Showing 123001 words to 126000 words out of 143458 words
all shirye shiryen nan dasuke akan mutumin da Allah yasa tamayi sati daya agidanshi ko kawana biyu ma, sarkin sake sake da chanza mata kaman riga ne Khaleel, shigowa Ammi tayi takalli yanda take kallon abincin dan tagaji da shan magunguna tace “ga Khaleel nan yazo Baba yace yashigo wajenki yazo” dasauri ta dago kanta ganin ana shirin bude kofa ga sallamansa da kamshin turarensa yasa dawani irin sauri ta ijiye plate na abincin ta tashi tana waige waigen neman hijabinta daidai Khaleel na shigowa itakuma Ammi ta tabe baki abinta tawuce tafita ganin neme nemen da Hawwa keyi, Khaleel kanshi akasa Ammi na ficewa yadago kansa daidai Hawwa na fizgo hijabinta daga wandorobe dinta tana warwarewa tasaka, Khaleel yabita da kallo tundaga kan dogayen kafafunta dan riganta a cinya ya tsaya, gashin kanta a tsefe bama tayi parking nasu ba dan an gama turarata kenan gashin ya zubo abayanta, baitaba ganinta ahakaba sai yau, baitaba sannin Hawwa nada kyan jiki hakaba sai yau, baitaba sannin tanada hips hakaba sai yau, baitaba sanin tanada boobs hakaba sai yau, tana kokarin sa hijabi yayi wajen wardrobe din ya kama hijabin ya fizge ya yar azuciye Hawwa tace “me haka?” Fuskanta Khaleel ya tsare da kallo, fushi yake da ita sosai saisa ya shareta for 10days he thought she might call but tanunamai da gaske ta tsaneshi din, what is surprising him is fushi fa yake da ita, kudi yakawo mata na biki da IV, baiyi niyyan ma yashigo balle ya ganta ba yaso sai ranan biki zasu hadu, amman yanzu daga ganinta, daga dan maganan nan datamai me haka wlh harya manta yana fushi da ita, is this girl bewitching him? Why is he lost akanta? Kirjinta yabi da kallo dasukai shaking sabida yanda tace me haka cikeda masifa, lumshe idanu yayi yabudesu kadan yashiga takowa dab da ita, strictly yace “yau kwana nawa ban kiraki ba, baki ganni ba, bakiji sakona ba, bazaki iya kira kiji ko lafiyana kalau ko ba kalau ba? Kin sauke hakkina dake kanki kenan”? Kamshin datake har wani fizganshi yake shifa ya manta wani fushi da haushinta dayakeji, faduwa gaban Hawwa yake sosai sabida kallon dayake mata amman ta tsaya chak dan bataso ta nuna tana tsoranshi ya rainata dan Khaleel dan rainin wayau ne, takai hannunta daya takama waist nata cikin rashin kunya da rashin mutunci tace “mena hada dakai dazan kiraka? I don’t care about your existence cus you’re no one to me” Daidai Khaleel ya tsaya agabanta take karake maganan har wani ijiyan zuciya yake saukewa yana kara shaka kamshin datakeyi, baitabajin kamshi daga jikin mace dayamai dadi kaman na wanda Hawwa keyi ba yau, she looks so adorable baisan pink abu namata kyau ba daya hada da pink a bridal wears nata, hannunshi yamika ahankali yakai zai riketa wani yiirrr taji tun kafin yatabata da sauri tasa hannu ta kabar da hannunsa tace “don’t touch me!” Murya chan kasan makoshi Khaleel yace “ina Husby naki zakice karna tabaki?” Wani mugun kallo tamai kunya na rufeta na yanda takirashi husby that day tace “you might successfully threaten me to shut me up, but bazaka taba cin nasara ajikina ba! Bazaka taba samuna kaman sauran matan ka ba, hoto ka aura not Hawwa!” Kai tsaye yakai hannunshi waist nata yawani fizgota jikinshi. “Mehak….!” Yatsa yadaura kan lips nata Hawwa jitayi kaman fitsari na zuba daga jikinta da sauri ta harde kafa, Khaleel kaman mara gaskiya ya kalli kofa yace “they will catch you fa kina daga murya, ni kuka zan fara ma Baba ince kene kika rirrikeni zakimin fyade daga yace nashigo mu gaisa” yayi maganan yana lumshe idanu sabida kamshin dayaji takeyi wani mahaukacin sha’awa na kamashi.
