Showing 66001 words to 69000 words out of 153675 words
baki Aneesa tayi tasaketa tana mata rawa da kyau dan taji dadin mannin, kudin tafara manna mata batare data bari sun hada ido da Anty Turai ba dake gefe tana rawa da wasu manyan mata friends dinta dasuka zo, sosai taji she's feeling somehow a filing dudda Sharif na gefenta yana mata manni ita tana mannawa Aneesa, rasa abinda yasa she's is just feeling uncomfortable yasa ta waigo da kanta tanama Aneesa manni still tanabin kowa da kallo dake filin rawan, dake zaune kan kujeran kafin ahankali idanunta su sauka kan Asad dake tsaye wajen parking space dinsu da babu motoci awajen dan duk anfita dasu waje yana sanye da 3quater wanan karan black da riga mai kyan gaske mai ruwan toka dabai saka boturan kirji ba hannunshi rikeda glass cup yana sipping non alcoholic wine daya karba awajen bar man na party, hada idon dasukayi yasa taji kafanta yawani turgude hakan yasa hill din yaturgude shima tai baya zata fadi dasauri Sharif dake gefenta yatarota batare daya riketa ba amman da jikinshi yahanata fadin bakinshi yakai saitin kunnenta yace "easy Pretty it won't be nice kifadi awajen nan bayan kinyi kyan nan all eyes na kanki" tashi tayi daga jikinshi tayida sauri tanadan murmushin yake tacigaba da manna ma Aneesa kudin data kosa su kare dan tagaji da manna su bata kara yarda ta kalli inda taga Asad ba, daidai lokacin Dad dayaci manyan kaya tareda Ammi suka shigo filin hakan yasa Sharif yaja hannunta gefe da sauri ta kalleshi murmushi yamata yana sakin hannunta yace "lemme dance for the pretty gurl oh yes yimin manni" rawa yahau mata yanabin wakan he looks so cute and funny dayasa tama hau dariya, Mariya ce ta taba Rahima tana nunamata da baki kalli Sharif da Du'a , murmushi tayi bayan ta kallesu tacigaba da rawa abinta, manni Dad da Ammi sukahau yima Anty Turai, sanan Dad tajuyo zaifarama Aneesa dake taredasu Rahima manni idanunshi suka sauka kan Du'a dake dariya sosai tanama Sharif manni dake mata rawa harda dan tafinta, kallo daya yamata yaganeta dan image dinta yakasa goguwa a memory shi, Sharif dake rawane yalura da kallon da Dad kema Du'a dan yanda yake kallon Du'a ma yasa yakasama Aneesa mannin, dasauri yace "muje ki gaida Dad dinmu Du'a" juyawa takalli Dad dayake nunamata dake kallonta ko kadan bataganeshi ba to ranan ma wani kallonshi tayine, ahankali tace "ina yini" kasa amsa gaisuwan ma Dad yayi sai kallonta dayakeyi hakan yasa Aneesa dasauri tamatso takai bakinta saitin kunnenshi tace "Dad she's my best friend danake gayamaka Du'a jikan Hajiya ce, Dad tanada kyau ko" wani irin washe baki Dad yayi yana kallon Du'a from head to toe yace "sosai ma, I like what I see" yay maganan yanadan cizan lebe, sanan yace "dance for me fine girl namiki manni" yay maganan yana fara mata manni yana wani irin kallonta dayasa Sharif yace "tabar wayanta achan muje ki dauka" baijira amsan taba yaja hannunta suka fitadaga filin suna tafiya Sharif nagaba tana biyedashi abaya Dad nawani irin binta da kallo kaman wuyanshi zaicire ganin hips masha Allah dominkam Allah yamata ass, curvy and bumpy.
Inda suke dazu suka koma Sharif yajamata kujera ta zauna sanan yazauna kusada ita wani abu namai wato aranshi, daurewa yayi yadanne ya matso kusada ita sosai ahankali yana kallonta yace "Du'a" kallonshi itama tayi tace "uhm" ajiyan zuciya yasauke yasaukar da idanunshi kan fararen hannunta sanan gently yamika hannayenshi biyu yakarbi hannunta yarike dasauri takalleshi, dan murmushi yayi batare daya kalletaba yana kallon hannun yace "sorry nasan na rike hannunki kuma ba kyau I just wanna tell u something ne" yaydan shiru sanan ahankali yace "tun ina dan yaro nakanyi mafarki na auri mace irinki" yaydan shiru sanan ahankali yace "inason mace mai natsuwa da aji, ni namiji ne dako kadan wayan nan wayayyun matan yan gari da sauransu basa burgeni hasalima nafison mace wacce batasan komiba wacce nice zan shayarda ita dadi nakoyamata komi, mai natsuwa mai kyau kamila mai cute smile, ranan dana fara ganinki I saw that kind of lady in you, I love you so m....." tsayarda maganan yayi jin fuskarta akan hannunshi, dasauri yakalleta bacci tayi.
