Showing 66001 words to 69000 words out of 111128 words
tad'auka ta6are tayi brush abinta sannan tafito.
Abakin gado ta iskeshi zaune yana kashe wayoyinsa, yad'ago ido ya kalleta, hau gado ki kwanta mana ko bakyajin barcine?.
Kaita jinjina masa alamar eh.
Murmushi yayi ya ce, "karkidamu kwanta barcin zaizo, ko kin manta gobe kunada hidima agidan Appa.
Tunowa da gobene zasuje gidan Appa Dan k'arasa shirye shiryen bikinsu khursiyya yasakata hayewa gadon, saidai gabanta sai fad'uwa yakeyi, Dan ita lamarin bobo yau tsoro yake bata wlhy.
Hakadai ta kwanta tamkar wata munafuka ta k'udundune waje d'aya, yad'an kalleta ya girgiza kai sannan yagyara kwanciyarsa shima.
Kwanciya yayi sosai tareda Jan bargon ya lillu6e kamar yanda tayi, jawota yayi jikinsa, yay mata k'yak'yk'yawar runguma wadda ita kanta saida taji yarrrrr, daurewa tayi tadake Dan bataso tanuna masa tsoronta afili, saidai tamakaro Dan tuni bobo ya harbo jirginta.
Jitai yana mata wasu abubuwa sa6anin hankalinta, tunda take dashi bai ta6a mata hakaba, tuni k'irjinta yafara dukan Tara Tara.
Hawaye tafarayi ahankali kuma tafara sheshshekar kuka wadda tadawo dashi hankalinsa, cikin muryar kuka ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri, d'an murmushi yayi sannan yajuyo da ita suna fuskantar juna dukda dai acikin duhu suke, cikin wata irin murya dabata ta6a jinsa da itaba yake maga, cikin kunnenta ya ce, " plss Rahma ki daure ki mallaka min kanki, karki manta nata6a fad'a miki inaso da sauri shiyyasa nakeyi da sauri, inaso na numa duniya ked'in dabance kuma kin cancanta, sannan kuma kinmini tanbaya d'azun tom yanzufa zanbaki amsar tambayaki, amma kafin sannan kema zan tanbayeki, Rahma kina kishi nane?.
Tambayar yabata kunya Dan haka taisaurin sinne kanta ak'irjinsa daketa tashin k'amshi mai saka zuciyarta nutsuwa, yanda take fidda numfashi ak'irjinsa saiyakejin dukkan ga6o6in jikinsa sundaina aiki, yasa hannayensa duka ya rungumota sosai tareda mannata da k'irjinsa bayan ya zame zanen data d'aura.
Wata wawuyar ajiyar zuciya suka sake gaba d'aya, bai zauna 6ata lokaciba yafara bata hot kisses masu rud'ar da sabon shigarsu, masukuma k'ara k'aimi ga Wanda yasaba, to a6angaren Rahma dai rawar jiki take masa, ganin yanda tarikice masa ya lalubi kunnenta cikin sark'ewar murya ya ce, "my cute kinutsu bazan cutar dakeba, duk Wanda aka kira jarumi to kitabbata yakasance mai jarumtarne, Nima nakai mak'urar tik'ewar dabazan iya hak'uriba plz helf me my life.....
Kuka Rahma tafarayi ahankali, damasa magiyar yayi hak'uri Dan ALLAH, amma ina hankalin mutumin naku yagushe, bayajinta ko kad'an, k'ok'arin Isar da sak'wanni kawai yakeyi.
Bata ankaraba taji yafara addu'ar saduwa da iyali kamar haka.ππ»
*_βBismillaahi, Allaahumma jannibnashaid'ana, wajannibshaid'ana maa razak'tanaβ._*
Rahma ta kwalla k'ara data sakani kwasa aguje nayo waje, bobo yagama aiki, shima dukda baya cikin hayyacinsa saida yay nasarar saka tafin hannu yarufe mata bakinta.
Afalo na rak'u6e tamkar Minafuka, kukan Rahma danake jiyowa Nima yasakani hawaye, babu sunan Wanda bata kiraba ya taimaketa har Nawal yau saida Rahma takira amma babu mataimaki sai ALLAH.
Safna cikin barci taji kamar Rahma tayi k'ara amma daga baya kuma saitaji shiru, d'an tsaki tayi tareda gyara kwanciyarta .
Safna lolπ€£π.
