasan k'ananun kayane ajikinta, gudun kar bak' yazo yasa takan ajiye, bobo yajawoshi yana share mata gumi da hawayen dasukaima fuskarta ado, wata damk'a data MASA yasakashi fad'in uchch my cute, ita batamasan yanayiba takanta take kawai, wayarsa yad'auka yakira ya sulaiman, ko gaisuwa bai tsaya sunyiba yafad'a MASA abinda ke faruwa, da Sauri shima ya sulaiman ya ce, "ganinan zuwa to.
Cikin mintuna k'alilan ya sulaiman ya iso gidan, har yanzu Rahma tana jikin bobo, kai tsaye cikin gidan ya sulaiman yashigo.
Bobo yad'auki hijjab d'inta yasakamata, hakan yayi daidai dashigowar ya sulaiman, basu tsaya ko gaisuwaba yashiga dubata, 'yan tambayoyi yafara mata wad'anda duk cikin kuka da zafin ciwo take amsa masa.
Ya sulaiman yabama bobo wata kwalba, Abdulmaleek kakaita tayo fitsari mugani.....
Aibaima bari ya sulaiman ya k'arasaba Yasureta sai bathroom d'in dake falon, fitsari tayi a 'Yar kwalbar sannan suka fito, nanmadai d'akkota yayi dukda tanata nok'e nok'e wai bataso yabarta zata iya da kanta, bai saurareta yasunkuceta suka fito.
Saman doguwar kujera ya direta sannan yamik'ama ya sulaiman kwalba.
Ya sulaiman yayi gwajin ciki, ganin abinda tsinken yanuna yad'ago yana fad'in Alhmdllh, fuskarsa cikeda murmushi.
Bobo dake binsa da kallon mamaki ya ce, "yaya lfy dai?.
Jinjina kai ya sulaiman yayi ya ce, "congratulations my lil bobo, Nawal tasamu k'ani ko k'anwa.
Rahma jitayi cikinta yak'ara juyawa Dan tsoro, shikam bobo Baki ya washe tareda d'aga hannu sama ya ce, "Alhmdllh ala kulli halin", yataso suka rungume juna shida ya sulaiman, ya sulaiman dai sai dariya yake masa.
Nandai yarubuta maganin dazata buk'ata sannan yamata allura wadda saida akasha fama tayarda akayi, sai sinne kai take Dan kunya tak'i yarda su had'a ido da bobo barema ya sulaiman.
Cikin mintuna kad'an barci ya d'auketa.
Ya sulaiman yakalli bobo, Abdulmaleek kamarfa k'auri nakeji.
Da Sauri bobo yamik'e yana fad'in ya ilahi wallahi na manta tad'ora girki.
Cikin hanzari ya sauke tukunyar datasaka ruwan zafin shinkafa harya k'one kamas shine tukunyar tafara k'auri.
Kashe gas d'in yayi yafito.
Ya sulaiman yamik'e, Abdulmaleek bara nawuce gida.
Kai yaya tun yanzu?, koma 'Yar hira bazaka tsaya ayiba?.
Dafa kafad'ar bobo yayi sorry bobon Ammi zanje wajen antynka kasan irin wannan ranarce kawai mukeda damar kasancewa da iyali.
Murmushi bobo yayi ya ce, " hakane kam yayana.
fita sukayi suna dariya, saida bobo yaga fitarsa sannan yadawo gida.
d'aukar Rahma yayi yamaida d'akinsa, shima yakwanta suka hau barci abinsu.
..................................
Haka rayuwar tacigaba datafiya, Rahma tanata shan laulayi Dan cikin NATA maisa laulayine, cikin 'yan kwanaki dukta rame, bakomai take iya Ciba, yanzu hakama tadaina girki Dan batason k'amshin gas ko kad'an, kullum daga gidan Ammi ake kawo musu abinci safe da yamma Dan darana tana gidan AMMI, idan zaitafi aiki saiya ajiyeta can, idan kuma yataso yabiya ya d'auketa, daga shi har Ammi tarairaya suke mata ta musamman tamkar zasu maidata ciki, Appa ma ba'a barsa abayaba, duk abinda Rahma tace tanaso saiya siyo mata shi, kamar yanzune za'a haifi jikan farko agidan, ita wani lokacinma har kunyar kanta takeji, amma yazatayi badasonta take sakasu wata wahalarba tsirface kawai irinta ciki.