💫 KYAWUNA JARABTA TA 💫
✍️ M SHAKUR
Not edited
sorry banyi editing this page.
EPISODE 4️⃣1️⃣
Zaiyi magana saiga Rahima ta taho wajen tana murmushi tana kallon Sharif irin kallon nan na nasan komi daure fuska yayi tana karasowa gabanshi yace "me" dariya tayi tace "babu naga tayi bacci ne shine zan tadata muje chan dakinmu ta kwanta tunda kasa ce ita" hararanta yayi yace "come amman kibita ahankali please wlh duk kun wahalar da yarinyar nan ita batasaba da gantali irin nakuba" tabe baki Rahima tayi tace "cute Baby alert wlh harna hango d'anda zaku haifa" tai maganan tana tapping fuskar Du'a tana kiran sunanta Du'a, Du'a, bude idanu kadan tayi hakan yasa Rahima tace "tashi muje ciki nima fitsari nakeji" mikewa tsaye tayi dasauri duk cikin bacci tana sosa ido, wayanta Rahima tadauka tace "muje" gaba Rahima tayi hakan yasa Du'a tabiyota abaya ahankali tana tafiya kadan kadan danga bacci gakuma takalmi Sharif yabita da kallo baccin dayagani a idanunta yasa baice mata komi ba, bude kofa sukayi suka shiga falo sama sukayi suna kaiwa dakinsu Rahima kawai fadawa gado tayi ko lafiyayyen 1min batayiba bacci yasakeyin awon gabada ita, itakuma Rahima tawuce bayi fitsari tayi sanan tafito tana kallon yanda Du'a ke bacci ko takalmi ma batacireba tace "Allah sarki Du'a aikam kingaji wanan bacci haka, fitinan Aneesa kadaima yaci kimai baccin nan yau kwana nawa tahana mutanen gidan nan sukuni da shegen birthday dinan" tai maganan tana daura hannu akan switch takashe wutan dakin tawuce tafita sanan tafito ganin Sharif yakoma filin rawa yasa tace "yagama soyewa yakoma rawa kuma" murmushi tayi tawuce wajen itama duk abinda ke faruwa a idanun Abba, ahankali yazame jikinshi yasudade yawuce flat dinsu batare dakowa yalurada shi ba.
Sama yayi dasauri kirjinshi na beating fast fast, direct dakinsu Rahima yayi yabude kofa ahankali kaman barawo, ganin dakin da duhu yasa ahankali yakai hannunshi kan switch din wutan dakin, kunna wutan dakin yayi dakin yay wani haske bau, ganin Du'a kan gado tana bacci yasa da sauri yawani irin waiga baya yana kallon falon saman su jin shiru babu wanda yakenan acikin gidan yasa yamaida kofan yarufe ahankali sanan yasake waigowa, tundaga kan kafafunta dabata cire silver hill dinta ba yake kallo dasukamai bala'in kyau zuwa kafafunta dasuke abude sabida daman rigan bai kaimata har kasaba gashi yanda ta kwanta yasa yadan kwashe gefe sai faran kafanta ya bayyana harzuwa wajajen bayan gwuiwanta, wani irin lashe miyau bakinshi yayi jikinshi har tsuma yake yace "wanan wace irin danyar yarinya ce haka, yarinya kaman hurun ini, Ya ilahi jibi fata saikace da jinin dawisu take wanka kullum wayyo Allah na gabana" yay maganan yana takawa zuwa gefen gadon yana wani irin kallon fuskanta da gaban riganta dayasa yanayin kwanciyan ta kirjinta yadan fito, wanan karan harwani zazzago harshe waje yayi kaman dan kare yana kallonta baisan lokacin daya mika hannunshi zai tabataba yaji anbude kofan dakin dawani irin sauri yakoma baya gabanshi nafaduwa sosai yakalli kofan Asad yagani da headphone makale akanshi hada ido sukayi da mahaifin nashi, saikuma ahankali yajuya yafice dawani irin sauri yace "shitttt nima maiya kaini, na kwafsa wlh" yay maganan dasauri yajuya yafita, ganin Asad zaune kan kujeran falon sama yana daddanna wayanshi yasa yay wajen yasami gefenshi yazauna yana sauke ijiyan zuciya yace "Asad wacece wanchan yarinyar wai nashiga dakinsu Rahima naduba yama sunanshi gorona dan nemanshi nake naganta kwance tana bacci wacece ita" batare daya kalli Baban nashiba yace "I don't know