Showing 36001 words to 39000 words out of 143458 words
ba yace “give me that veil” Dasauri Salman yabashi wani leda mai kyau da wet gyalenta ke ciki karba Khaleel yayi daidai sunzo saitin motansu yace “break” taka burki driver yayi yasa hannunshi ya sauke glass na bayan motan kasa yace “horn aggressively!” danna horn driver yayi da karfin gaske na rashin mutunci yanda Ogansa yace kaman zai cire musu kunne dayasa Baban Yaseer dake neman abu a booth yadago kanshi ya kallesu itama Hawwa ta dago kanta jikinta na rawan sanyi takallo motan dake musu horn din bala’i, ido ta hada da Khaleel dan motan Baban Yaseer ba tinted bace, wani irin kallon zamu sake haduwa yama Hawwa kafin yasa hannunshi yaciro wet gyalen yajefo saman motansu ranshi amasifan bace sannan yace “let’s go” driver yaja glass na motan sama da gangan yasa aka bade Baban Yaseer da kura suka wuce abinsu, rufe booth din baban Yaseer yayi yadawo gaban motan ya kalli gyalen yasa hannu ahankali yadauka yadawo side na Hawwa yabude yana kallonta yace “ba gyalenki bane wannan ba? Me yaranchan suka miki? Meya hadaki dasu?” Yayi maganan ranshi adan bace, yace “What did they do to you? Sune suka saki a ruwa? Basusan you can’t swim ba?” Dan lumshe idanu tayi kafin tabudesu asanyaye tace “swimming pool na fada by mistake basu suka saniba” Tausasa muryanshi yayi yace “what are you even doing anan area private properties ne nan na manya yawanci anan yaransu ke hada parties” ahankali tace “aiki aka turoni” dan shiru yayi yana kallonta ahankali yace “if anybody hurts you, u can always tell me Hawwa? I would be your protective shield, Are you sure you’re fine babu abinda aka miki”? Gyadamai kai tayi tareda sauke kanta cus batason yanda yake kallonta veil daya gani yabata ta amsa yarufe kofan yadawo yatada motan ya kunna heater sannan yaja motan bini bini yana kallonta chan yace “motan kifa”? “Yana chan gidansu gobe zan tura colleagues dina su daukomin” gyadamata kai yayi agaban wani shago yayi parking ya shiga coffee yasaya mata me zafi da abinci yafito side nata yabude ya ijiye mata yana bata coffee karba tayi tace “thank you” maida kofan yayi yadawo yashiga yatada motan yasake parking awani shago yasai hijabi yadawo yazauna yabata yace “put this on kafin Baba or yan anguwan nan naku afara surutu kin dawo ba hijabi” gyadamai kai tayi ahankali tace “thank you” har gaban gidansu yayi parking yau Baba baya kofar gida bude motan tayi ahankali tace “thank you Baban Yaseer” harta yunkura zata fita softly yace “Hauwa’u” ahankali tajuyo ta kalleshi hada ido sukayi dasauri ta dauke kanta, dan fuzar da ijiyan zuciya yayi kaman abu na damunshi murya chan kasa yace “promise me you will take care of yourself” dan murmushi kadan tayi tace “tom” tasake yunkurawa zata fita asanyaye yace “if something happens to you bansan yaya rayuwana zata kasance ba!” Da bala’in sauri Hawwa ta dago idanunta ta kalleshi, gyadamata kai yayi yace “Ni’ima will be devastated and duk abinda yasami Ni’ima nizai taba ko”? Murmushi tayi tace “hakane, thank you Baban Yaseer a gaida Yaseer and Yasmeen, saida safe” gyadamata kai yayi tafita zata maida kofan tarufe yace “Hawwa” dadan sauri ta kalleshi kaman akwai magana abakinshi ganin kaman tana kokarin gane abu yasa yace “if you need anything tell me or your friend kinji” gyadamai kai tayi tana dauke kai tajuya zata wuce yace “Hawwa” sake juyowa tayi dadan sauri akuma rude murmushi yamata mai kawata fuska yace “hijabin nan yamiki kyau”wani irin bambaram maganan yamata a kunne hakan yasa kawai tajuya da sauri ta shiga gidansu.