[10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣3️⃣
Ganin kalan kallon da Khaleel kemata kaman maye idanunshi nawani juyawa suna kadawa sun koma yan kananu sunayi kaman yanajin bacci yasa Hawwa tashiga tureshi baya ta kabar da hannunshi daga bakinta tace “stop looking at me like that sai kace you are not human kaman mutanen boye” cikin very honest and sexy calm voice Khaleel yace “you’re beautiful Hawwa!” Ya Allah! Wani irin huda zuciyanta kalaman Khaleel sukayi harsaida tadan dago idanunta ta kalleshi maganan comes from his heart da zuciya daya yake fadi, still har lokacin yana rikeda waist nata yace “bantaba ganin wacce idanuna suka kalleta zuciyana ya sanar dani she’s beautiful ba saike! Hawwa you’re spontaneously cute!” Yirrrrrrr! Haka Hawwa taji tafiyan butterflies ajikinta dasauri tashiga kokarin juyawa magana na neman gagaranta fadi tadanyi blushing kadan murya ciki ciki tace “wats wrong with him yau nakoma Hawwa not Kulu” murmushi yayi yana turo mata hanci na tsokana looking so adorable yace “duk randa kikai muni nake cemiki Kulu yar Sanda, yau kinyi kyau so you’re Hawwa Matata!” Kaman wacce ta tuna wani abu haderai tayi zata fizge kanta daga jikinshi, wani irin juyata yayi ya mannata da bango yana manna jikinshi kan nata feeling boobs nata da kyau akirjinshi, ahankali yace “mesa bakisa bra ba? Did you just shower”? Kaman Hawwa zata kasheshi sabida kunya ga jikinta na amsa maganganun shi tawani turashi baya shima ba karfi ajikinshi yafada gado, aharzuke tace “mutum sai iskanci a cikinshi kaman abinda ya karanta a school kenan” tajuya zata wuce dasaurinta tai kofa kafafunshi yasa yatarota yawani kifo da ita cikeda mugunta tafado kan katifar itama kawai ya fizgota jikinshi ya kankameta akwance gaban Hawwa yayi mummunan faduwa tarude tace “Innalillahi, Ya Subhanallahi Khaleel mai haka wani yashigo dakin ya gammu akan gado fa? What is this”? Bin kirjinta da kallo Khaleel yake kaman wanda bai taba ganin nonuwan balagaggiya aduniya ba sabida yanda ta kwanto gefenshi a gadon yasa yahango boobs nata for the first time da yan nipples dinta that looks innocently tiny yaga harsun fito yace “katifan nan zaiyi dadin shan nono Mrs Lee” zabura Hawwa tayi ta taso da gangan ya barta bai hanata tasowa ba but taba tashi zaune yawani ja riganta kasa saiga boobs nata awaje, ahaukace, arude, a dimauce akuma gigice Hawwa tabude baki zata kurma ihu kawai Khaleel yataso shima zaune dasauri yahada bakinshi da nata yana juyata ya kwantar da ita back kan katifar yahau kanta yana nishi da sauri da sauri yakai hannunshi dasauri zai taba boobs nata Hawwa tarike hannunshi gabobin jikinta na ihu tana zuba akasa tashiga dambe dashi, kokawa suke agado kaman aljanu babu ihu sai uban motsi.