her" dan murmushi yay yace "kai daman dababu ruwanka da yan gidan nan wama zaka sani" yay maganan yana murmushi yana kallonshi ganin Asad ba kulashi zaiyi ba yasa yatashi yay dakinshi daidai Mariya nahayowa falon saman da gudunta, hada ido dasukai da Asad dake mata wani mugun kallo yasata rage gudun murya chan kasa tace "sorry Ya Asad I'm about to pee on my panties ya matse ni" dauke kanshi yayi yace "when u go inside wake that girl ta tafi gidansu" gyadamai kai tayi batare data iya magana ba dan fitsarin ya matseta tawuce tashiga dakinsu tana fitowa tashiga tada Du'a da kyar ta iya tabude idanunta takalli Mariya, Mariya tace "sannu da aiki Du'a wanan ne birthday ko to tashi kutafi gida dare yayi, fara zuwa ki wanke fuskanki" ajiyan zuciya ta sauke cikin bacci sanan ta tashi ahankali zaune takai kusan 2nin ahaka Mariya tace "kefw nake jira" tashi tayida kyar tashiga bayinsu fuskanta ta wanka fuska sanan tafito tana hamma, wayanta da Mariya tadauka tabata tace "muje" tana gaba Mariya na biyeda ita abaya tana sosa idanu tabude kofa tafito, hada idanu tayi da Asad dayasa taji ta turgude tai baya zata fadi dawani irin sauri Mariya tariketa tace "subhanallahi ke Du'a wai haka kikeda bacci karki fadi kiji ciwo fa" tai maganan tana dan turata sabida ta tashi tsaye da kyau, tashi tayi tasauke kanta kasa tawuce tai stairs batare datasake bari sun hada idanu ba.
Har gate dinsu Mariya tarakata sanan tadawo ahankali tabude kofa tashiga falonsu tana tafiya babu kowa falo tariga tasan su Razika sunyi bacci stairs tayi tahau tun kafin takai karshen stairs din takejin muryan Grandma nafada, mamaki abin yabata to dasu Razika take fada, but hardly kaga Grandma nama su Razika fada dan bama su cikamata laifi ba, tun tanajin hayaniya fadanta bata jin maganganun datake tana kaiwa falon sama tasomajin maganganun da kyau. "Muhammad nagayamaka ka kira kanwarka ka shaida mata wlh inhar tazabi mijinta kanni mahaifiyarta dana haifota duniya na shirya na yafe Zainab, tasha min laifi I ignore nahakura I always term abubuwa da kuskuren datakeyi amatsayin soyayya ce tarufe mata idanu but nalura abin mata tsabagen iskanci ne, kagaya mata maganan Du'a tadawo karta karamin shi inba hakaba wlh wlh wlh saina masifaffen bata mata rai"...... iyanan taji kawai taji gabanta na mugun faduwa, tana ganin tunda tazo gidan nan bata tabajin Grandma nafada tana masifa ba sai yau, Du'a tadawo! Du'a tadawo! komarda ita kano za'a sakeyi, nooo jitayi kanta yawani irin buga yasara dasauri tajuya takoma kasa, kitchen ta shiga tadau ruwa tashiga sha dasauri sauri, wani irin shakewa tayi hakan yasa tasaki cup din kasa tana tari sosai tana bubbuga kirjinta, Grandma ta fitowanta daga daki kenan ranta abace jin tari yasa tasauko dagudu tayo dinning gani Du'a a kitchen ta dafa fridge tana tari sosai idanunta sunyi ja yasa tace "subhanallahi sannu sannu, daga shigowanki sai tari Du'a, halan kishi ki kije sosai, sannu ko" tai maganan tana bubbuga bayanta, tsayawa tarin yayi Grandma tace "sannu, iyye daman haka akasha kyau yanmata ko a nunamin aka wani tafi, ya akayi kika dawo naji ba'a gamaba" asgaeabe tacd bacci nakeji, fuskanta Grandma tashafa tace "jeki kwanta to kinji, amman ki wanke wanan fentin da aka miki kafin ki kwanta kinji yar albarka, Allah yatashemu lpy" gyadama Grandma kai tayi tana tafiya sama hawaye ya zubo mata Grandma tabi bayanta da kallo cikeda wani irin so dan sosai Du'a tashiga zuciyanta yanda yarinyar nan ta zama happy girl gashi harya making friends bazata taba bari tKoma kangin datake ciki daba wlh.