[9/18, 7:39 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣2️⃣
LUKUKU GENERAL ENTERPRISE gidan spices kenan da abubuwa daban daban, babu kalan spices din da basuda shi, tundagakan su ginger, garlic, tea different kind da sauransu, this is tasted and trusted brand, chat them up kisai spices now!!!!!
wa.me/+2348095660030
Babu kowa a tsakar gidan hakan yasa tawuce dakinta tasa hannunta a aljihu taciro key motarta dake wandonta key dakinta dake jiki tasa tabude dakinta ta shiga ciki ta ciccire kayan jikinta tanemi wasu kaya harda rigan sanyi ta saka ta kwaso kayan tafito tasasu a bucket anjima idan tarage jin sanyi zata wanke su yunwa takeji sosai abincin da Baban Yaseer yasaya mata ta faraci tadauki wayanta tana daddannawa har zuwa magrib tafito tai alwala tashiga tai salla tana zaune tana zikiri kaman daga sama taji muryan Baba na kiranta kaman zai daga gidan ransa abace tafito, cikin fada sosai yace “wato yanzu kin kawo matsayi kin isa sabida kinga kece ke bada abincin da akeci agidan sai yanda kikeso zakiyi, bakiji ina kiranki bane?” Baba fa ya iya masifa sometimes itama takanga kaman zafin Baba ta dauko baki tabude zatai magana yadaga mata hannu alamun tai shiru ya nunata da hannu yace “Hawwa yanzu nizan kawomiki abu sabida tsabagen isa da son nunamini ni ba kowane arayuwanki ba ban isa dake ba tunda bani bakici bani baki sha banda kafafu kece ke nema ki bamu, Hauwa nizan kawo mutumi ki aika amai dukan jina jina”? Masifan da Baba yakeyi yana magana da sauri yasa bama ta gane me Baba ke fadaba hakan yasa tace “Baba maganan wa kake haka?” “Maganan uwaki nake!” Ya zubamata ashar yana kumfan baki, yace “bakida mashinshini shekaranki talatin agidana nayi shiga nayi fita na nemo miki Alai Kabiru kinsa yaran aikinku sunje sunmai jina jina daga asibiti nake yanzu” faduwa gaban Hawwa yayi sosai yanzu su Hayatu dukan Alhaji Kabiru sukayi? No anya? There’s no way zasu dakeshi she knows her team, yanda tai shiru hakan ba karamin batama Baba rai yayi ba yanuna kanshi yace “Hauwa nike miki magana kika tsaya kina kallona ba uppan eh”? Umma tace “to kai waye banda abinka Malam, gaka ga ita kadan kagani ai” kallonta Hawwa tayi saikuma takalli Baba da idanunshi sukai jajir yana kallonta ahankali tace “Baba kayakuri nayi kuskure aika su Hayatu danayi su tsoratasa amman na tabbata basu tabasa ba Baba karya yayimaka” Baba namata wani kallo yace “nafito daga asibiti yanzu ni da Malam Sama’ila kice karya yamini”? Gyadama Baba kai tayi kafin ahankali tace “Baba kayakuri banason na batamaka rai yasa nakasa fadamaka, banason Alhaji Kabiru, ni bazan iya aurenshi ba bazan iya zama dashi ba saisa nasa su tsoratashi sabida yarabu dani”ihu Baba yayi yace “so kike na ninke hannu ina kallonki kikai shekara hamsin agidana baki aure ba? Me kike nema ajikin da namiji da Alhaji Kabiru baidashi? Bakimaji dadi kinsameshi ba keda kikai kwantai agida” lumshe idanu Hawwa tayi maganan Baba na mata zafi azuciya, Baba yayi ihu da kusan duka yan anguwan na jiyosu yace “nagaji da zamanki agidan nan nagaji Hawwa ki tattara ki barmin gıdana idan kinsan baki shirya aure ba gwara nasan eh zaman kanki kike da ki zaunamin agida ahaka” bude idanu Hawwa tayi takalli Baba idanunta sunyi ja ahankali tace “Baba ni kake kora daga gida?” Azuciye Baba yace “Abinda kikeso