Showing 36001 words to 39000 words out of 75226 words

Chapter 13 - Exiled Princess Book 1 Hausa Novel Complete

Meerah   

13 Dec 2024

310

Tsakanin Inaya da Zayd shakuwa ta shiga tsakanin su sosai , idan ya na gida kullum su na a tare su na hira duk da yawwan ci ita ke yin ta , wani lokaci shi da kan shi ya ke rakata school , sannan in lokacin tashin su ya yi , kuma ya koma su dawo a tare , ya na kula da ita kamar kanwar shi ta gaskia , shi duk wannan abun da ya ga ta na yi mishi a zaton shi ta daina son shi , shi kuma bai san tarko su ka shirya mishi ita da Moussa ko wane tarko ne wannan oho ?
A cikin yan kwana kin Nesrine ta je ta bawa Zayd hakuri da mumunar kallon da ta ke yi mishi , ya nuna mata babu komai , da ga haka Inaya ta roke ta ta dinga zuwa ta na taya ta hira idan ba ta da aikin yi amma ta nuna baza ta iya ba dan ta na tsoron yin karo da idanun Zayd
A takaice dai su na rayuwar su cikin konciyar hankali duk sun manta da wata damuwar su


Inaya


Zaune ta ke cikin falon gidan ta na kallon shirin Akushi da Rufi na tashar Arewa 24 ,

Ta na zaune a haka Zayd da Moussa su ka shigo su na sallama kamar dai kullum ta Moussa a ka ji

Da murmushi a face din ta ta amsa musu sannan ta yi musu sannu da zuwa

Moussa ne ya amsa mata sannan ya wuce corridor ya shiga bedroom din shi
Shi kuma Zayd ya karaso ya zauna saman sofa da ya ke fuskantar ta ta

Ta na ganin ya zauna ta juya kai ta ci gaba da kallon Tv din ta , shi kuma ya kura mata ido a cikin bakin glass din shi


Sai da ya dauki lokaci ya na kallon ta kafin ya ce " Za muyi tafiya ni da Moussa , baza mu wuce one week ba , idan kin ga baza ki iya zama nan ke kadai ba za ki iya komawa wajen uncle duk lokacin da ki ka so , sannan ki kiyaye wajen zuwa college babu fashi , akwai kudi cikin bedside drawer ko da kin bukaci wani abu duk lokacin da ki ka yi niyar zuwa wajen uncle za ki iya tafiya "


Jinjina mishi kai ta yi ba tare da ta juyo ta kaleshi ba ta ce " yaushe za ku tafi yaya Zayd ? "

" yanzu " ya fada a takaice

Da sauri ta juyo ta kaleshi lokaci guda idanun ta su ka kawo ruwa
Ta na shirin magana ya riga ta cewa " no please kar ki yi kuka , just one week za mu yi , sannan akwai waya a cikin bedside drawer zan ringa kiran ki kullum dan na ji ko lafya , ki kontar da hankalin ki , baza mu dade ba "

Ya na gama fadar haka ya mike tsaye dai'dai lokacin da Moussa ya fito da ga cikin corridor janye da trolley din su


Hawayen da su ka tsaya mata a ido ne su ka fara zubowa a hankali ta na kallon Zayd da ke kallon ta shi ma


Dan lumshe idanun shi ya yi kafin ya bude su a hankali cikin zuciyar shi ya na jin ba dadi zai rabu da ita ba karya yan kwana kin nan da su ka yi ya saba sosai da ita dan ta na rage mishi kewar kanwar shi


A hankali ya bude hannayan shi ya yi mata allamun ta zo
Da gudu ta taso ta fada saman fafadar kirjin shi ta na sakin kuka

Shi kuma ya rufe hannayan shi ya rungume ta tsam kamar na ce zan kwace mishi ita

Tabe baki Moussa ya yi ya na kallon su cikin ranshi ya na kara godewa Allah da ya nuna mishi wannan ranar

Da sauri ya ciro wayar shi da ga cikin aljihun shi ya dauke su hoto har wajen biyar

