Showing 63001 words to 66000 words out of 108220 words
Chapter 22 - Tantiriya A Gidan Yari Book 3 Complete Hausa Novel
yace kawai anyi settling komai,Mero taji haushi a ranta Dan me za ace ai anyi Settling dama Yana son Ihsan,tambaya ta sake yi tace kace anyi Settling? Komai an saita shi?wato komai ya saitu? Yace ae komai normal ki tayani murna ya rugume Mero tana daga zaune Yana gefenta,Mero tace a dinga tunawa mu dai Musulmi ne,sake kankameta yayi,Mero ta zaro ido tana Jin kamshinsa Wanda ya kashe mata jiki,kokarin ture shi take yace please ki dan tsaya,Mero ta tsaya tana cewa ban sa bra ba kana ta Jin bati,maganar da tayi ya sake Maida hankalinsa kamar zai Maida ta ciki Yana sakin ajiyar zuciya Jin ai bata ma da bra,hannu ya Kai zai taba boobs Mero ta boye jikinta da sauri ta zame tace ka bari a daura aure,halina da soyayya da Gwauro kenan,dariya yayi yace zaki bayani zaki ga Gwauro.
Kwanan Mero biyar aka sallameta tana takawa normal kadan take dingishi,bayan sun koma gida Haneef bai San zata fita ba ta shirya ta tafi kasuwa,tunda tazo Bata taba yawo a cikin Kano ba baza ta iya Kai kanta gida ba idan ta Bata,ganin da waya tace in ta bata ma sai ta kira Haneef,sai da ta je ta gama siyo ganyen da zata yi girki da shi da Yan abubuwa tazo zata dawo gida ta rasa unguwar ko suna bata sani ba,waya ta dauka ta kira Haneef yafi sau ashirin bai daga ba,Mero ta rasa Ina zata je tana ta tafiya a kasa kamar tayi kuka,Motar Jauro ce tayi Slow a wajen shi da Abba,Abba Dolo yace ga wata yarinya da alama Yar unguwar ce mu tambayeta tunda ni naga ba mutane a nan haka,Jauro yace kar fa ta zanci sonta muke,Yo sai dai Kai ni Ina da Yar Inna Allah ya bawa me rabo sa'a ya samu wannan halitta ta Allah ya more rayuwarsa,Jauro yace Kai ana haifar mata da kyau yanzu ba irin zamanin mu ba,da fa Gani nake kaf garin mu babu me kyawun Habiba ashe hauka nake,Abba yace a'a Jauro dama kasan da irin su Kubra Yar Inna duk gasu Nan,ga Ade ma ga Hajara me Jan lebe,ga Bingel me idon Madara duk a lokacin sune mata masu ji da kyau musamman Kubra tawa,oh su Kubra anyi farin jini an more,layi ake kafawa sai ta kare a Hashimu Dolo,Jauro yace ai Kai naka shine me kyau na wani banza ne a haka nake son matata Habiba
Glass ya sauke yace da Mero da Allah yarinya tambaya muke, Mero ta daure fuska ta juyo a yangance tace Malam kayi hakuri bazan taba soyayya da Kai ba,bana son wani da namiji baka ganni ba kalar Instagram? Ko baka ga nayi kala da Twitter ba? Dan Allah ka nemi wata ni bana sonka,wait wait wai waye yayi magana soyayya ana daga magana kin San uzuri....bazan taba sonka ba koma mene bana soyayya ni,wa yake zancen soyayya cewar Jauro,dama haka kuke Dattijai da Kunga kyakyawar mace me aji sai kuce Kuna sonta,Jauro baki ya bude kawai,Abba Dolo ne ya juya yace Nima wlh Allah ya isa da kallo na da kika yi da matata da komai da girmana da yarana sabo da Allah yayi min baiwa ta kirar matashi,kin ganni kamar saurayi shine kike kallona bazan taba sonki ba Allah ya kiyaye min,ke ni a namiji ma nake kallon ki shi yasa ma muka tareki zamu yi tambayar,Mero tace ai daga tambayar sai ace an gode sai karbar number bada ni ba ku nemi wata ta juya ta tafi abinta.
Abba yace ka gani ko wannan da bata fi sa'ar Naila ba ko,yanzu wannan idan Naila tana kusa tayi mana haka ba sai ta kusa nakasa ta ba,Jauro yace bare yarana su Haidar, Abba yace duk da haka fa ta cinye mu a wasa yi gaba ka sake tareta sai na rama,Jauro ya ja mota tare da tsayawa a saitin Mero Inda take tafiya,tsayawa ta sake yi tace Dan Allah Ina ganin girman ku mana ku kyale ni,babbar yarinya ce ni kalar celebrities ce ni,Abba yace ke rufe mana baki ke baki ji kunya ba,kalleki wai kalar Cele, ya kike dakko abinda yafi karfin ki kina likawa kanki,kika zama Cele ai sai an rufe ma'aikatar idan film kika shiga sai dai a rufe Industry baki Daya domin babu me kallon ki, Instagram Kuma da kike ta cewa ke kalarta ce da me Instagram zai ganki da idonsa sai ya tsinewa kansa da ya bude Instagram,ke da ya San ma kina shiga shafin sai ya fashe da kuka,Dariya Mero tayi tace Dan baka ga Wanda zan aura bane,wlh in kana magana sai na ga kamar wata Naila da na sani amma ita a Abuja take,wlh Kuna yanayi,Abba yace 'yata ce ma tana da miji Spark? Mero tace wlh itace nan,Ina da number dinsa bari na kira shi,Abba ya Bata rai yace kar dai ki sake naji labarin za a karawa 'yata kishiya ace kece sai kin daidaice a duniya,Mero tace nima Ina da nawa Baba wannan ni bazan kishi da ita ba jarabarta ta fita karfi,Abba ya washe baki yace haka nake so taci gaba yi.
