Showing 45001 words to 48000 words out of 155647 words

Chapter 16 - Ciki Da Gaskiya Book 2 Hausa Novel Complete

06 Jan 2025

457

da ido, dole tabud'esu batareda ta shiryaba, amma suncika da kwallah, ruwan hawayen saiya k'ara musu wani k'yalli mai d'aukar hankali, daga ita harshi anrasa mai tankawa.
Sakin fuskar tata yayi yajawota ya manna da jikinsa, ajiyar zuciya suka saki atare, yasaka hannu agadon bayanta yazuge zip d'in rigarta doguwa.
Cikin sauri tayi k'ok'arin raba jikinta da nasa, amma saiya kuma k'ank'ameta, saida yakai k'arshen zip d'in sannan yacirota dakansa, hannu yasaka akafad'unta zai zame hannuwan rigar tayi saurin dafe hannayensa.
Muryarta na rawa, dan tuni hawayen sun fara zuba, tace, ''please sallah zanje nayi fa".
"Uhhhhmm!"
Kawai yafad'a ya ture hannunta ya ida zare rigar gaba d'ayama, Aysha ta matse idanunta, hawayen masu d'umi suka zubo, baibi takantaba yacira bra d'inma, sannan yad'auketa cak yadire a kwamin wanka, shima yashige.
Haka akayi wannan wanka idon Aysha arufe, shiyayi kid'ansa yay rawarsa, harya gama yanad'ota a towul bayan yasakata yin alwala.
Mai yashafama kansa, sannan yajuyo ga Aysha dake zaune kamar gunki ido arufe, dariya tabashi amma baiyiba, yamatso kusada ita bayan yasaka k'ananun kaya ajikinsa, man yafara shafa mata, tana kakkaucewa har aka gama.
Yabud'e wadrob nashi ya d'akko doguwar riga Arabian gown, ita mamakin wad'annan kaya dayake fiddowa d'ai-d'ai takeyi, dakansa yasaka mata, takuwa yimata azabar k'yau, ta haskaka farar fatarta, sannan tamata cif tamkar an gwadata, ita kanta Aysha rigar ta birgeta sosai.

Nidai 'Yar rahotonku haushi yafara kamani=? ?, sai wani Abu sukeyi kamar kurame=??.

Sallar Azhur yajasu, bayan sun idar yajuyo yana kallonta, yajikinki? Yafad'a ahankali".
Cikin turo baki tace, "nidai lfyata lau, kainedai za'ace yajikinka?".
Baisan sanda yasaka guntun murmushi ba, yasa yatsansa ya d'alli bakinta data turo gaba.
Da sauri tasaka hannu tadafe bakin, saiga hawaye.
Jikinsa yajawota ya rungume, " kewai baki gajiya da shagwa6ane? Laififa kikayi na hukuntaki, to miye nakuma asarar hawayen? Ke kullum babu Abu mafi arha agareki irin hawaye?, waishi saunawa kikeyin kuka arana?".
Yay maganar yana d'ago fuskarta tareda zuba mata idanu.
Shiru tamasa tana kuma kwa6e fuska zatayi wani sabon kukan, "a'a nikarkimin kuka, tashi muje kibani abinci nasha magani, inga zuwa la'asar zan iya fita, inason naje office akan maganar yaran jiya dasuka shigo gidanan.
Kanta ta jinjina masa tana yunk'urin mik'ewa, da sauri yajawota tadawo saman cinyarsa, " magana zakimin dabaki, kinsan banason shariya".
Kallonsa tayi damamki, shi babu dad'i yakema mutane shariyar?, amma afili saitace to". 'Cikin sanyin murya'.
"Hummmm abin mamaki, waini yau kinzama ustaziyane?, kokuma wani salihancine yazo bayan biyan kaza?".
Kunyace takama Aysha, tacusa fuskarta a k'irjinsa tana dariya k'asa-k'asa.
Shima rungumeta yayi tsam yana sakin tattausan murmushi.
Daka gansu kasan suna matuk'ar farinciki da nishad'i na musamman................=??
'







*_inayinkufa wlhy=?K? , acigaba da gashi, suya sai anacin uban hajia babba@&=??_*

@& @& @& @& @& @&babu ruwana karta kaini karuwanci turai, masoyan hajia babba amin afuwa=??>?-?.


















d'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'd'=؋?=؋?=؋?=؋?
[9/18, 3:59 PM] Aysha Galadima: *_Typing=???_*



>?0? *_CIKI DA GASKIYA........_*
_{=?*?wuk'a bata hudashi=???}_



*_Bilyn Abdull ce>??