Bayan ya meda wayar shi cikin aljihu ya yi musu gyara murya ya na fadin " Romeo saki Juliette don Allah mu tafi kar mu makara " ya kai karshen ya na gumshe dariya sannan ya fara takawa ya fice falon


A hankali Zayd ya zame hannayan shi da ga bayan ta ya raba jikin su sannan ya kai hannayan shi saman face din ta ya goge mata hawayen ta sannan ya ce " ki kula da kan ki zan kira ki idan mun isa "


Jinjina mishi kai kawai ta yi ta na sunkuyar da kai dan kar wasu hawayen su zubo mata idan ta kaleshi


Ya na fadar haka ya juya ya fara takawa zai bar falon

Har ya kai bakin kofar ya tsaya , sai da ya dauki wajen good one minute kafin ya juyo a hankali ya tako ya tsaya gaban ta


Babu shirin ta ji saukar wadanan lalawsan lips din shi saman forehead din ta
Dan zaro idanu ta yi kafin ta lumshe su à hankali ta na sauke a zuciya

Kafin ta bude idanun ta tuni ya fice falon
Kallon kofar ta yi kafin ta saki wani dan murmushi ta ce " Allah ya kiyaye hanya yaya Zayd, Allah ya medo ku lafya "

Ta na gama fadar haka ta koma zaune saman sofa ta buga uban tagumi



❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥


( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )



STORY & WRITTEN BY : ANISH


Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺

https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i

♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡

PAGE 16 ❤🔥


Washe gari


Washe gari kamar dai kullum yau ma karfe 6 na safe ta farka da ga barcin ta , ta yi duk wasu ayika na cikin gidan sannan ta shirya breakfast din ta ta ci sannan ta shiga wanka

Misalin karfe 7 ta baro gidan ta na shirye cikin uniform din ta, ta na rike da school bag din ta, ta na tafiya cikin konciyar hankali


Dai'dai ta karaso kofar gidan su Nesrine ta fito tare da malam

Ta na ganin malam ta fada jikin shi da gudu ta na murmushi ta ce " ina kwana Abba "

Murmushi shi ma ya yi ya na kai hannu saman kanta ya shafa ya na fadin " lafya lau Auta , ya ki ke ? Ina mai gidan na ki ? "

Raba jikin ta da nashi ta yi kafin ta ce " sun yi tafiya shi da yaya Moussa "

" shikenan Allah ya medo su lafya, wuce ku tafi car ku yi late "

Da to su ka amsa mishi ita da Nesrine kafin su riko hannun junna su yi tafiyar su

Sai da malam ya jima ya na kallon yada su ke tafiya su na wassa sannan ya juya ya koma cikin gida


Su Inaya kuma sai da su kussa isowa college din su sannan Nesrine ta ce mata " yaya Zayd bai fada miki lokacin da zai dawo gida ba ? "

Ba tare da ta kaleta ba ta ce " one week ya ce min za su yi "

Jinjina kanta Nesrine ta yi su ka ci gaba da tafiyar ba wanda ya ce ma wani uppan har su ka karaso college din su, a nan ne kowace ta nufi class din ta


After some days


Yanzu kwana shida kenan da tafiyar su Zayd , Inaya kuma ta koma gidan malam dan ya ce ya na tsoron wani abu ya same ta a cikin gidan , akasin sa a ka samu lokacin da ta dawo gidan malam ta manta ba ta dauko wayar da Zayd ya ce mata ta dauka cikin bedside drawer , ranar da ta koma gidan malam a ranar ya yi mata kira na farko ba ta daga ba tun da ga lokacin kullum sai ya kira ta amma ba ta dagawa, sannu sannu har ya fara damuwa a kan ta , Inaya kuma sam ba ta san abun da ke faruwa ba dan ta na cen gidan su ta na sha'anin ta da Nesrine da ga school sai gida , sai kuma islamyar da malam ke yi musu a cikin gidan kuma , kwana biyu duk ta bi ta wanke dan wannan karan mama ta ce ba za ta bar ta ta koma gidan mijin ta a haka ba , kun dai san Haoussa fulani da iya gyaren jiki to haka Inaya ta sha gyara har wani haske ta kara skin din ta ta kara fitowa chocolate gwanin burgewa kamar ka sace ta ka gudu
Shin cikin ku ba wanda zai tambaye ni da Moctar kuma ?
Hum tun ranar da Inaya ta mare shi ya saka mata ido , har tafiyar da Zayd ya yi ya na sane da ita , har komawar ta gidan su duk ya na sane , lokaci kawai ya ke jira dan ya aiwatar da abun da ya shirya mata

