Showing 36001 words to 39000 words out of 108220 words

Chapter 13 - Tantiriya A Gidan Yari Book 3 Complete Hausa Novel

03 Feb 2025

686

ransa Ina ruwana da gashi ni ko
mace tana da shi ko bata da shi indai zata gyara gashinta normal.

Zip din ya zuge ta wani yi sakato za a cire mata kwaro,ita ba bra ta saka ba,anyi anyi ta saka tace ita yarinya ce baza ta saka ba,yaga bayan ba birki,hannaye biyu ya zura ta bayanta ya taba Boobs dinta,mamaki yayi yace Kai to Ina suke makalewa ba a gani,a'a'a Papa idonsa Yana gani,wlh yana gani tar,Ita Kuma shashar wai ka cire min? Yace a'a kokawa muke ta yi da shi,kar ya cijeni dan Allah ta furta,Ina wajen Ina nan garkuwarki in bari ya cijeki,Yana ta tabe mata Boobs,ji tayi kawai abu daya yake yi ta tuna da kirjinta ne fa,wayyo Ummati ta kwalle da kuka wani ya taba min,sai da kika ce kar na bari gashi naci amanarki,Arham ya toshe mata baki da hannu daya hannu dayan Kuma ya gyara mata zip din yace ke daga taimako,ka taimaki kanka dai wlh sai na fadawa Mima da Papa ka taba min nono bazan yafe ba,wlh idan dai na samu ciki Kaine ta fashe da kuka.

Arham yace dan Allah karki fada kinji ki rufa min asiri? In rufa Maka asiri azo a Ganni Ina laulayi Ummati tace ciki ake samu,wayo aka yi miki sabo da karki yarda wani ya taba da Hallare ake ciki,Karki fadawa Papa,tsoro Arham yaji Papa ya Masa warning yace wlh indai ya sake taba wata mace sai ya Kore shi daga gidan sa,shi yasa yake rokonta karta fada masa,Miman dai ko kin fada Mata ba damuwa,au haka kace wato baka tsoron babarka,yace kawata ce Kuma uwata,kashewa muke mu rufe itace ma ta zugani,dariya Basma tayi tace Allah zaka shiga wuta kace ta zugaka ka taba min nono? So na take da yawa tace inyi komai ba komai duniya ce in Mori kuruciyata,ke in banda ma kece daga naji yanda suke ai ya halatta,naji na gani dan Tabesting dai,ke da zaki ce ungo Sha ma,Ido ta rufe da hannu tace sai kace saniya da danta Allah ya kiyaye ba ruwa a nawa,yace akwai,a'a babu wlh ko shekaranjiya da naje wanka na gwada tatsowa,zan kawo Koko a cika min,dariya tayi tace nidai kana ta koya min iskanci sai sirrina nake fada Maka,Arham yace Kinga da na zaci Baki da komai a kirji,mummunan fahimta kayi min amma Ina da shi,yace naji zahiri saura gani da Ido,ashe zaka dige,yace ba wani digewa kina bacci zanzo na gani in naga dama,ance nauyin bacci ne dake,in kayi hakuri ma zaka gani what are you eating na mouth Yana zuba,dariya Arham yayi yace Iyye turawa sai kwai tace hmm baka San Ina makaranta ba Ina yin candy Papa ya dakko ni Kuma Ina Jin Dan turancina,na iya karatu da rubutu,suna haka har 11pm ta kusa sannan Mima ta zaci ma sun gama ta leko ta gansu a manne ba space,komawa tayi ba tare da sun ganta ba ta kira shi a waya tace kun gama ne? Yace a'a sai anjima,Sha daya na dare ta kusa ka tafi ka kwanta mana ka kyale yarinya,yace kufa kuka ce mu fahimci juna ban gama fahimtar ba,ka tashi ka sallameta ka tafi karka yiwa yarinyar nan wani abu ban yarda da Kai ba,Arham yace to,ta kashe wayar tana cewa sai ya tabewa yarinyar nan kirji wlh yaran zamani bare Arham nasan hali,Bata San aikin gama ya gama ba,tashi yayi yace tafiya zanyi,Basma tace kamar karka tafi Allah muna hirar mu,yace Mima tace muyi bacci haka,tace to sai da safe,yace ba kiss? Da gudu ta arce ta fada dakin su Haly tace cewa yayi wai ba kiss,Mufee tace uhm tsokanarki yayi tace wlh Kai wannan yayan naku Dan iska ne in fada muku gaskiya.