Nawal kullum idan tadawo makaranta tana nane da Rahma, maganarta bata wuce yaushe zaki haifomana babyn momy?.
Rahma takanyi dariya tacemata bayanzuba da sauran lokaci.
Wata sa in takanyi dariya wataran kuma kuka ta ce, " itafa dawuri take so ahaifamusu sabon baby.
Idan Ammi ko bobo suna kusa ake diramar sukanyi musu dariya.......
..................................
Safna na kwance afalo ita kad'aice yau agidan, Abba yana kasuwa, ummi kuma tana gidan aunty yahanasu mamansu Basma, taje saka ranar auren Basma da akeyi yau.
TV take kallo amma bata fahimtar komai a film d'in dukda sonsa datakeyi tamkar mi.
Ta gyara kwanciyarta tareda kai dubanta ga hotonta itada Rahma sannan suna yara, sunyi matuk'ar k'yau duk sunyi murmushi, takuma kai dubanta gawani k'aton hoto Wanda yak'awatu da k'yau, kauda idanunta tayi tanamai share hawayen dake ziraro mata akumatu.
Dubana nakai ga hoton danson ganin suwaye ajiki?, hummm Rahma CE da bobonta sunyi masifar k'yau, hoton and'aukeshine aranar mother's day, tanasanye da bubu shikuma bobon suit, tad'anyi k'asa da kanta yayinda bobo ke kallonta yana murmushi, ya munner agefensu yana bama Rahma wani Abu.
Masha ALLAH nafad'a azuciyata danba k'aramin k'yau sukayiba, dolene Safna taji 6acinrai, tamayi k'arfin hali databar hoton Agalon, kodayake tana tsoron ummi ne kawai nasani.
Sallamar da ake kwad'awane yasakata mik'ewa tana tsaki, k'ofar tanufa tabud'e, ganinsu zeenat da baseera yasakata k'are tamke fuska, tayi hakane saboda baseera.
Basuji komaiba gameda canjawar tata Dan sunsan halin kayansu.
Cikin falon suka bita, kowa yanemi gurin zama batareda tabasu izinin hakanba.
Itama tsanar baseerar datayi bai hanata had'o musu abin motsa bakiba kamar yanda tasaba, koba komai aii harda mai k'aunarta Zeenat.
Zeenat takalleta cikeda tausayawa ta ce, "Safna yak'arin k'arfin jiki?.
gyara zamanta tayi ta ce, " da sauk'i Zeenat, aina warke.
Baseerama ta mata ya jiki, adak'ile ta amsa mata.
Zeenat takuma fad'in wlhy mu bamusan bakida lfy ba, mundai kwana biyu bakije school ba toshime mukace bara muzo muga ko lfy?, munshigo anguwar muka had'u da yaya kamal yake fad'a mana harma asibiti kika kwanta.
Safna tad'anyi murmushi wlhy kuwa zeenat har asibiti na kwanta yau kwana hud'u da sallamomu.
ALLAH yasa kaffarane.
Ameen.
Daga nanan sukayi shiru nad'an lokaci, Zeenat takatse shirun da d'akko zancen bobo.
Baki Safna ta ta6e saiga hawaye.
Arud'e zeenat da Baseera suka k'arasa gareta suna lallashi, dagananma har Zeenat ta zayyanemata yanda sukayi da Baseera a kwanankin baya, dakuma Nuna mata tayi nadama, itama suka Shiga mata nasiha da lallashinta da nunamata muhimmancin iyaye da had'arin bijire musu, baseera ta durk'usa har k'asa tana Neman gafarrar safna.
Ta ce, "tayafe mata, ALLAH ya yafemusu baki d'aya, daganan zeenat tak'ara musu nasiha itama, saikuma suka koma hira tamkar basune sukasha kuka yanzunba.