Khaleel nashan bakinta kaman maye mai lasisi Hawwa na ture fuskanshi back da hannu amman yaki sakin bakinta, he’s so happy yasami bakinta today, yanda jikin Hawwa ke wasu irin abubuwa yasa tasake rudewa da fushi da tsoro tarike hannunshi gam, dabara yamata ya fizge hannunshi tashi daya yakama boobs din ta saman rigan yawani matse nonuwan, runtse idanu Hawwa tayi tanajin wani abu dabata tabaji arayuwanta ba, tunda uwarta ta haifeta babu wanda yataba matsemata nonuwa sai Khaleel, bamatasan metake ba, taki bari yakai hannunshi yataba nonon skin to skin, dabara yasake mata yakama nonon ta saman riga ya matseee yana nishi sosai yanajan nipples din da mugun iskanci while kissing her, Hawwa tai ihu abakinshi tanaso ta kwace kanta takasa ta makale bakin riganta awuyanta, Khaleel sai damalmala mata nonuwa yake irin na iskanci bayako tsoro yanaji yanda take kuka hawaye na zubanmai a fuska numfashinta kaman zai fice, matse mata nonuwa Khaleel yayi da kyau danko kiss dinbawai ta barshi yayi da kyau bane danta hade bakinta baiso tayi ihu yasa yake kissing nata ahaka, murza kan nonuwan yayi ya matsesu kaman zai fito da ruwa daidai nan Hawwa tasamu tai biting lips nashi da sauri yasaketa, takaimai cizo a gemu abin yasa Khaleel yafashe da dariya sosai kaman dan iska yace “ba nono na matse miki ba, idan ramawa zakiyi ai nono na zaki matse ba ki cijeni a gemu ba” buge hannunshi dagakan nonuwanta Hawwa cikin bakin ciki yanda yatabata tace “wlh ban yafe maka ba, dan iska kawai”? Kaman zaimata kuka cikin iskanci yace “why did you bite me? Wlh saina gayama Baba” dasauri yadaga murya yace “Baaab……”hannu Hawwa takai kan bakinshi kaman kirjinta zai fito ganinfa Khaleel lafiyayyen dan iska ne yasa tace “Khaleel mai haka?” Makemata kafada yayi yace “kin cijeni a gemu”
Dauke kai tayi da sauri tadan yunkura zata tashi ya fizgota zuwa jikinshi ta dawo rungumeta yayi ya manna kanshi a neck nata yafara kissing nata, Hawwa na so ta kwace da kyar ta iya kwacewa ta mike ruwa har cinyanta dasauri tadauki hijabi tasaka tabude kofa tai waje Khaleel yakasa motsi dan hi dinshi yatashi duka yakai kusan 5mins ahaka sannan yatashi yabude wandonshi yana arranging dick di. Ta yanda baza’a gane he’s hard ba
Ya ijiye mata invitation cards da kudadde masu yawa akan gado bedsheet na gadon kacha kacha yawuce abinshi yafita bata a tsakar gidan hakan yasa yayı zaure.
Mota Khaleel yashiga har sukaje gida gabanshi amike abinma yafara mai ciwo shida hardly dick kemai ciwo dan yanada mata always available and ready to please him, jikin Hawwa is so warm, gashi so soft, and so calming, she smells incredible, she has the best boobs baitabajin nonon wata ya burgeshi irin mata ba cus shi bayama son nono haka nan so abin suprise him dayaga yanason na Hawwa.
Fitowa Hawwa tayi daga bayi ahankali maranta kaman zai fashe they way Khaleel yataba mata jiki yatafi na batamata rai but kuma takasa mantawa bakinta still smells like him. “Hawwa zawo kikeyi ne? Naga kin zagaya yafi akirga” mai gyaran jikinta Munawwara ta tambaya adan kunyace Hawwa tace “eh amman ba sosai ba” tawuce ciki, ana cikin mata gyaran jiki taji ihu ana kwala mata kira. “Ya Hawwa Ya Hawwa” wani irin tashi Hawwa tayi tafito daga dakin wata yar yarinya ce she’s 15 sanye da kayan boarding house tana ganin Hawwa kawai tafashe da kuka bata damu dasu kurkur dake jikin Hawwa ba kawai ta rungumeta itama Hawwa ta rungumeta back, Umma tafito ranta abace tace “ni uwarki bankai kizo kifara gaidani ba” Aminu yace “Umma kai Umma, yau ki kasan yanda Miemie keson Ya Hawwa” kankame Hawwa Miemie tayi tace “Ya Hawwa zaki aure?” Gyadamata kai Hawwa tayi, Mimie tace “I’m