*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_


*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
>?2?


*_part 2_*
(littafi na biyu=???)


1? 8?

Zazza6i dai yak'i sakin ya khaleel, yana kwance a d'akinsa cikin bargo, Ammah da Anty Mamie duk suna d'akin, kowa jigum-jigum, Aysha ma tana gefe ta zabga tagumi, tunani a zuciyarta barkatai, dama haka mazan keshan wahala idan hakan tafaru? yawanci alabarai saidai kaji ance matace tasha wahala a daren farko, to amma ita nasu sai yazo da ban, dukda tasan tasha wahala, har yanzuma zata iya cewa bata gama dawowa dai-daiba, ammah ya khaleel yafi bata tausayi, danya fita wahaltuwa, jiyamafa haka suka kwana yana rawar sanyi, wannan wane irin ciwone haka?......
Shigowar baffah da doctor ne yakatsema Aysha tunani, yau Dr Faisal ne zai dubashi, Wanda yakasance family doctor nasu.
Anty Mamie tajanye bargon da ya khaleel yarufe har fuskarsa,, yad'ago idon yana kallon Anty Mamie, sunyi jajur dagani kasan bayajin dad'i kam.
"Sannu babana kaji".
Cikin murmushin k'arfin hali yad'agama Anty Mamie kansa, baffah yamatso ya taimaka masa yatashi zaune ya jigina da fuskar gadon, yakai dubansa ga Aysha dakecan zaune ta zabga tagumi, kasancewar itama shitake kallo suka had'a ido, ita tafara janye nata, sannan shima ya d'auke nasa yamaida kan Dr Faisal dake masa tambayoyi.
Ganin kamar yanajin nauyin amsawa Dr Faisal yace, "please Alhaji kozaku d'an bamu wajene?".
Baffah yace, "OK babu damuwa doctor, bismillah kayi aikinka".
Har Aysha tamik'e zata fita Ammah race, "a'a kekam yi zamanki".
Babu yanda zatayi, dole takoma tazauna, sukuma suka fice.
Ya khaleel yayma Dr Faisal bayani kamar yanda yayma Dr Abraham jiya, Yakuma Sanar masa Dr Abraham yabashi magani harda allura.
Dr Faisal yakar6i magungunan yaduba, "kwarai yabaka magani mai k'yau, zazza6inne kawai yamaka naci, kuma inaga hakan yahad'a da buk'atar Hutu da jikinka keso".
Guntun murmushi ya khaleel yayi, "Dr aii Hutu bai ganniba nikam, kasan yanayin aikin namu".
"Hakane Ibraheem, amma gaskiya kad'an dinga dubawa, kana ayyukan dasukafi k'arfin jikinka sosai, garashin isashshen barci, amma tushen matsalar gaba d'aya shine tuzuranci". ' yay maganar cikin zolaya'.
Murmushi ya khaleel yayi, "Dr kaima zaka ta6ani kenan".
"Hhhh aikai d'innefa, shekaru kusa 37 babu mata? Amaryama tayi k'ok'ari data iya kar6arka".
"Hummm Dr kenan, bazaka ganeba ne kawai". 'Ya khaleel yay maganar idonsa nakan Aysha, datum d'azun take cikin matsananciyar kunya, saboda bayanin da ya khaleel kema Dr ko kunya babu, bawai fallasa sirrinsu yakeyiba, a'a musabbabin ciwon nasa yafad'amasa.
"yanzu dai bara ak'ara maka magunguna, saikuma nasaka maka k'arin ruwa".
Ya khaleel ya amsa da to yana janye idonsa daga kan Aysha.
Dr Faisal yasakama ya khaleel k'arin ruwa, sannan yace a samu towel k'arami a d'an jik'a da ruwa ana dannama ya khaleel d'in goshinsa, saboda yaji kansa yayi matuk'ar zafi.
Godiya baffah yamasa sannan yatafi, Anty Mamie tace, " Aysha tashi ki d'akko towel, saiki zubo ruwa ak'amin roba".
"To".
Aysha ta amsa tana mik'ewa.
Koda tadawo saita Taras su Anty Mamie duksun fice, wannan ya tabbatar mata cewa aikin natane, ganin idonsa alumshe tad'auka barci yakeyi, saman gadon tahau ta zauna kusada Kansa, tamatse towel d'in dagan ruwan ahankali tad'ora bisa goshinsa.
Ajiyar zuciya ya saki tareda bud'e lumsassun idanunsa yasauke kan Aysha saboda sanyin ruwan.
"sorry ruwan da sanyi ko?", 'tafad'a kamar zatayi kuka'.
Guntun murmushi yasaki, sannan yamaida idonsa yalumshe, k'in cigaba dayi tayi, saima ta6ige da kallon fuskarsa, jin shiru bata cigababa Yakuma bud'e idanun nasa akanta yace, "miya faru?".
Daburcewa Aysha tayi, bataso yakamata tana kallonsaba, shikuma saiyayi tamkarma baisan mitakeyiba, "cigaba Dayimin mana, kobakiso nasamu sauk'i?".
Girgiza masa kai kawai tayi, amma takasa magana, cigaba tayi da saka masa towel d'in tayi, ahankali kan yafara hucewa.