💫 KYAWUNA JARABTA TA 💫
✍️ M SHAKUR
EPISODE 4️⃣2️⃣
Yau dakanta ta tashi da Asuba sabida batama iya tai baccin kirki ba tunda taji wayan da Grandma keyi, koda Grandma tashigo taganta akan dadduma murmushi tayi tawuce tafita daga dakin, tadade kan dadduma sai wajajen 8 tafito da safe, ahankali tabude kofan dakin Grandma ganinta zaune kan gado yasa tashiga ciki tamaida kofa tarufe tana murmushi takarasa wajenta tace "Grandmaaaaa dina, good morning" hararanta Grandma tayi tace "daga zuwa birthday party sai bacci kai Du'a" dariya tayi sosai batace komiba, Grandma tace "oya sauka kasa kiyi kari saikije ki shirya yau malaminki zaizo" sauka tayi dagakan gadon tace " to" juyawa tayi tafita daga dakin, breakfast tayi tanayi tadawo sama sanan tai wanka tashirya 10 nayi malamin ta yazo, hadda tabashi shi karan kanshi malamin yanda yaga takeda kwazo dakuma kokari yasa saida ya yabamata, karfe 1 suka tashi fitowa tayi tana tafiya tun kafin takai falon takejin hayaniya, da Sallama tabude kofa tashiga Ammi tagani tareda Dad da Grandma duk zaune a falo suna hira, suna ganinta duk suka bitada kallo hakan yasa cikeda kunya tadan duka tace "ina yininku"murmushi duk sukamata Ammi tace "har an tashi Du'a" gyadamata kai tayi ahankali, Ammi tace "to Allah bada sa'a, tai sama abinki ki huta" sama Du'a tayi Dad yabita da kallo yace "yanzu wanan yar Zainab ce Hajiya, lallai Allah mai iko, ni inda acema yar Muhammad ce zan iya na'am da abin duba da shi achan kasashen turawa yake, yarinya gatanan jazur kaman balarabiya" murmushi Grandma tayi tace "wlh yar Zainab ce" dan gyaran murya tayi tace "babu abinda yakai kwanciyan hankali da zaman lpy da iyali Baban Asad, Ammin Su told me everything, Allah ubangiji yamuku albarka Allah yabarku tare" washe baki yayi yana murmushi yace "Alhamdulillah, yanzu sai yan wajenki Asad da Sharif sunakeso yanzu suyi aure" murmushi sosai Grandma tayi tace "zasuyi" sosai sukasha hira, bini bini Dad idanunshi nakan stairs har addu'a yake Du'a ta sauko koya kara ganinta amman bata sauko ba haka wuraren 4 suka tafi.
Monday!
Wuraren 7:49 nasafe tafito ashirye tana sanye dawani bakin abaya plain black mai flowers bakake, saukowa kasa tayi tana rikeda jakanta a hannun, sahun tafiyanta da Grandma dake cin dumamen tuwo taji yasa dasauri tadago kanta ganin yasa tace "Yammatan nawa ne haka har anfito" wani irin murmushi tayi arayuwa ayanzu jitake batada wanda takeso kaman Grandma tace "Grandma nima zanci dumamen" gyara zama tayi tace "Alhamdulillah zokici zanma iya barmiki idan zaki cinye" dariya tayi tasa clean hand dinta tafaraci tana kallon TV dake aiki, Grandma tace "kibar office dinan yau gobe sai ki fara, sai anjima da yamma za'a kawomin abubuwan ki, banson ki saba dokan Asad ne" dasauri tace "yauwa Ammi namaje wajensu Aneesa" hararanta Grandma tayi cikeda wasa tace "sannu uwar yawo angulu" dariya tahauyi Grandma ta harareta tace "ci abinci kafin na makeki awajen nan" dasauri tacigaba dacin tuwon, Grandma dake kallonta tace "su Aneesa suntafi school yau, kema inaso nakira malamin ki na tambayeshi progress dinki, yanamiki su biology da chemistry da kyau ko tunda kince ke science zakiyi" dasauri tace "eh yanayi ina ganesu amman Grandma maths ne kebani wahala da physics but ina ganewa suma" "duk zaki iya ai AbdulFatah ya iya lesson, zan tambaye shi if u can stand ma waec zan biya miki kiyi this year kome kikeso ki zama Du'a inhar ina raye I will help you achieve it" murmushi tayi ahankali tace "Grandma thank you" "now stop talking ki cinye ingani" Grandma tai maganan tana tashi tai kitchen dan ta wanke hannu.....