Anan suka wuni zubur suna k'ara kwantarma da Safna hankali dakuma k'ara bata shawarwarin yanda zata nemi gafarar iyayenta.
Saida ummi tadawo suka gaisa sannan suka tafi gida.
%%%
Da daddare bayan Abba yadawo suna zaune afalo shida ummi saiga ya Shaheed da ya munner.
Safna dake kwance ad'aki tamik'e tanufo falon Dan ganin ga dama tasamu na Neman gafarar iyayenta da 'yan uwanta.
Tunda tafito kowa yamaida kallonsa gareta, ganin tanata ra6e-ra6e Abba ya ce " safnata miya farune?."
Tana tsaye saiga hawaye suna zirara akumatunta, ya munner sarkin tausayi yatashi yaje yakamo hannunta, zaunar da ita yayi kusada k'afafun Abba.
Abba yadafa kanta yana fad'in haba safna mike damunkine wai a 'yan watanninnan?, kodai har yanzu jikinne mukoma asibiti?.
Kanta ta girgiza tana share hawaye, cikin shashshekar kuka ta ce, "Abba Dan ALLAH Ku yafemin Kozan samu sassaucin son Abdulmaleek dake son hallakani, wlhy Abba nayi nadamar abinda na aikata, nayi kuskuren bijiremuku akan abinda wayona bazai bani shiba, Abba narantse muku *_NAYI NADAMA_* (sabon buk d'in pertymerh xarah) Dan ALLAH Abba kujanye fushin dakukeyi dani kozan samu ubangijina yabar fushi dani.............nanta shiga basu labarin yanda akai tagane Abdulmaleek shine Wanda take so alokacin data bijire musu, tafad'a musu komai danganeda shawara da muguwar k'awa tabata, saidai ta6oye sunan kowacece kuma batafad'i zuwa gidan malami da bokayeba.......tarushe dakuma mai tsuma zuciyar mai sauraro.
Tabasu tausayi sosai Dan haka suka shiga lallashinta, Abba ya ce, " munyafe miki Safna domin kuwa ALLAH ya nuna miki kuskurenki tuntuni nadamace dai kika gagara yi saboda sharrin shaid'an, to ayanzunkam ki tabbatar kinyi tuba na gskya Wanda babu kome a aikata wani laifin makamancin haka.
Kanta tad'aga tana fad'in ngd Abba ALLAH yak'ara tsawon kwana da ikon cigaba da rik'emu, ta rarrafa gaban ummi tana kuka da Neman gafararta, ummi tajata jikinta tarungumeta, nayafemiki safna domin idan nace bazan yafemikiba bansan kuma wane irin gararin rayuwa zaki fad'aba nan gaba, nayafemiki ki kwantar da hankalinki kema ALLAH zai baki miji nagari domin Abdulmaleek yamik'e nisa ayanzu, shid'in mijin k'anwarkine.
Nanma kanta ta girgiza ta ce, "nahak'ura ummi tuntuni, saidai har yanzu inajin sonsa azuciyata, jinake tamkar kullum ana k'aramin sonsa, ummi ta6a k'irjina kiji, tayi maganar tana kamo hannun ummi tad'ora asaitin zuciyarta.
Ummi ta jinjina kai danjin bugun zuciyar Safna dake fita da k'arfi, tabata tausayi sosai, dama doctor Kaleel yafad'a musu zuciyarta tana barazanar kamuwa daciwo Ashe dalin son *_Abdulmaleek_* ne.
Lallashinta ummi taitayi da kwantar mata da hankali, suma su ya Shaheed da ya munner dukata rok'i gafararsu sunkuma gafartamata, tareda alak'awarin tayata da addu'a.
Nasiha sosai sukai mata mai ratsa jiki da jini.
Tundaga ranar Safna tazama wata shiru shiru amma har yanzu son bobo na nan mak'ayale da zuciyarta saidai Alhmdllh yaragu bakamar daba dayaso zame mata ciwo.
Yanzukam kulawa ta musamman iyayenta suke bata da k'arajanta ajikinsu, hakan nak'aramata kwanciyar hankali da k'aunarsu, haka rayuwar tacigaba da shurawa har ayau ranar wata juma'a da iyayenta sukazo mata dawata magana ta had'ata aure da yaya kamal, (Brr....kamal Abubakar, yayansu Ameera kuma abokin aikin bobo).................