so happy Ya Hawwa, I love you so much Ya Hawwa na” Hawwa tashafa kanta tace “nima I love you Miemie” Umma tajuya takoma daki Khaleel nashan bakinta kaman maye mai lasisi Hawwa na ture fuskanshi back da hannu amman yaki sakin bakinta, he’s so happy yasami bakinta today, yanda jikin Hawwa ke wasu irin abubuwa yasa tasake rudewa da fushi da tsoro tarike hannunshi gam, dabara yamata ya fizge hannunshi tashi daya yakama boobs din ta saman rigan yawani matse nonuwan, runtse idanu Hawwa tayi tanajin wani abu dabata tabaji arayuwanta ba, tunda uwarta ta haifeta babu wanda yataba matsemata nonuwa sai Khaleel, bamatasan metake ba, taki bari yakai hannunshi yataba nonon skin to skin, dabara yasake mata yakama nonon ta saman riga ya matseee yana nishi sosai yanajan nipples din da mugun iskanci while kissing her, Hawwa tai ihu abakinshi tanaso ta kwace kanta takasa ta makale bakin riganta awuyanta, Khaleel sai damalmala mata nonuwa yake irin na iskanci bayako tsoro yanaji yanda take kuka hawaye na zubanmai a fuska numfashinta kaman zai fice, matse mata nonuwa Khaleel yayi da kyau danko kiss dinbawai ta barshi yayi da kyau bane danta hade bakinta baiso tayi ihu yasa yake kissing nata ahaka, murza kan nonuwan yayi ya matsesu kaman zai fito da ruwa daidai nan Hawwa tasamu tai biting lips nashi da sauri yasaketa, takaimai cizo a gemu abin yasa Khaleel yafashe da dariya sosai kaman dan iska yace “ba nono na matse miki ba, idan ramawa zakiyi ai nono na zaki matse ba ki cijeni a gemu ba” buge hannunshi dagakan nonuwanta Hawwa cikin bakin ciki yanda yatabata tace “wlh ban yafe maka ba, dan iska kawai”? Kaman zaimata kuka cikin iskanci yace “why did you bite me? Wlh saina gayama Baba” dasauri yadaga murya yace “Baaab……”hannu Hawwa takai kan bakinshi kaman kirjinta zai fito ganinfa Khaleel lafiyayyen dan iska ne yasa tace “Khaleel mai haka?” Makemata kafada yayi yace “kin cijeni a gemu” dauke kai tayi da sauri jikinta kaman banataba tadan yunkura zata tashi ya fizgota zuwa jikinshi ta dawo suuu ba karfi tareda ita, rungumeta yayi sosai kaman zai cinyeta yakeji, ya manna kanshi a neck nata yafara kissing nata vampire kiss, she smells sooo good he just wanna eat her up so baddd, Hawwa na so ta kwace kanta takasa kaman zatai hauka, daga wuyanta Khaleel yayi yawani taso yana sucking everything awajen Hawwa takasa hanashi sai ijiyan zuciya take saukewa, murya chan ciki yace “I want you so bad Honey let’s have sex please” girrrrrrrr Hawwa taji wani vibration ajikinta dayasa taji karfi da kyar ta iya kwacewa ta mike ruwa har cinyanta Khaleel yabi cinyan da kallo, dasauri Hawwa tadauki hijabi tasaka tabude kofa tai waje tana tafiya kaman zata fadi, Khaleel yakasa motsi dan gabanshi yatashi duka yakai kusan 5mins ahaka sannan yatashi yabude wandonshi yana arranging dick din ta yanda baza’a gane he’s hard ba, ya ijiye mata invitation cards da kudadde masu yawa akan gado bedsheet na gadon kacha kacha yawuce abinshi yafita bata a tsakar gidan hakan yasa yayi zaure.
Mota Khaleel yashiga har sukaje gida gabanshi amike abinma yafara mai ciwo shida hardly dick kemai ciwo dan yanada mata always available and ready to please him.
[10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣4️⃣
Hawwa na fitowa tsakar gida hamdala tayi ganin babu kowa a tsakar gidan tawuce bayinsu da sauri jin abu nabin cinyanta, maranta kaman zai fashe they way Khaleel yataba mata jiki na mata camera a brain tana kara ganin komi, abin na batamata rai yanda shine yatabata haka but kuma takasa mantawa bakinta still smells like him, she’s having taste nashi abakinta dasauri tasa ruwa tana kuskure bakinta ta tofar.