Nakai dubana ga agogon falon k'arfe 3:34am araina nace dukdai rashin imaninsa ai yanzu ya sarara mata, cikin sand'a na nufi d'akin amma sainaji k'ofar gamπmutuminku fa yarufe k'ofa dankar naga 6arnar daya tafka, inagadai yana tsoron kar 'yan gidan billy ladan suji labarine sufad'ama Safna, dantanada masoya awanga gida lol.π
Ta kafar mukulli nasamu na d'an lek'a, kunsandai bilynku akwai d'an Karen naci, lallashi na hango bobo nayi, saboda kukan wahala da Rahma takeyi, sai saka mata albarka yakeyi da kalaman soyayya masu sanyin dad'i, _wad'anda ba'ayima ballagazar mace adaren farko, ALLAH dai yarabamu damasu halin akuyoyi._π
Saida yaga barci ya d'auketa, Wanda nakeda tabbacin barcin wahalane, ahankali yazame kanta daga cinyarsa yamaida saman filo, yajawo bargo Yakuma lullu6eta sannan yamik'e.
Fuskarsa cikeda annuri yanufi bayi domin tsarkake jikinsa.
Hak'ura nayi nadawo falo nakwanta, ko barci awa biyu nasamu nayi, kar bobo yafito yace nacika sa ido.ππ€₯.
*_washe gari._*
K'arar bud'e k'ofarne yatadani da asubahi, bobone naga yafito daga d'akinsa sanye da jallabiya, abinda yaban mamaki shine kwankwasa kofar d'akin Rahma dayayi, bayan kamar minti biyu Safna tabud'e k'ofar.
Kallo d'aya yaymata yakauda Kansa Dan sanye take da rigar barci iya guywa.
Ganin bobo tsaye yasakata d'an zaro ido my jaan lfy kuwa?.
Wani murmushin mugunta naga yamata Wanda ita bata fahimci hakanba saima wani dad'i data ratsa zuciyarta, azatonta aikin malam yafara tasiri.
ya ce, "pls auntynmu kid'an dafa mana ruwa tunda 'yan nefa sund'auke, Dan ALLAH maid'an yawafa bara naje masallaci.
Duk da taji wani iri dayace mata aunty, amma saita kauda tunanin aranta ta d'akko na fara'ar dayamata tamaye gurbinsa dashi, aranta ta ce, " to komi zaiyi da ruwan zafi oho?.
Nidai bilynku nace hummm.
Ruwan zafin Safna tanufi kicin tad'ora sannan takoma d'aki danyin sallar asuba.
Saida gari yad'anyi haske bobo yashigo gidan, hakan yayi daidai da fitowar Safna daga kicin d'aukeda boket dake cike daruwan zafi yanata turiri.
Ya ce, "yauwa auntynmu sannu da k'ok'arifa, lallai wannan jiyya dakikazo tayi amfani Dan yanzune zakiyi jiyyar gsky.
Cikin rashin fahimtar kalamansa Safna take kallonsa, ta daure ta ce, " wai batada lfy ne?.
Kibari kawai batajin dad'in wlhy, Dan adaren jiya girma ya risketa, baijira cewartaba yad'auki boket d'in yanufi d'akinsa yana murmushinsa.
Binsa Safna tayi da kallo cikeda so da k'auna azuciyarta ta ce, "to wane kuma irin girmane yariski Rahman?, komi yake nufi oho, shidai bazaima mutum magana sak ba saidai amurd'e tak'are zance da ta6e baki had'eda d'aga kafad'a alamar sudai suka sani.
A d'akin bobo kuwa yanacan ya had'a ruwa maid'an zafi abayi, bayan yagama yafito tareda nufar gado Inda Rahma ke kwance tana barci, zama yayi abakin gadon kusada ita, sai faman mirmushi yakeyi, yakai hannu yana shafa fuskarta ahankali, aransa ya ce, " lallai d'an Hakim Daka raina shike tsonemaka ido, kullum yanama Rahma kallon yarinya k'arama saigashi adaren jiya tabashi dukkanin farin cikin daya dace, lallai shikam yakasance mai sa'a..
Ahankali Rahma tabud'e idanunta dasuka kumbura saboda kuka, takai dubanta ga bobo dake zaune kusada ita yana shafa fuskarta, aranta ta ce, "dubi yanda yake farinciki babu ruwansa bayajin ciwon komai, amma ni ganinan ko motsawa banasonyi saboda azaba....... d'ago idon da bobo zaiyi suka had'a ido da Rahma, da sauri tamaida nata ta lumshe.
Cikin muryarnan tasa mai dad'i ya ce, " aina ganki, Ashe kin tashi?.