kenan tuntuni ban barkiba yanzu nabaki dama kije kiyi zaman kanki” hawaye masu dumi suka zubomata dasauri tashare su takalli Baba tace “Baba tunda nataso arayuwana bantaba nayi wani abin kunya dazai jamaka abin magana agariba, nakare mutunci na, nayi karatu nadage nazama wani abu sabida na taimakama mahaifina, na dauke maka duk wani wahala da tunani dazakayi da damuwa, Baba kadauka banson aure ne? Kadauka ban gaji da maganganun dakakemin kullum ba? But ya zanyi banda mai sona banda mai nemana titi kakeso naje natare hanya nace sai anzo an aureni dole eh Baba? Yakakeso nayi da raina Baba? Umma ta tasani agaba, kaima haka, yan anguwa haka ina zansa kaina naji dadi Baba yakakeso nayi da raina? Banda me aurena” Baba yace “karya kike Malam Kabiru dakikasa aka dakeshi fa? Shibamai son aurenki bane”? Hawaye Hawwa ta goge tace “bana sonshi bazan aureshi ba” cikin fushi Baba yace “nikuma idan bazaki aureshi ba ki tattara kibarmin gidana nasan banda y’a Hauwa nahuta” Hauwa zatai magana Baba yace “fita kibarmin gida” kallon Baba Hawwa tayi sai kawai ta share hawaye ta tajuya tana huci sosai takoma dakinta, tanada zuciya fa babban akwatinta ta sauko dashi kasa tabude sip tashiga kwashe kayanta tana zubawa ciki tana goge hawaye masu zafi da bayan hannunta taje gaban madubi ta kwashe kayan shafanta tasa tahade akwatin ta rufe taduki wuyanta tasa ajakan goyon ayanta tafito tanajan jakan da karfi Umma ranta kaman an wanke da ruwan zamzam ta taho da sauri tace “au da gaske Hawwa tafiya zakiyi eh? Bazaki bama Babanki hakuri ba ki yarda zaki auri wanda yakeso ki aura ba? Tafiya zakiyi yanzu da daddaren nan” ihu Hawwa tayi. “Tashin mini daga gaba Umma!” Dasauri Umma ta tashi ko kallonsu Hawwa batayiba taja akwatinta tafito waje ga mutane a kofar gidansu ko kallonsu batayiba tadinga jan akwatin tana tafiya ranta yayi masifan baci, wlh da za’a tareta ace ina zataje batasani ba kawai dai tasan bazata taba zuwa gidan Ni’ima ba, batason tana burdening Ni’ima da problem nata, tana fitowa ta tare keke tashiga ciki tama rasa mema zata gayama keken inama motanta na tareda ita, samin kanta tayi da gayama keken yakaita layinsu Excellency tun kafin su shiga wajajen aka taresu ahankali ta kalli keken tace “dan Allah kajirani anan zan biyaka inason na shiga gidan nan nadauko motana ne” da dan saurinsa yace “kai Hajiya, da akwai inda zani gaskiya bazan iya jiranki ba” gyadamai kai tayi tace “ba matsala nawa zan baka”? “Dubu biyu” kirga kudin tayi ta bashi yatayata sauko da akwatin security dake maingate din yace “Hajiya daga ina kekuma? Wakikazo nema anan”? ID card nata ta nunamai tace “I’m officer Hawwa, dazu i came for work nabar motana anan” gyadamata kai yayi yace “hold on” tana tsaye awajen yawuce yashiga office nasu yana waya kusan 10mins tana tsaye sannan yafito yace “kibar akwatin ki anan u can go inside” gyadamai kai tayi tawuce ciki, almost kowani gate taje sai an tareta haka dai at last tashiga compound din ga ma’aikata babu wanda yace mata wani abu tawuce wajen motarta tana sauke jakanta na baya tana ciro car key dinta hakanan taji ajikinta ana kallonta samin kanta tayi da dago kanta sama Khaleel ta hango tsayi a balcony dakinshi asaman bene yana huro hayaki daga bakinshi ga wata ta rungumeshi da bataga fuskanta ba dan macen ta bata baya.