Kamar daga sama Momy tafad'o d'akin ko sallama babu, kunyace tad'an kamata, dataga ansakama ya khaleel k'arin ruwa, amatsayinta Na mahaifiyarsa bashida lafiya har haka amma batazo ta dubashiba, alhalin kuma tasani sarai, ko yanzun zuwa tayi tamasa fad'a akan wai yak'i yaje inda take saboda yayi aure, saikuma tazo ta taras Ashe jikin nasane.
Batareda Aysha ta kalletaba tace, "Momy ina kwana".
Harar Aysha Momy tayi, batareda ta amsaba tamatso kusada khaleel, cikin d'an rikicewa tace, " Ibrahim! Dama bakada lfy amma aka gaza sanarmin? Tunkafin ayi nisa son rabani dakai akeyi kenan?".
Aysha data fahimci zancen Momy tsaf da ita take, saitayi murmushi, tana cigaba da goga towel a goshin ya khaleel tace, "uhmm to k'ila laifin Anty shukurah ne, Dan itakam jiyama kusan anan tawuni tareda kowa na gidannan, Momy inagama dai kekad'aice bakizoba sai Anty zuwairah dasu mufeedah".
Ya khaleel najinsu, amma kokad'an bai fahimci bak'ar magana sukema junaba, musamman yanda yaji Aysha nama Momy magana cikin girmamawa.
Magana Momy zatayi ya khaleel yabud'e idonsa, shiru Momy tayi tadawo da hankalinta kansa, saitakama borin kunya wai ank'i sanar mata.
Murmushi kawai yamata, amma baice komaiba.



_____________________________
Anty zuwairah dai tun jiya tawuce, Anty shukurah kam baffah yahana, yace tayi zamanta har mijinta yazo.
Hakan da baffah yayi yakuma hasala Momy, amma bata nunaba.