Itadai shiru tayi bata tankaba.
Yad'an murmusa tareda janye bargon datake ciki.
Da sauri tazabura zata tashi, saikuma takoma ta kwanta tana fad'in wayyo zafi.
Saurin tallafota yayi zuwa jikinsa, yasaka hannu ya share mata hawayen dasuke zurara, cikin tausayawa ya ce, "sorry my cute ALLAH yay miki albarka kinji, lallai kinci sunanki Rahma, _Rahmar ALLAH_ nagodema ALLAH daya azurtani da samunki alokacinda banyi zatoba, Rahma kingama mallakata da komai nawa, ked'in wata abuce mai daraja daga cikin rayuwata, nabaki dukkan ragamata kijani inda kikeso kikuma yi yanda kikeso dani, daga yau *Abdulmaleek* nakine ke kad'ai da yaranmu, ina rok'on *_Ubangin Al'arshi ya albarkaci rayuwarmu ya saukar da albarka da soyayya nagartacciya mai tsafta arayuwarmu._*
Rahma wlhy bamma San Kalmar dazanyi amfani wajen gode mikiba, saidai inaso kisaka aranki *_Abdulmaleek_* yana sonki da k'aunarki marar adadi, I luv you so much my cute, I luv you, I luv you, I luv you 4ever, yak'are maganar da sumbatar goshintaπ.
Wani murmushine yasu6ucewa Rahma Wanda bata shirya yinsaba.
Bobo ya rungumeta, acikin kunnenta ya ce, " lallai murmushinki ya nunamin kin kar6i soyayyata ngd sosai.
Sunkutarta yayi sai bayi, jin asakata cikin ruwan zafi ga wani rad'ad'i daya ratsata yasakata k'an k'ameshi tana fad'in wlhy da zafi.
Kinga yi hak'uri wannnan zafin dakikeji zai daina, idan baki shiga ruwanba akwai damuwa kinji, cikin lallashi da kalamai masu dad'i wad'anda Rahma bata ta6a tunanin bobo yanadasuba yake mata.
Cikin hikima da dabara yagasata, saida ya tabbatar taji dad'in jikinta sannan yafito yabarta dantayi wankan tsarki.
Katifar yajuya Dan dukta d'an 6aci da jini, yacire zanin gadon ya sauya wani.
Babu dad'ewa itama tafito daga bayi, sai duk'ar dakai takeyi saboda kunya.
Shi dariyama tabashi, abin sallah yashinfid'a mata, tasaka doguwar Riga da hijjaf tayi salan, shikuma yana zaune abakin gado yana jiranta.
Tana idarwa tayi addu'a, d'an kallonsa tayi fuska a marairaice ta ce, "bacci nakeji".
Da sauri ya ce, " zoki kwanta abinki my cute, ai yau ranarkice ke kad'ai.
Tashi tayi tacire hijjab ta kwanta, shima yaje bayanta ya kwanta tareda rungumota jikinsa.
Wata ajiyar zuciya tasaki, muryarta na rawa ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri wlhy akwai wahala.....
Tabashi dariya amma saiya gimtse, ya ce, " matsoraciyata kwantar da hankalinki kinji, barci zamuyi ni babu abinda zan miki.
Dukda bata yarda dashiba amma tad'anji dad'i.
Zuwa 'yan mintuna barci yakwashesu suduka.............
πβ _jirgin so zaya tashi ked'ai ake jira 'Yar gata Rahman bobo kece da sarauta._ππ
*Yau ranarkuce masoya Rahman bobo*β€β€β€β€πππΌ
. δΊΊ
. (___οΌ
. βε£β
. βε£β
. βε£β
. βε£β. δΊΊ.
. βε£β. .-:'''"''";-. δΊΊ
. βε£β(*(*(*|*)*))(__)
β - βββ©β©β©β. |ε£||β
. ββββββββββ. |δΈ||β
. ββββββββββ. |δΈ||β
βΨ¨ΩΨ³ΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩΩ
Ω Ψ§ΩΩΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΩΩΨΩΩ
ΩΩΩ Ψ§ΩΨ±ΩΩΨΩΩΩΩ
β
Its another yaomal jumu'ah! May Almighty Allah make it easy for us, purify our mind, put joy in our hearts , increase our iman, elevate us beyond our expectations.(Amin thumma Amin.)
Juma'at mubarak.πππ
*_luv u oll_*
*_(((S))).....2017_*
[11/12, 2:57 PM] mrs bilkisu: π©π»βπ»typing........