*_luv you oll_*
*_(((S)))........2017_*
[11/12, 2:59 PM] mrs bilkisu: 👩🏻💻typing........
❣ *_ABDUL-MALEEK_*❣
_•🅱🅾🅱🅾•_
*_NA_*
_*Bilyn Abdul*_
_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Billy giro_*
*_"INA rok'on ubangiji yabada nasara a aikin daza'aima mahaifiyar mman Useey, ALLAH yabata lfy dadukkan d'aukacin 'yan uwa musulmai baki d'aya, ameen🙏🏻."_*
6⃣8⃣
Safna tak'ara k'asa da kanta amma bata iya crwa komaiba.
Abba ya kalli ummi itama kallonsa takeyi, ya Shaheed ya ce, "Safna ke muke saurare, shin akaro na biyu kin amince da auren Kamal?.
d'ago idanunta dake cikeda kwalla tayi, ahankali ta jinjina kanta, muryarta na rawa ta ce, " na amince iyayena, amma Dan ALLAH ina Neman wata alfarma agareku.
Abba yayi murmushi, kinemi kowace iron alfarma agaremu Safna, insha ALLAHU zamuyi miki inhar batafi k'arfinmuba.
Hawayen dasuka fara gangarowa visa kumatunta ta share, ta ce, ''Abba Dan ALLAH inhar ya Kamal baya sona to kuyi hak'uri kucanja min da wani, ahalin danake yanzun ina buk'atar mai sona dazai iya d'aukar duk wani Abu daga gareni kasancewar halin dana tsinci kaina acikj.
Gani nayi gabad'aya sunyi murmushi, ya muneer ya ce, "ki kwantar da hankalinki Safna, Kamal dakansa ya CE, " yana sonki, kuma shine ya tuntun6i iyayenmu da maganar, abinda yaragemiki kawai shine krma ki koyi sons a, kema kifara k'ok'arin fidda *_"ABDUL-MALEEK"_* daga cikin zuciyarki, ki koma yimasa kallon mijin k'anwarki kuma d'an uwanki.
Jin jina kanta tayi tana murmushi mai had'eda kuka, ummi tajawota ta rungume Rana saka mata albarka, suma su Abba fuskar kowa ka kalla saikaganta wasai cikeda farinciki.
Bak'aramin kuka Safna tashaba ayau, tasan yanzunkam bobo yamata nisa har abada, zeenat takira away a ta zayyane mata komai, shawara tak'ara bata tareda kwantar mata da hankali, nasiha sosai tamata mai ratsa jiki, hakanne yad'an k'ara rage mata damuwa.
Itama ummi tashigo takuma mata nasiha, zuwa yanzun hankalinta Yakima kwanciya, Dan koba komai kowa yana tausaya mata kuma yana lallashinta, zuwa yamma Kamal yazo gidan, jitayi tamkar tafasa ihu amma babu yanda zatayi haka tashirya tafito gurinshi.
Atsakar gida ta iskeshi visa farar kujerar roba, gakuma wata an ajiye kusadashi alamar tatace, sallamarta yasakashi d'agowa saga latsa wayarsa dayakeyi, murmushi yamata tareda amsa sallamar tata.
Tayi k'asa da kanta, gurin zama yanuna mata yana fad'in bismillah, Safna tad'an jawo kujerar bays sannan ta zauna, idonsa akanta ta ce, "ina yini.
Murmushi yayi sannan ya amsa, yad'anyi k'asa da muryarsa sannan ya ce, " nifa banason sanyin nan dakika kowa, Madison ganinki tamkar safnar da mai tsiwarnan darashin Baron kota kwana, solon sanyi na Rahma be amma ba Safna taba.
d'an murmushin yak'e tayi Wanda yafi kuka ciwo, wato had yanzu kowa nakuma nunamata Rahma tafita k'yawawan halaye kenan, kwallah suka cika mata ido amma tayi jarumtar hanasu sauna visa fuskarta.