Wajen 3pm saiga hajia khaltum a rikice tazo gidan, ko gaisuwa basuyi da momyba tace, " Aminiya yanzunan ankamasu gwaska shine baki sanarminba".
Wata zabura Momy tayi tareda fiddo ido waje, tace, "kamarya? Ban ganeba?".
"Hummm kina bani mamaki wlhy wani lokacin, abinda yasa tun jiya banzoba wasu yarane muka tura k'asar Dubai amma aka kamasu suda Ruth d'in, gabad'aya hankalina atashe yake, shiyyasa ban maida hankali akan su gwaska ba, ni duk azatona yarinyar tana hannunsu, sai yau naje gidan gwaska wani yaronsa ke sanarmin ankamasu agidannan daren jiya, shima abinda yasa yatsira ba'aje dashi baneba, sunbarsa tsaron gida".
Sosai naga tashin hankali da rud'ewa tattare da Momy, tama rasa abin fad'a, komai ya kwace mata, suna cikin wannan tararrabi aka kira number hajia khaltum, wai ankama Alhaji bishasha.
=?? kuttt saida hajia khaltum tashiga bayin Momy, dama ita akwai tsoro, sai tsageranci fal cikinta kuma=??.
Momy kamar zatayi kuka tace, " hajia khaltum nafara jin tsoro gaskiya, yanzu kuma suwaye suka kama Alhaji bishasha?".
"Wai sss tareda police Interpol ".
"to ammah Ibraheem yana gida kwance babu lfy aii".
" da gaske".
"ALLAH kuwa, tun jiyama bashida lfy, kama su gwaska ma saidai idan wasu yasaka"..
......jinjina kai hajia khaltum tayi tana fad'in "dolene k'ungiya tahad'a taron gaggawa kuwa, bara naje, zamuyi waya"....
Momy dai takasa cewa uffan, ita gani takeyi haryanzu tanada mafitar kare kanta wajen ku6uta.

Nace hummm.


____________________________
Aysha zaune kusada ya khaleel tana had'a masa shayi, shikuma ya tsareta da idanu ko k'yaftawa bayayi.
Tad'ago danufin bashi tea d'in saitaga ita yake kallo, kunyace takamata, asanyaye tace, "ga tea d'in".
Kar6a yayi batareda yace komaiba, wayarsa tafara ring.
"hello Taheer! Ya garin?".
"Alhmdllh sir".
Yanda yaji taheer yanutsu saiya gane kiran bana fannin abokantaka baneba, Na aikine.
Shima saiya nutsu yaci serous.
Taheer yace, " sir idan babu damuwa zanzo gida saboda namaka bayanin wani aiiki".
"OK babu damuwa, saina ganka", ya yanke wayar.

Aysha najinsa, bayan ya ajiye wayar yace, "jeki saka hijjab taheer zai shigo".
Ta amsa da "to", sannan tamik'e tanufi d'akinta, shikuma yabita da kallo.