β£ *_ABDUL-MALEEK_*β£
_β’{π
±π
Ύπ
±π
Ύ}β’_
*_NA_*
_*Bilyn Abdul*_
_sadaukarwa_
*_Abba Gana_*
*_Batul mamman_*
*_Billy giro_*
_Shafin nakune Biebie, Sawwama & Mrs Amaan gaisuwa da fatan alkairi agareku._
Luv u so much.π
5β£7β£
*_8:30am_* Nawal tasakama Safna kuka ita wajen momynta zataje.
Ita kanta Safna abin mamaki yake bata Dan ganin har tara saura Rahma bata fitoba, kota manta Nawal zataje makarantane?, dukda dai bobo yace mata batada lfy, amma yakamata ace tafito aii, jitai ranta yakuma 6aci, wata zuciyarta ta ce, "idan kin kwantar da hankalinki aii bobon yakusa zama naki gabad'aya.......
Nawal ta girgizata, aunty naje wajen papa na tambayesa momyna.
Safna tad'aga mata kai alamar eh.
Bugun k'ofarne yasakashi farkawa, bobo yaja d'an tsaki sannan ya yunk'ura yatashi da k'yar, sakkowa yayi daga gadon yanufi k'ofar, wayene yay maganar dad'an haushi.
Nawal ta ce, " papa nice.
K'ofar yabud'e mata tashigo sannan yamaida yarufe.
Papa ina momyna take?.
Bobo yanuna mata gado da hannu, da gudu taje ta haye Rahma dake barci, momyna zan makara a school kitashi ki shiryani, kuma yunwa nakeji.
Bobo yad'an zaro ido Shifa yama manta yau akwai aiki.
Baby ya haka? Kosai kin tada momyn nakine?.
Rahma tabud'e idonta ahankali, ganin Nawal akanta yasa ta yunk'ura ta tashi zaune, Nawal kin tashi?.
Eh momy tund'azu natashi nake nemanki momy yunwa nakeji, kuma ba'amin wankan tafiya school ba.
Bobo dake tsaye yana kallonsu cikeda sha'awa yakamo hannun Nawal yana fad'in kinga kibar momynki batada lfy kinji, makaranta kuma tunda yau juma'a ki hak'ura kawai dankin makara Tara saurafa.
Kai Nawal tad'aga MASA, tamaida kallonta ga Rahma, momy kanki keyin ciwo?.
Murmushi Rahma tayi tareda satar kallon bobo, ta ce, "kaina keyin ciwo amma na warke.
Momy sorry, Nawal tafad'a kamar zatayi kuka.
Murmushi Rahma tayi tareda jawo Nawal jikinta ta rungume, karki damu babyna nawarke aii, tashi muje namiki wanka.....
Bobo yakatseta dafad'in no kwanta ki huta bara namata wankan, itada safna saina saukesu gidan Appa suje suwuni.
Da Sauri Rahma tad'ago tana kallonsa, ta kwa6e fuska tamkar zatayi kuka, cikin muryar shagwa6a ta ce, " nifa?."
Zama yayi kusada ita yakamo hannunta yarik'e anasa, kinga kibarsu sutafi tunda bakida lfy, Nima bazan dad'e awajen aikinba zandawo gida muyi zamnmu.
Nidai ALLAH inason zuwa kumafa ni lfy ta k'alau, Rahma tayi maganar tana hawaye.
Murmushi yayi yashare mata hawayen, itadai Nawal tana kallonsu, ganin papanta na sharema momyn ta hawaye itama tasa hannu tana goge mata, ta ce, "papa".
Bobo ya ce, " Na'am.
Papa kabar momy taje itama kaga tana kuka.
Shafa kan Nawal yayi tareda fad'in baby aina barta, kutashi Ku shirya idan mukaje can saimuyi breakfast.
Sakkowa sukayi, Nawal ta ce, "momy muyi wanka a bathroom d'in papa.
A'a baby muje namu.
Bobo ya ce, " saboda kina guduna.
Ahankali yayi maganar yanda Nawal bazatajiba, Dan yakula yanzu dole su iya bakinsu agaban parrot d'innan.
Babu yanda Rahma ta iya dole suka Shiga bayinsa, bobo yabi Rahma da kallo Dan ganin yanda take tafiya dad'an d'ingishi.
Acikin 'yan mintuna suka gama shiryawa tsaf harda Safna, fitowarsu falo babu dad'ewa saiga bobo yafito cikin ash colour na shadda d'inkin zamani yayi k'yau sosai, Safna tashagala da kallonsa kuwa, jitake tamkar ta rungumeshi amma babu damar hakan.