Allah yasa bata ce ya taba ta ba,Haly tace ya miki wani Abu ne? tace yace kar na fada Kuma rufin asiri Yana da dadi indai mutum yayi Abu to a rufa masa asiri kar a tozarta shi,Haly suka yi dariya suka tabbatar Arham ya Kai hannu,Mufee tace ke dai ki Fadi gaskiya tace ai ya wayar min da Kai yace ba ta nan ake samun ciki ba Kunga kuwa da sauki,suka ce ae da sauki suna dariya.

Spark a ranar yaga bazai iya da sabon halin Naila ba ya dauke ta yace muje asibiti kawai ko kwakwalwarki ce a auna in ta kama rukiyya za ayi miki ayi miki,ki sani a gaba da fushi da neman fada ga kuka,karshe kice zan dace da cizo sai kace Yar secret society, vampire kike nema ki dawo,driving yake tana jinsa tace Allah lafiya nake yace a'a sai fa munje asibiti,suna zuwa lokacin likitar tasu bata duty da wata ta hada su a lokacin,Naila bata yi bayanin me take ji ba tace ita kalau take,Spark ne yayi bayanin komai,Likitar tace Anya ba ciki ne da ita ba,Spark yace ku taimakeni ku gano gaskiya na samu salama kullum hakora take kafa min zanyi dadin cizo,Likita tayi dariya ta kaisu wurin test aka yi mata na jini,Likita result Yana fitowa tace to ka huta ma Oga ciki ne da ita 2mnths,yanzu in tayi wani Abu ka daina damuwa,Spark yace ba laifin glove bane batir ne Kai Kuma Baby zaka zo duniya akwai zama ni da Kai,zamu yi zama naji dalilin tsanata da kayi,ba laifin zaune ba na tsaye kasa matata ta dinga zagin ubanka,tana cewa na sire mata,Kullum bana baccin kirki sai Mita,sai fada,Kwalbewa babu,ga son a cije ni,Naila murna ta hanata fushin ma ta daina fushi gaba daya sai farin ciki kawai ta rasa me zata yi,so take kawai su bar asibitin,abin nema ya samu Naila murna ta hanata magana.

Jauro yau matarsa Amarya da Habiba uwar gida ya dakko suka taho gidan Hashimu zasu yini,Hashimu yana gida yasan da zuwansu an shirye su Jauro ana tsakiyar mata,Habiba na gefe Amarya na gefe,Abba ya kalle su yace tattabara sarkin aure,Jauro yace Kai in ka isa kayi mana mace daya ce kwal baza ka iya adalci ba,Kai ba adali bane,Abba yace Kai adalcin kake yi, karka bari na fadawa Habiba abinda kake cewa,Habiba tace nasan zai aikata,bayan sun zauna Abba yace da jiya kuka zo baza ku same mu ba na Kai Yar Inna Saloon,Jauro yace uhmm tsofai tsofai haka? Abba yace daga can muka wuce Shan ice cream kasan ta da son Sanyi,Nima Ina Sha sabo da bana ciwon baya,Jauro yace bana son wulakanci Kuma tunda nace Ina ciwon baya Abu yaki wucewa a wajenka wai shike nan bazan warke ba to?matan ne suka gaisa suka fara hirar su suma su Jauro hirarsu suke yi,Jauro harda kiran Habiba da kanwata tace na'am,Abba yace Habiba Anji kishiya an fara canja hali ana so ayi soyayya ba a iya ba Kuma,dariya suka yi.