Chak Hawwa ta tsaya tanamai kallon kaman tazo wajen ta kasheshi tana tuna abinda yamata dazu, shima haka comfortably yake kallonta bayako kyafta idanu yana zukan shisha daya daga cikin matayen sa da aka kawomai yau na shafashi tana manmannamai kiss ajiki tana sanye da arnen kayan bacci abinda yakirata kawai tamai kenan he just want mace ta matse shi, faduwa gaban Hawwa tayi ganin macen na mannamai kiss a wuya da sauri ta daukekai jikinta na wani iri tawuce wajen motanta tabude kawai ta shiga taja motan tafito daga parking space saikuma ta tsaya ta sauke glass na motan tareda dan leko da kanta ta kallo saman still kallonta Khaleel yake kur yana busa hayaki da yatsu Hawwa tamai alamun f*ck you sannan takoma cikin motan taja motan tai gaba abinta, hakanan Khaleel yasami kanshi da dan sakin murmushi kadan, the first ever gurl datamai f*ck u aduniya, yarda pipe na shishan yayi kawai yajuya yarinyar yasa ta rike glass na benen wajen, yaja zip din wandonshi kawai yaciro abin ya caka mata babu tsoro ko kunyan ma’aikatan su ko yan aikinsu dudda suna sama ana ganin fuskokinsu da movement nasu bai damuba, yafara yi yanadan murmushi yana kallon gate har saida yadaina ganin motanta yana nishi sama sama yana dan sumbatu about 20min yayi sannan yatureta tafadi awajen tajuyo tana kallonshi maida dick dinshi yayi cikin wandon yaja zip sama sannan yajuya yawuce ciki abinshi yafada gado sai bacci.
[9/18, 7:39 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 2️⃣3️⃣
FOLLOW MY ACCOUNT ON AREWABOOKS GUYS BANDA FOLLOWERS AWAJEN💔😭
IDAN LINK DIN BAIYIBA KU SHIGA AREWABOOKS KUYI SEARCHING SUNANA MSHAKUR ZAKU GANNI SAI KUYI FOLLOWING THANK YOU❤️
GARGADAN SO:: https://arewabooks.com/book?id=66e1430aa85339246a463225
Tana fita ta tsaya ta dauki box ta loda a boot sannan taja motan tana danna waya ta turama DIG message kan bazata iya zuwa aiki gobe ba, tunda dama gobe Friday zataje zaria wajen Sister Mom dinta batada lafiya, baidauki lokaci ba yace permission granted, agidan mai ta tsaya ta cika motanta kawai tafada titi da daddaren nan tayi zaria daga Abuja.
Wasa wasa fa Hawwa ta tafi, da farko Baba ya dauka zai iya daurewa amman ya kasa wayanshi yadaga yashiga neman number Baban Yaseer, da kyar ya gane number yayi dialing, Baban Yaseer na zaune a falo yana aiki da system dinshi Ni’ima na gefenshi tana kallo a Zee world su Yaseer kuma na wasa da IPad dinsu wayanshi yahau ringing kallon wayan yayi ganin Baba yasa yakalli Ni’ima da hankalinta ke tv yace “Baba is calling me wife” dan faduwa gabanta yayi cus ba kasafai Baba ke kiran Aliyu ba, katse wayan yayi yakira Baba da kanshi Baba yadaga yana gaishesa ma bai tsaya ya amsa ba yace “Aliyuu unnn nace ba mutuniyan taku na wajenku ne”? Yana kallon Ni’ima yace “Baba meke faruwa?” Cus baiso yace “eh ko a’a batare dayasan abinda ke faruwa ba” ahankali Ni’ima tace “sa wayan a speaker” wayan yasa a speaker yace “Baba wani abu ya faru ne?” Da dan damuwa kan muryan Baba yace “eh to kusan hakan, daman na sanar da aminina Malam Sama’ila cewa yadan sakamin sanarwa ina nemawa Hawwa miji, kowa yafito yanuna yanaso zan bayar” haderai tamau Baban Yaseer yayi Baba yashiga bada labarin har karshe, hannun Ni’ima har rawa yake ta shiga kiran Hawwa amman bata dagawa, Baba yace “kawai so nake naji inda take hankalina ya kwanta amman dai inhar bata yarda da auren Alhaji Kabiru ba kam saidai tabar gidan nawa tayi zaman kanta” adan fusace Baban Yaseer yace “Baba wai mesa kake haka? Idan kaje ka jefa Hawwa cikin wani hali fa? Ita yarinya ce dazaka mata dolen dole saita auri wanda kakeso Baba, bazaka bata dama ta kawo wanda takeso ba, Baba an gayamaka batada mai sonta ne”? Ranshi ya bala’in bacci harya nuna akan