Rahma tanufi kichin danta rufe k'ofa, bobo yabita da kallo dantayi MASA k'yau dukda dogon hijjabine har k'asa ajikinta, tafito tanufosu safna ta ce, "waike lfyarki kuwa kike tafiya haka?.
Cak Rahma tatsaya amma takasa cewa komai, bobo dake latsa waya yad'ago yakalli Rahma sannan ya maida kallonsa ga Safna ya ce, " bana fad'amiki batada lfy ba.
Okey namantafa, Safna tayi maganar cikeda rainin wayau, Dan ita bata yarda Rahma batada lfy ba.
Bobo ya maido kallonsa ga Rahma my cute badai haka babynki zata Fita babu d'ankwaliba?.
Rahma takalli Nawal dake zaune akujera tana wasa da filoliwa ta ce, "nabata gyale bansan INA ta ajiyeba, Nawal ina mayafinki?.
Nawal tad'ago tana kallonta, ta turo baki ta ce, " momy nibanason gyalen Nafi k'yau ahaka.
Tsawa bobo yadaka mata zakitashi ki d'akko kosaina zanekine?.
Da Sauri Nawal tamik'e zatayi kuka, Rahma tarik'e hannunta kinka fad'amin bakison wancanne na canja miki wani?.
Kai Nawal tad'aga mata tana satar kallon baban ta.
Bobo ya harareta Yakama hangar Fita dama Safna tafita, to kinga bisu naje nad'akko miki.
Bobo yak'arasa ga mota yabud'e yashiga, wuf Safna tabud'e gaban itama tashige, k'ala baice da itaba saima k'ok'arin tada motar dayakeyi, Nawal tabud'e baya tashiga tana satar kallonsa Dan bataso yadaketa.
Babu dad'ewa saiga Rahma tafito da farin siririn gyale ahannunta, takulle k'ofar falon tanufosu, tunda ta taho ioon bobo na kanta jiyake wata k'aunarta nak'ara ratsashi, ga wani k'yau na musamman dayaga yau tak'ara masa.
Koda tak'araso taga Safna agaban motar batako kallesuba takama k'ofar baya zata shiga.
Bobo ya ce, "dawo gaba.
Kallonsa Rahma tayi, yanda yaymaganar babu wasa afuskarsa kuma ba ita yake kalloba, a ranta ta ce, " to a INA zan zauna?, afili kuma saitayi shiru tana kallonsa.
Ya ce, "bakijini baneba?.
Ta ce, " naji amma a INA zan zauna?, badan Nawal dake motarba dasai yafad'i abinda zai saka Safna FASA binsu amma ALLAH ya taimaketa bazai iya kowace maganaba agaban d'iyarsa.
Duk abinda ke faruwa Safna nagaban mota ta kacire kamar motar mijinta.
Bobo yawatsama Rahma wani kallo, muryarsa cikeda gargad'i ya ce, "madam kina 6atamin lokacifa kuma kinsan office zanje."
K'ofar Rahma takama tabud'e Safna tad'ago ta kalleta suka kalli juna, badai ta ce, "komaiba amma fuskarta tanuna alamar bak'inciki.
Rahma tadaure ta ce, "aunty kifito kikoma baya Dan ALLAH.
Cikin masifa Safna tabud'e Baki zatayiwa Rahma magana, saidai kuma komi tatuna saita FASA ta fito, tad'an bangaje Rahma tabud'e baya tashiga.
Itama Rahman gaban tashiga.
Bobo yagirgiza kai kawai dama yayima Rahman hakane danyafi son taringa takwatarma kanta 'yanci awajen Safna.
Ahankali yake tuk'in tamkar bayaso, wayarsace tafara wringing, yad'auka yana fad'in malam miye nawani kirana da farar Safiya?.
Dariya ammar yayi, ya ce, "ho d'an duniya basaika nunamin ka girmaba aii.
Shima bobo dariya yayi ya ce, " ALLAH Ammar bakada mutumci, yanzu nan nine kakecema sai yanzu na girma?.
Hhhhhh eh mana, kaima Kasan hakane.
Bakomai zan rama, yanzudai miye na kirana?.
Dama zan tambayrkane ko kana office?.
Kabari kawai wlhy namakara, yanzudai INA hanyar zuwa gidan Appa, amma daganan office d'in zan wuce.
OK to kabiyo tanan mana idan bakada wani uzuri.
Kai nifa Kasan banason zuwa office d'inka, wannan masu bak'ak'en kayan daka wani