Haidar kuwa Abuja ya shirya yaje katsam gidan Mima ya wuce wai yazo gaisar da matar babansa ya bata hakuri ta koma gidan mijinta,a zahiri Kuma wajen Mufeeda yazo,yaci sa'a tana nan kuwa a gida yazo har Palo aka sauke shi,Haidar ya nutsu bayan duk sunzo an gaisa,ya Kalli Maman Rafeeq yace dama hakuri nazo baki Dan Allah kiyi hakuri da abinda Baba yayi miki,ki koma gidansa,Maman Rafeeq tace na gode wlh ka nuna min kauna ka nuna cewa Kai me Ilimi ne,Haidar a ransa yace karya nake ba wajen ki nazo ba, amma badan da dalili ba me zai kawo ni wani ki koma hannun Baba Ina ruwana da zaman ku,kin dade baki koma ba,a fili Kuma yace ayi hakuri Mama a karasa haka,tace wlh bazan iya ba ka daina bani hakuri ma,bai ga Mufeeda ba ya zauna Yana ta jayayya da Maman Rafeeq har Mufeeda ta shugo ta dawo daga biki,tayi mamakin ganinsa sosai,kallon juna suka tsaya yi,Maman Rafeeq tana cewa bazan koma ba gaskiya ka fada masa,Haidar tuni ya samu abinda ya kawo shi ya ma manta da zancen.

Mero tana zaune tana kallo ta gama girkinta ta shiryawa Haneef a dining sai lokacin me gadi da Salamatu suka ci abinci,tayi wanka ta canja jemammun kayanta ta zauna a Palo tana kallon ci gaban film din jiya,sai da aka gama film din ya dawo gidan,tace sannu da zuwa bayan ta amsa Sallamarsa,yace tashi kije Jikin mota zaki ga driver kice ya baki kayan Nan,Mero taje ta karbo kaya Niki Niki a Ledoji,ta kawo Masa,tana shugowa yace naki ne,tace na gode na gode Allah ya Kara arziki,ta shige part dinsu da kayan tana murna,tana zuwa ta duba readymade ne dogayen riguna na material iri iri,sai Abaya gasu nan kala hudu,sai undies,da flat takalma kala uku masu kyau da mayafai,Harda kayan kwalliya,mayukan shafawa da sauran kayan bukata,Nan take Mero ta saka rigar material wata white and green tayi mugun kyau kuwa kamar Yar birni,mayafi ta yafa fari a kanta ta gyara sauran kayan sannan ta fito,tana fitowa Haneef ya bita da kallo,ta Sha kyau matuka fuskewa yayi Yana cin abincinsa,Ihsan ce ta shugo tsoro ya kamata ganin Khadija Cikin wannan tsaleliyar shiga tayi kyau sai a zaci matar gidan ce,Mero tace kayi wanka kuwa ka zauna cin abinci? Yace yunwa nake ji bazan iya ba sai na fara cin abinci,Ihsan ce ta fisgo Khadija ta juyo da ita,ta kalleta kawai ta kwasheta da Mari,a gidana zaki dinga yin shiga haka dan kija hankalin mijina,dan uwarki muje,uban waye ya siya miki kayan ta nufi dakin Mero taga kayan a take away Leda tasan Haneef ne ya siyo,fitowa tayi da su tayi waje compound ta zazzage su a kasa gaba daya ta dakko ashana,Haneef ne ya fito yace wlh indai kika kona kayan nan a bakin aurenki,Ashanar ta jefar ta ja tsaki tace dama karya kake Karuwarka ce anzo a cuce ni a matsayin Yar aiki,Mero tace in kinyi zuciya kije ki bashi hakkinsa,in Kuna bakya so mu zamu bashi,Ihsan tace Karuwa Allah ya tsine miki ta wuce dakinta.

Tunani Ihsan ta fara tace idan banyi da gaske ba yarinyar naga Bata da hankali da gaske take lamarin nan,wata zuciyar tace amma Kya zubar da ajinki kije wajensa ai sai dai yazo ya rokeni sannan na je tsaki ta ja tare da kwanciya a Saman bed.