TOHHHH KO WA NE ABU NE WANNAN , DA GA JI DAI NA SAN BA AL'HERI BA NE 😓


Washe gari ( week-end )

Abuja

Zayd


Wani katafaren office na glass , da ga ciki ka na iya hangen abun da ke waje amma na waje ba ya iya ganin na ciki , komai na cikin office din fari ne kal , har tiles din wajen farare ne kal sun sha mopping sai kyali su ke kamar yanzu a ka saka su , a geffen dama wasu lalawsan sofas ne farare guda uku , guda three seater da biyu two seaters su na fuskantar juna , sai wata yar karamar table a tsakiya , bayan doguwar sofar wani madaidaicin fridge ne , a geffen hagu kuma wani closet ne dauke da wasu files colour daban daban , sai wani desk da ke fuskantar kofar shigowa office din da wani computer a sama, sai dan takardu da files a gefe daya, a daya geffen kuma wani kwalin tissue ne , bayan desk din wata lalawsar chair ce fara kal cikin ledar ta da allamun sabuwa ce , office din sai tashin wani dadaden kamshi ya ke


A hankali ya turo kofar office din ya shigo kai a sunkuye ya na kallon wayar shi , ya na sanye da wando jeans baki da t-shirt purple , gashin kan shi ya dan taru dan yanzu ya kai mishi har bayan wuya ya zubo saman shoulder din shi , sai baza kamshi yake duk irin kamshin da office din ya ke sai da kamshin turaren shi ya kashe shi

Slowly ya ke takowa, Moussa na bayan shi ya na rike da wani file ya na dubawa sai magana ya ke mishi amma sam ba ya jin shi ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi


Sai da ya karaso wajen sofas ya zauna saman three seaters ya na latsa wayar shi, Moussa na biye da shi ya na mishi magana


Sai da su ka dauki lokaci kafin Moussa ya dago kai ya kaleshi ya ce " me ka ke tunani a kan wannan file din "

Dago kan shi ya yi slowly ya kali Moussa ya ce " wane file "

Zaro idanu Moussa ya yi kafin ya ce " ka na nufin duk abun da na yi ta fada maka sam ba ka ji ni ba "

" dama magana ka ke yi ne " ya kai karshen ya na meda kallon shi kan wayar hannun shi

Hararrar shi Moussa ya yi ya ce " amma wlh Amir ka ci uwar raina min hankali, yanzu duk zubar da na yi zaune ina yi ba ka ji ni ba , tsaya ma tukunna me ka ke kallo cikin wayar nan "


Shiru za ya yi bai tanka mishi ba, sai da ya dauki lokaci kafin ya mike tsaye ya fara takawa zai bar office din ya na fadin " ka shirya mu koma kano yanzun nan "


Da sauri Moussa ya ce " Amir mu koma fa , ko aikin da ya kawo mu ba mu gama ba ka ce mu koma "


Ba tare da ya tsaya da ga tafiyar shi ya ce " za ka iya zama ni ka ga tafiya ta " ya fada dai'dai lokacin da ya isa bakin kofar ya ficewar shi


Da kallo Moussa ya raka shi har sai da ya fita sannan ya ce " hmmm ni na san ba a banza ka ce mu koma kano , kawai ka kewar babyn ka amma ba ka iya fitowa ka fadi ba komai hakan ma wata nassara ce " ya kai karshen ya na mikewa ya bar office din shi ma


Kano ( Gidan malam )

Misalin karfe 10 na safe

Zaune su ke cikin yar runfar kofar dakin mama saman wata tabbarma

Nesrine na tsintar shinkafa , Inaya kuma na yankar kayan lambu , mama kuma ta na kallon su gwanin ban sha'awa