Babu dad'ewa saiga taheer ya iso, yau Aysha taga ikon ALLAH, yanda taheer yawani k'ame tareda salute d'i ya khaleel d'in, shikuma yaci serious, babu ko magana, hannu kawai yad'agama taheer d'in, Aysha a zuciyarta tace Sabon salo, saikace ba abokinsaba? Kai wannan hali Na ya khaleel baiyiba.
Itadai ta ajiye k'aramin tire data d'ora ruwa da lemo agaban taheer, yanda taheer yace mata ya gode cikin nuna girmamawa sai kunya takama ta, takoma gefe ta zauna tana kallon ikon ALLAH.
taheer yamik'ama khaleel laptop dake hannunsa, "sir! Ga jerin wad'anda muka kama tareda Alhaji bishasha, aciki mutum 4 sun rasa ransu, 1 sss ne, 3 kuma yaran Alhaji bishasha, wasu kuma sun sami rauni ta silar harbi da yankan wuk'a, gsky Alhaji bishasha yanada had'ari sosai".
Jin jina kai khaleel yayi, maimakon yabama taheer amsa da turanci kamar yanda yamasa magana, saiya juya da French.
Taheer daya fahimci yayi kuskure yace, "sorry sir".
Dan acikinsu nasan sirri, kuma ga Aysha awajen, baikata kuma tasan wani Abu dangane da aikinsuba, dukda kasancewarta matarsa, saidai baisan Ayshan kuma tanajin French d'inba.
Jin jina kai kawai ya khaleel yayi, yacigaba da magana yayinda yake duba hotunan mutanen, da French yace, "amma taheer wannan guy d'in kamar Wanda muka ta6a kaima hari a Nouakchott ta k'asar Mauritania, shekaru kusan 5 kenan, amma yagudu".
"Yes sir!, nima nayi wannan tunanin wlhy, Wanda muka kama makamai a hannun budurwarsa ko?".
"kwarai kuwa, amma miya kawoshi Nigeria? ".
" yakamata a bincika kam sir".
Ya khaleel ya furzar da huci mai zafi daga bakinsa tareda shafa gemunsa, yamaida yatsansa kan bakinsa yanad'an bugawa a hankali, idonsa nakan laptop d'in yana dannawa da hannunsa d'aya, saida yagama kallonsu tsaf sannan ya kalli taheer, dashima idonsa ke kan laptop d'in, "ummm amma ita wannanfa?". 'Yay maganar yana nuna masa pic d'in wata dattijuwa dake cikin hotunan su Alhaji bishasha'.
"Itama acikinsu take, saidai abinda Na lura dashi, kamar tana zamane dole dasu, bada son rantaba, tama samu harbi a k'afarta, Dr Abraham yayi treatment d'in, yanzu tana nan a clinic d'in setetion kwance, nake ganin zamu samu wasu bayanai agurinta".
"OK, yayi k'yau, amma mi IG yace gameda kamasu?".
"Yanuna jin dad'insa sosai, shinema yace namaido aikin wajenka dukda kana hutu, tunda dama kaika fara".
Nanma ya jinjina kansa.
Cigaba yayi da danne-danne, shikuma taheer yazuba lemo a cup yana sha, shima ya khaleel d'in yanayi yanashan tea d'insa.
Zuwa can yad'ago ido yana kallon taheer, "miye labari gameda mutane 37 damuka tace a contact d'in barau modibbo?".
"Suma Alhmdllh aikin yana tafiya, taheer yad'akko wani files yamik'a masa, ga wannan, bayanaine akan mutane 9 damuka tantance acikinsu, matar data kirashi a waccan ranarma munfara aiki akanta, Dan munkama wata mata dake aiki a k'ark'ashinta zatakai yara 6 k'asar Dubai jiya, nakira phone naka danna sanar maka amma bansamekaba, naturo sak'o kuma baka bada amsaba".
"ban kulaba, Dan jiya ina kwance babu lfy, amma yakamatafa kurufe asusun bankinta, miyasa Solomon baiyi wannan aikinba? Dolenefa kadinga zaburar dasu kamar yanda nakeyi, dukda inagama dole nayanke yawan hutunnan nadawo office, naga aiki yana neman cakud'ewa".
"Wlhy yama cakud'e, Kasan kuma yanda suke shakkarka suna aiki da kwazo idan kana nan, basayi idan baka nan, saikaga suna janjani akan aiki, kaga ko sanda aka kashe david kana Mexico ne, sunyi amfani da wannan damar suka kasheshi, kwafa ya khaleel yayi, amma baice komaiba, yacigaba da duba files d'in, saida yagama tas sannan yamik'ama taheer.
Taheer yace, "yakamata kasaka hannu sir".
"OK, amma ya akayi kuka samu bayanai dangane da fita da yara zuwa k'asar Dubai?".
Da sauri taheer yace, "sorry sir, kag???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?a ina neman mantawa, munsami bayanai tawani email ne, amma an6oye kai wajen bayyana sak'on, ma'ana mai email d'in ya 6oyemana kansa, sannan kaga jerin sunayen mutum 5 daya bamu, yakumace muyi bincike akansu, mai email d'in yabamu tabbacin shiba komai baneba, yaza6i bamu bayanaine saboda cutar dashi da mutanen sukayi yunk'urin yi, bazai yuwu ya bayyana kansaba saboda tsaro".
Ya khaleel yajawo laptop d'in, cikin d'aurewar kai yake binciken email d'in, amma taheer kana ganin bawanine yake mana k'ofar ragoba kuwa?, kasanfa bancika son bayanan sirrin nanba, inhar ba irinku Dana yarda bazasu cutar daniba".
"Hakane sir, amma wlhy nayi k'yak'kyawan nazari nidasu Joseph, saimuke ganin kamar gaskiya mai email d'in yake fad'a, musamman idan mukayi la'akari dakama Ruth".
"To shikenan, zanshiga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login