AsmaBaffa
[2/21, 8:05 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 3
~TAIMAKO~

31-35


Official

By
AsmaBaffa


SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM


Page naki ne
Oum Aariz


Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx

Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202





Ihsan tana zaune tana sake sake,Haneef ya gama cin abinci kenan zai haura sama yaji Muryar Mamansa,Juyowa yayi yace Mamana ashe kina hanya,Hafsatu tace ae dama cewa nayi in nazo ka ganni,Ina sa ranar zuwa na kasa,Akwatin kayanta ya karba yace sannu da zuwa muje" ta bishi sama,daki ma yace Mama wanne kike so ko na bar miki nawa na canja wani,tana dingisa kafa sabo da tana dauke da ciwon kafa tace baka da dama Haneef Allah dai ya Maka Albarka,yace Ameen Mamana,Ina matar taka ne? tana daki bacci take maybe,tace to mashaallah suka shiga bedroom ya ajiye mata akwatinta,ya durkusa tare da gaida ta tana zaune gefen gado,yace wanka zaki fara yi mamana? a jirgi na taho yanzu nayi wanka bazan sake yi ba,yace to abinci fa? tace uhm ai ku girkinku na turawa ne ni nafi son na gargajiya da zan samu tuwon shinkafa miyar gyada taji Alayyahu da yakuwa ai da nayi farin ciki,yace sai ayi miki yanzu dama na kawo sabuwar me aiki,baki ganta ba Mama nutsatsiya,Mama tace dama a kasar nan yanzu akwai nutsatse? Jinake tsadar rayuwa tasa kowa nutsuwarsa ta gudu,babu sauran nutsatse a kasar Nan,Haneef Kai dai indai mutum a kasar nan yake kawai ayi sha'ani a rurruma a zauna da hakuri amma batun nutsatsu yanzu babu kowa a fusace yake rashin mutunci yake tatawa.

Dariya Haneef yayi,tace ya matar taka ta gyara halin kuwa? Yanda kika sani ba abinda ya canja amma kisa Ido zaki gani da idonki,Mama tace Allah ya shirye ta,Haneef yace an bani shawara ma na Kara aure kawai,Mama tace bazan hanaka ba Allah dai ya tabbatar da Alkhairi amma ni bana son aure auren nan,yace Ameen,tashi mu koma Palon kasa ta mike tana cewa wayyo Allah kafar Nan dai har yanzu ana ta magani kamar ba ayi ko ya nayi tafiya sai na gaji,an hanaki cin Jan nama sai kifi sai kaza,wlh watarana Karya doka nake,kasa ta sakko suka zauna,Salamatu ta fito ta gaisheta ta koma kiran Khadija,a daki ta samu Khadija tana gyara kaya tace ki fito babar Oga tazo ku gaisa,Mero tace to jeki zanzo,tana tafiya Mero ta dakko zanin kodaddiyar tamfarta ta daura tare da canja riga t-shirt ta fito a Yar aikinta sak ta fito.

Tunanin Haneef kar Mamansa ta ga Khadija da shiga me kyau idan Ihsan tayi korafi ko me tace yarda zata yi,farin ciki yayi ganin Khadija a shigarta ta Yan aiki,yace a ransa wannan tasan me take,Mero ta karaso ta durkusa da uban ladabi ya gaisar da Mama,ta amsa tace ke Kuma ya sunanki? Khadija Mero ta furta tana murmushi,daga wanne gari? Khadija ta Bada amsa tace mashaallah gaki kuwa da nutsuwa,Mero ta sake yin kasa da Kai,Sai ta birge Mama,tace na yaba da hankalinki gaskiya a kula da aiki sosai,Khadija tace to Inshaallah,yawwa tuwon shinkafa zaki mata miyar gyada da yakuwa cewar Haneef,tace ai ba yakuwa yanzu gashi dare yayi bare a siyo,to shike nan ki mata miyar gyadar da ganye kawai tace akwai Ugu sai ayi mata miyar gyadar,Mama ta furta a sa kifi banda Jan nama,to ba damuwa Mero ta mike ta nufi Kitchen,Ihsan ce ta fito Taga Mama,murmushi ta saki ta karaso tace sannu da zuwa Mama,Har gabanta tazo ta durkusa har kasa ta gaishe ta.