Akofar Gidan yay parking hakan yasa ahankali tajuyoda kanta takalleshi kaman yanda shima yake kallonta, ajiyan zuciya tasauke ahankali sanan tabude kofan motar tasa kafa tasauko kana ganinta kaga wacce keda damuwa sosai bude gate din gidan tayi tashiga, security zai tsareta tace "please I don't have time for this, wajen mutane gidan nazo" yanda tai magana yasa yakasa cemata komi tashiga, ahankali tai sallama tabude kofan falon tashiga, Dad ne yana sanye da manyan kaya dan fitowan shi kenan zai fita aiki ganin Asad da yanzu ma yashigo side din yazauna a dinning yana hada coffee yasa yay dinning din, jin sallama da bude kofa yasa atare dukansu biyun suka juyo suka kalli kofan, turus Ammi dake saukowa kasa rikeda hulan Dad tayi ta tsaya, cikeda mugun mamaki tace "Zai.....nab....kece ko gizo idanuna kemin" tai maganan tana saukowa da sauri tai hanyar kofa batai watawata ba ta rungume Mami tace "oyoyo saukan yaushe" tai maganan tana sakinta tajuya takalli Dad da Asad tace "Alhaji don't tell me baka gane Zainab ba Yar Hajiya ce Maman Du'a" dawani irin sauri Asad yadago kai yakalleta, tahowa Dad yayi yana murmushi sosai yace "Zainab ido kanga ido dama bakida zamunci" murmushi tayi na dole saikuma hawaye, hannu tasa tagoge hawayen dasauri zatai magana kuma saita fasheda kuka sosai, dawani irin sauri Ammi tarike mata kafada tace "subhanallahi Zainab menene come, sit" tazaunar da ita kan kujera tana kallonta tace "menene" cikin tsananin damuwa tace "Hajiya nazo wajenku ne sabida nasan Mama zataji maganan ku zata saurareku cemin tayi nazo mata gidama bata yafemin ba, mutanen nan sunaso su karbi yarsu Kakan su ta matsa a dawo da ita gida, nama Mama bayani namata namata taki ta fahimceni, i don't know what to do, Baban Du'a ma na waje" dasauri Dad yace "assha maisa baki shigoda shi ba, je dauko mayafinki Wife mutafi wajen Hajiya" gyadamai kai Ammi tayida sauri tawuce tai stairs tana kallon Asad da kanshi ke kasa kaman baimasan me ake afalon ba, ko 1min batayiba tafito, Dad yace "kutaho to" dagata Ammi sukayi suka fice.
Cikin mutunci sosai Dad da Abba suka gaisa sanan yamusu jagora yace "bismillan ku muje" shiga gidan sukayi Abba na gaba, da Sallama yabude kofar falon yashiga, Grandma na zaune kan kujera tasanya glasses dinta a idanu tana aiki a sysyrwm dinta, jin sallama yasa tajuyo, ganin Mami da Abba tareda Dad da Ammi yasa ta ijiye system dinta agefe tamike tsaye zatai magana dasauri Abba ya tsaya agabanta yace "Hajiya aikin daukeni amatsayin danki ko, sanan kina fadi naji, inason sabida ni ki sauraresu dan Allah Hajiya kinji" Mami Hajiya ta kalla da kanta ke kasa takasa hada ido da ita, sai Abba dashima kanshi ke kasa cikeda girmamawa sanan tadauke kanta takalli Dad tace "Baban Asad kasan ina bala'in ganin mutuncin ka and kaman yanda kafadi nadaukeka amatsayin d'ana dan haka listen to me and obey me, kaga mutanen nan biyu" tanuna Abba da Mami tace "inhar maganan Du'a yakawosu gidan nan ai nariga nafadamata awaya, bazan bayarda yarinyar nan ba, Du'a tagama rayuwan datayi agidansu har abada, na gayamata nakuma gayama yayanta Muhammadu yakara sanarda ita