“Hawwa zawo kikeyi ne? Naga kin zagaya bayi yafi akirga” Munawwarah mai gyaran jikinta ta tambaya ganin yanda Hawwa ke fita zuwa bayi tana dawowa tun bayan dazu da mijinta yatafi ta shiga bayi yakai sau 5, adan kunyace Hawwa tasauke kanta tana zama tace “eh amman ba sosai ba” ana cikin mata gyaran jiki taji ihu ana kwala mata kira. “Ya Hawwa Ya Hawwa, I’m back” wani irin tashi Hawwa tayi tafito daga dakin wata yar yarinya ce she’s 15 sanye da kayan boarding house tana ganin Hawwa kawai tafashe da kuka bata damu dasu kurkur dake jikin Hawwa ba kawai ta rungumeta itama Hawwa ta rungumeta back, Umma tafito ranta abala’in bace tace “ni uwarki bankai kizo kifara gaidani ba?” Aminu yace “Umma kai Umma, yau ki kasan yanda Miemie keson Ya Hawwa ne? Yau suka fara haka” kankame Hawwa Miemie tayi tace “Ya Hawwa zaki aure wai?” Gyadamata kai Hawwa tayi, Mimie tace “I’m so happy Ya Hawwa Wayyoo Allah na, I love you so much Ya Hawwa na” Hawwa tashafa kanta tace “nima I love you Miemie” Umma tajuya takoma daki, wucewa Miemie tayi ta gaida kowa na compound din sannan tawuce wajen Mamanta, Ammi ta harari Hawwa dan har yanzu basu shirya ba tace “wuce ki koma” juyawa Hawwa tayi takoma ciki Munawwarah tacigaba da mata gyaran chan abinda Khaleel yamata yawani flashing a idanunta yanda tadan zabura tsigan jikinta suka feso saida Munawarah ta tsaya dan taga tsigan jikin Hawwa ta mike dasaurinta tace “bayi zani” wucewa tayi tafita Munawwarah ta kwashe da dariyan yan bariki tace “ahayye chass chass assa! Matsalan ka zauna zaman boko agida kenan ba aure kaikuma ba dan iska ba, yarinya dukta birkice, magungunana wasane wlh sai kinkai kanki kin karbi zumansa dan kaniyanki harni zaki cema baki sonsa yarinya zaki so gabansa muje zuwa”. Bayi Hawwa tayi taje tai tsarki tadawo, rannan at a point har saida Ammi tace “kodai asayo miki ja da yellow ne? Gudawan yayi yawa” Hawwa tace “yasoma tsayawa Ammi”.
Da daddare duk sunyi shirin bacci Ammi da Daddo sunyi shinfidan bargo akasa abinsu sai Hawwa da Ramla da Miemie akan gado wayanta yahau ringing, dasauri Hawwa tadauki wayan gabanta na faduwa sabida tasan Khaleel ne batamason ringing din yayi yawa su Ammi sufara magana takai kunne ahankali, kafin tai magana Miemie ta matso kusada ita tace “Ya Hawwa Ya Ibrahim ne? Ni kadaine bai sani ba kicemai nadawo daga school dazu” Khaleel dake jin muryan Miemie yace “give her the phone” bata wayan tayi da sauri Miemie ta karba tasa a kunne tace “hello Ya Ibrahim good evening, Ya Ibrahim thank you for loving my Ya Hawwa, I love Ya Hawwa so much kaima I love you kaji” dan murmushi Khaleel yayi jin yarinya ce sosai tace “okay Maryam thank you, ya school kinyi karatu sosai?” Gyadamai kai tayi tace “ina karatu sosai cus I want to make Ya Hawwa proud” hancinta Hawwa taja ta karbi wayan tace “talkative Oya kwanta kiyi bacci” murmushi tayi sosai sannan ta kwanta Hawwa takai wayan kunnenta murya ciki ciki Khaleel yace “Hi” ahankali Khaleel yace “Noor wants to come your place gobe har zuwa biki” batasan mesaba har cikin ranta taji dadi tace “okay Allah kawota lpy” anatse Khaleel yace “she’s coming da 3 Nanies dinta” hararanshi tayi kaman yana gabanta dadan haushi tace “do you think bazamu iya kula da ita bane anan kake maganan Nany?” Dan murmushi kadan Khaleel yayi yace “sorry Mommyn Noor, kitayani gayama Mom sunce around 11 zasu kawo akwatin” dauke kai tayi dasauri taki magana, murmushi yamata yace “gobe za’a miki delivery na