Mama tace Kuna lafiya ko? Ihsan tace lafiya muke Mama,Haneef ya kalleta kawai suka hada Ido,Baki ya tabe ya dauke Kai,me zaki ci Mama na dafa miki? mama tace an sa Yar aiki ma,Ihsan tace haba Mama aikin me nake yi ni ban fiye son Yan aiki su min girki ba a gidan nan,Haneef mamakin karyar Ihsan ya kamashi,Mama a ranta tace wato Haneef karya yake min dan kawai basa shiri ne shine yace bata kula da shi ai gashi na Gani da idona.

Mero tana kitchen tana girkinta,Haneef ya shugo kitchen din kamshinsa ta ji a bayanta ta kafadarta ya miko kansa tare da yi mata rada a kunne kina da hankali Khadija,kin gane Mama zata iya fahimtar wani abin idan Ihsan ta fada mata ko me zata yarda amma a haka Kinga shike nan.

Juyowa Mero tayi tana murmushi gwiwoyin hannayenta Yana Sama kusa da gas da wuka a hannunta,Ido ya zuba mata sosai yana karewa surarta kallo,Mero ma shi take kallo,me kike yi? Ya tambaya,tace girkin Mama,uhmmm ko zaki koya min? me zai hana kawai ka kalla yanda ake yi,yace Alright tare da harde hannayensa a kirji Yana kallon Mero tana girki.

Tunda ta fara aikin ita yake kallo ba yanda ake girkin ba,ita Kuma sai bayani take Masa,tace yanzu yanka min albasa mu gani,Yana can ya kura mata Ido tace ka yanka min Albasa nace me kake tunani? dawowa yayi hayyacinsa yace sorry me kika ce? ka yanka min Albasa zo na koya Maka,yace kin San a kayan aikin nan ma kyau kika yi,Khadija tace Dan Allah? Yace t-shirt din ta miki kyau,na gode ta furta tare da mika Masa wuka tace kaga yanda zaka yanka haka,kamar haka to fara,fara yi yayi a hankali Dan bai iya komai ba,Kayi kokari gaskiya kawo ka gani,ta rike hannayensa da wukar a hannunsa suna yankawa a haka,dariya yayi yace na iya daga yau wow,Ihsan ganin shuru yaki fitowa ta shugo kitchen din,a zabure fakat da sauri ya dauki wani cup ya basar ka rantse dama shi yazo dauka tuni ya matsa daga kusa da Khadija,agogonsa yake gyarawa ga cup a hannunsa,Mero Kuma tukunya ta bude itama tuni a zabure a tamanin itama ta fuske,har goshinta take sosawa sabo da babu gaskiya,Ihsan kamar ta gansu manne da juna amma sai Kuma taga kamar idonta ne ya mata gizo,kallon su ta hau yi sosai tana so ta fahimci wani Abu amma sai ji tayi Khadija tace Oga kawai ka bar naman nan yayi kaga bai dahu ba ka daina jira in yayi zan kawo maka,Kallon Khadija yayi lokacin ta dago Kai suka hada Ido"Ido daya ya kashe Mata tare da murmushi,labbanta ta tamke tana mannewa kar ma tayi murmushi.

Ihsan anci da rabonta tana danna waya tana dagowa har sun gama ya fice abinsa,Mama ya samu tana kallon film,Ihsan kuwa Mero ta kalla tace munafuka yanzu wato Kinga uwarsa kin saka kayan aiki,Mero tace Daya muke bakya girki ko cokali bakya dauke wa kince bakya so Yan aiki suyi miki girki,me take so zaki dafa mata ni Kuma Kinga Ina da kayan gayu na canja nasa na aiki,wlh kina fadar Abu a kaina sai na tona miki asiri yau kiyi karyarki da kika Saba kawai Nima nayi tawa,Ihsan ta Kalli Khadija tace karfa mayya sarkin naci an Kore ki kinki tafiya,na tsane ki Yar Zina,Khadija tace oho miki Kuma.

Khadija sai da ta gama miyarta gefe daya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login