Kamal yad'an tsura mata idanunsa zuciyarsa cikeda nazarinta, tabbas ya yards da maganar bobo Safna tanada k'yau idankuma aka Shiva lamarinta za'a iya canja mata rayuwarta Mara k'yau zuwa mai k'yau, insha ALLAHU zaiyi k'ok'ari wajen canjata d'in, tabbas ada yaso Rahma run tana k'aramarta domin k'yawawan halayrnta sine suka dunkareshi darashin yin sure da wuri yana jiranta, alokacin dayayi shirin mik'a buk'atarsa ga iyayensu said auren Safna yatashi cikin gaggawa, yayi shirurune had akamala biking Safna da bobo asannan sannan yakaowo maganrsa da Rahma, saidai kasha al'amura said sukayi uyin wahainiya Auden Yakima kan Rahma, yashiga bak'inciki da tashin hankali awannan lokacin harya kasa halartar taro ko d'aya data tarurrukan auren Rahma da bobo, bak'aramin yak'i da zuciyarsa yayiba wajen bats hak'uri harta hak'ura yacigaba da rayuwarsa Lamar da.
Awata rana saiga sak'on takarda masinjan bobo yakawo office d'insa, sak'9n takardar yana k'unshe da shawara data bobo akan yanemi auren Safna domin tanada 6oyayyun halayr Wanda saita samu mai jagorantarta akan hanya mai k'yau zasu fito.
Da farko bai d'auki maganar taxa serious ba, saidaga bays yazaina yay nazari sosai tareda k'arin k'arfin guywa da bobo kebasa aduk sands suka had'u, saikuma yaji yakamu Dawson Safna d'in, saidai kuma bayason tad'auki halin sanyi irinna Rahma Dan hakan zai iya jawowa son Rahma yaringa motsa NASA harya aikata wani Abu ga Safna a madadin Rahma, shikuma Sam bayason tagane yama ta6a son Rahma d'in a baya, wannan me yasa yamata magana akan komawarta safnarta taxa mai tsiwa...........
Jin yayi shiru gashikuma yadasa mata idanunsa ko k'yaftawa bayayi yasakata fad'in ya Kamal mikake tunani?.
Firgigit yayi yana murmushi, yagyara zamansa ya ce, "nayi zurfi akogin sonkine my Safna, INA data kema kin kar6eni amatsayin masoyi na had abada, inaso mutaru nidakr mushare hawayen juna my mantar da kanmu munta6a son wasu abaya, mutaru mugina sabuwar rayuwa maicike da abubuwan sha'awa ga al'umma.
Kallonsa tayi cikeda mamaki, asaninta ya Kamal baita6a budurwaba Dan bata ta6a jin hakan abakin kowaba, NASA daurewa tayi ta ce, " ya Kamal damage kata6a soyayya?.
d'an murmushin takaici yayi sannan ya ce, "nata6ayin makauniyar soyayya abaya domin ba'asan inayiba, wadda nayi Dan it a batasan nayiba harta su6ucemin, amma ayanzu kid'auka babu it a araina saike kad'ai kuma INA Neman taimakonki mutaru muk'ara karfin ginin soyayyar kodan mugudu tare my tsira tare, Safna nami alk'awarin share mini hawayenki inhar INA numfashi, kuma zan nuna mini soyayya da k'auna iya iyawata.
Hawayen dasuke zirara akumatunta ta share, cikin rawar murya ta ce, " ngd ya Kamal amma Dan ALLAH INA rok'onka kayi hak'uri daduk halin dazaka ganni had zuwa lokacin da komai zai daidaita mugina ni'imtacciyar rayuwa Lamar yanda kabuk'ata.
Murmushi yayi tareda mik'a mata hanky d'insa ya ce, "karki damu my sweery na, mijinki ya fahimceki kuma zaimiki dukkan uzuri kinji.
Kanta ta jinjina tana murmushi tareda share hawayenta da hanky d'insa, sunyi 'Yar hira duk akan yanda biking Nash zai kasance, sannan yamata sallama yatafi.........
.*.*.*.*.*.*.*.*..*.*.*.
Rahma kwance visa gadon Ammi