fuskanshi yakalli Ni’ima dake kallonshi still tana dialing number Hawwa yace “did she answer your call wife? I need to know inda take” daga ta dayan bangaren yace “saida safe Baba bata gidanmu zamu gwada kiranta idan mun gano intda take zamu sanar da kai” ya katse wayan ya ijiye laptop yatashi da dan zafi yasa hannu ya karbi wayan Ni’ima yayi dialing number nata da kanshi Ni’ima na kallonshi luckily Hawwa tadauka tace “Best ina driving ne, I know Baba ya kiraki don’t tell me anything” dasauri Ni’ima ta tashi takarbi wayan tace “naji I don’t want you to tell me anything and nima I will not tell u anything Hawwa, but just tell me kina Ina yanzu naji kina hanya, ina zaki”? Shiru tayi kaman bazatai magana ba tace “wajen Ammi zani a zaria” faduwa sosai gaban Ni’ima yayi tace “Hawwa going to zaria da daddaren nan ke kadai a mota are you okay? Kin manta yanda ake kidnapping ne a hanyan” ahankali Hawwa tace “I will be fine karki damu” cikeda damuwa Ni’ima tace “Hawwa why can’t you come to me eh kika kama kik……” key mota dataga Baban Yaseer yadauka yayi kofa yasa dasauri tazare wayan daga kunnenta ta katse tace “Baby ina zaka”? Slippers yashiga sawa yace “zaria” tahowa wajen tayi dasauri tace “zaria this night”? “if anything happens to Hawwa wani abu zai iya samuna!” Yafadi da karfi dayasa chak Ni’ima ta tsaya shima ya tsaya yana kallonta jin abinda yafito daga bakinshi saikuma yadan dafe kanshi yace “just stay with the kids, text me her aunt home address” yana maganan yafice tana tsaye awajen taji ana budemai gate, hannunta da aka rike yasa tai firgigit tajuyo tab dinta Yasmeen tabata tace “Mommy I want to sleep” dan murmushi ta kakalo ta mata ta kalli Yaseer ma tace “okay muje ku kwanta” kama hannunsu tayi tawuce dakinsu dasu bayi ya kaisu sukai fitsari sannan tahau gado dasu tace “addu’an bacci” addu’a sukayi taja bargo ta rufesu tana kashe musu wuta ta rungume su, wasu hot tears taji sunabin kuncinta hannu takai ta share amman sun kasa daina fitowa jin alamun sunyi bacci yasa ta tashi tafito daga dakin tazo falon ta zauna tana kallon system nashi very important aiki yake da Oganshi yasashi yayi yaturomai by 11 na daren nan, gashi yanzu 11 saura, zama tayi tasake fuzar da ijiyan zuciya sannan tadauki wayan nata hannu tasa ta goge fuskanta tass sannan ta shiga turamai address din, kafin tai dialing number Hawwa amman harya katse bata dagaba message ta shiga ta turamata. “Be safe Hawwa, I’m worried about you, Allah tsare hanya” kusan 2min saiga reply na Hawwa tace “I know you are worried, don’t be nakai zan kiraki, love you Best” love you best din takalla sai taji wasu hawaye masu zafi sun sake zubomata tashi kawai tayi tafada dakinta iPad dinshi dake saman drawer side nashi na bed ta kalla yawanci yana daukanshi da daddare yadanyi karence karance, samin kanta tayi da dauka, hoton family portrait nasune ne as wall paper, tadade tana kallon Baban Yaseer a hoton sannan tai kokarin duba wayan taga password shiru tayi tana tunani sai kawai tasaka birthday na su Yaseer taga yabude tashiga cikin wayan, tana dube dube chan ta shiga gallery wayan, hotunan Hawwa taci karo dasu a gallery, dasauri ta shiga ciki hotunan duka na wayanta ne wanda ko Hawwa batadasu dan ita ke snapping nata, tun hotunan su na primary and secondary school, da hotunan datake mata occasionally, da hotuna datama Hawwa adakinta tana sanye da rigan bacci mai kyau ga boobs nata da sukai showing dasauri takai hannu tai deleting wannan, saikuma hotunan datagani wayanda Hawwa nafitowa daga gidansu da hotunanta in different places kaman stalking dinta ma yake yana bibiyanta batare data sani bama ita Hawwan, ganin zuciyanta zai buga yasa tashiga marking pictures din tai