Su na a haka Inaya ta kali mama ta ce " mama ina son in koma cen gida in gyara shi , gobe yaya Zayd zai dawo dan gobe ya ke cika one week da tafiya kuma ya ce min one week za su yi "


Murmushi mama ta yi dan har cikin ran ta ta ji dadin maganar Inaya
" babu komai bari in malam ya dawo zan fada mishi , in yamma ta yi sai ku tafi ke da Nesrine ta kama miki "


Da to ta amsa mata kafin ta ci gaba da aikin ta


Misalin karfe 4 na yamma bayan sun ida girki sun yi duk wasu ayika na cikin gidan sannan su ka tafi gidan Zayd , nan ma su ka gyara gidan tsab su ka share ko ina har da bedroom , su ka yi mopping , sannan su ka kunna ma gidan turaren wuta da mama ta basu su biyo da shi


Sai wajen kirayen sallar magriba sannan su ka Kamala , Nesrine ta so su koma gida ita da Inaya amma ta ce nan za ta kwana a haka ta hakura ta koma gida ita kadai


Inaya kuma bayan ta gabatar da sallar magriba ta fara daura girkin abun da za ta ci , sai bayan sallar isha sannan ta Kamala


A nan falo ta zauna ta ci abincin ta ta na kallon Tv hankali konce ba ta ma tsoron wani abu ya same ta cikin gidan


Bayan ta Kamala cin abincin ta , ta gyara wurin ta kai dishes din kitchen ta wanke sannan ta dawo ta ci gaba da kallon Tv din ta


Sai wajen karfe 11 na dare ta tashi ta shiga bedroom din Zayd ta konta ba jimawa barci ya yi gaba da ita


Misalin karfe 1 na dare


A hankali ya ke takowa cikin corridor din gidan hannun shi rike da torch ya na haska inda ya ke takawa


Sai da ya kai bakin kofar dakin farko ya kai hannu ya murda handle din a hankali kamar barawo ya tura kofar ya shiga

Sai da ya haske ko ina na cikin dakin da torch din hannun shi ya ga babu kowa sannan ya juya a hankali ya bar dakin


Ya ci gaba da tafiyar shi har ya karaso kofar dakin da Inaya ke ciki
A nan ma a hankali ya kama handle din kofar ya shiga a hankali

Ya na shiga dakin ya fara haske wajen da torch din shi

Cen Moctar ya hango Inaya konce ta gadon ta na sanye da kayan barcin ta wando da riga rigar ta nade mata har a na iya ganin cibiyar ta , wannan dark hair din ta ya baje saman pillow ta na barcin ta cikin konciyar hankali


Ya na ganin ta ya saki wani makirin murmushi ya nufi dressing mirror ya ajiye torch din hannun shi a hankali sannan ya fara takowa a hankali ya nufi gadon


Sai da ya tsaya ya kare mata kallo da kyau cikin zuciyar shi ya ce " yau dai zancen ya kare ba ni ki ka mara zan miki abun da zai kin mutu ba ki manta ba "


Ya na gama fadar haka ya kai hannu ya cire rigar jikin shi ya tila ta saman gadon sannan ya zame belt din wandon shi

( WAYOOO , ALLAH KA KAWO MA BABYN ZAYD DAUKI KAR YA CUTAR DA ITA 😭😭 )

Tila belt din ya yi saman rigar shi ya kai hannu zai zame wandon shi , sai ya ji an damko hannun shi ta baya

Dum zuciyar shi ta buga dan bai yi tunanin dakwai mutane cikin gidan

Ya na shirin juyowa ya ga ko wa ya riko shi ya ji an toshe mishi baki, aka murde daya hannun da a le rike da da karfi har da ya yi wata kara


Nan take idanun Moctar su ka kawo ruwa ya na son ya yi kara dan zafi amma ba hali

Ya na a haka ya ji an juyo da shi a ka fara tura shi su ka bar dakin ba tare da an janye hannun da ya toshe mishi baki


Su na fitowa falon gidan, Moussa ya shigo ya na janye da trolley

Zaro idanu Moussa ya yi ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login