Mero ta kira Spark bugu biyu ya dauka yace Mero ya aka yi? tace Ina yini yace lafiya Alhmdllh,dama Baban Naila na gani gashi naga suna kama yace ai babanta ne,Spark yace talla kike yi a birni da kuka hadu da Abba? Wanne Talla naci gaba na zama budurwar me kudi,ai shi yasa kaji ko neman ku bana yi sai da dalili sai ko a gaisa,amma da ace ban samu madafa ba ai dawowa zanyi a hadani da ko Arham ne nayi manage ko yaron nan Shaheed me kunnuwa,Spark yayi dariya yace to bawa Abba wayar,ta mika Masa ya karba suka gaisa sai Spark ne ya fada Masa dalilin zuwan Mero gidan Mummy,Abba yace Allah sarki Ashe Yar aiki ce ma Kai duniya ta cika da Yan karya,cewa tayi Kalar celebrities ce ita,kalar Instagram,ita fitacciya ce,Abba har da cewa ka dinga takatsantsan da kula mata marasa aure suna haifar da tarzoma a gidajen masu aure,ka kame kanka da taimakon Yan mata wasu daga taimako zasu taimakeka ato,a dinga Jin tsoron Allah kuma a kula da iyali sosai a kyautata musu,su Iyali ba abin wasa bane,ko waya kayi da wata ka fada ma Iyali sabo da gudun zargi,Spark dariya kamar ta halakashi haka ya danne yasan sabo da Nailansa yake fadar haka suka gama waya,Jauro ma dariya yayi yace wato Kai Yarka kawai ka sani,Abba yace so so ne amma son Kai yafi ai,Abba yace ke a layin nan kin San gidan Isyaku me shanu? Mero tace nima bakuwar ce Bata nayi na rasa gane gidan da nake,na kira waya ba a daga ba,Jauro yace Amma kika bata mana lokaci ya ja motarsa ya bar Mero a Nan a tsaye kamar Soja.
Wayar Haneef ta sake kira ya daga yace Ina meeting kafin tayi magana ya kashe,Waje Mero ta nema ta zauna tare da zuba tagumi,sai yamma likis tun 11:30am ya kirata a waya ta fashe da kuka,rikicewa yayi Yana tambayarta mene ne? tace fita nayi na bace a hanya tun 9am na fita,na kira kaki dagawa na zauna na yini a a hanya kumaaa.....ta karasa da kuka,yace sai ki min text kema,kina Ina yanzu? Ni ban San Inda nake ba Ina dai kusa da wata transformer wlh zan rungume ta,sai na rungumi transformer, kina ji na shiga napep ki bawa me napep wayar,tace to tana goge hawayenta,Napep ta tare ta mika Masa waya,Me Napep ya Fadi Inda take sannan ya Masa kwatancen Inda gidan yake,ya tafi kai Mero gidan suna shiga layinsu tace na gane ga gidan can,suna karasawa Haneef ya fito daga gidansa ya sallami me napep ta zo wajensa,yace gashi nan ana gani an San kin Sha wahala,Hannunta ya rike suka shiga ciki,me gadi ya zaro ido ganin Haneef ya rike hannun Khadija,Iro yace dole Hajiya ta gudu ta bar ladanta.
Haneef yace gobe ki shirya zan kaiki gidanku,tace to Allah ya kaimu wai Ina Aunty ne bana ganinta? ta koma Adamawa tana can,ta samawa kanta lafiya Dan wannan gidan na Amarya ne ita kadai,duk da haka ai zaka kaini Adamawa din sai naje can ma mun fafata da ita cewar Mero,so kike ta sake karairaya ki kenan,tace ai zata gane kurenta ne hmm...
Arham ne ya shafa mazaunan Basma yace gaki da shugaba,Basma tace Allah ya nufa,ke baza ki min komai ba? Kunya taji tace ni me zan Maka ai ko harararka bazan yi ba duk abinda zaka yi,yace ba wannan ba dadin fa da zaki sa naji? Basma tace wayyoooo nikam na shigesu aikin mitsitsika Hallare ya same ni na shiga uku nidai ko ta yaro bana ganinta nauyi take min a Ido,kika ce ni yaro ne? Ni da nake yaro,Allah ka wuce yaro sau nawa Ina Jin sawunta a jikina ta furta a zuciyarta Kuma tace ko Papa bazai ja da Kai ba,tasa ma yanzu ta fara komawa baya sabo da tsufa,Mima ana maleji a cikin mota mu kuwa muna zaune Saman lafiyayyar kujera Hallare ta yaro matashi za a Dade ana cin Duniya da tsinke za a Sha gwagwarmaya da ita,Arham yace me kike cewa ne? cewa nayi zan Maka ko me kace,tace to zan na koya miki,tace mitsikar? dariya yayi yace wannan hausar taki sai garinku mene wani mitsika,dukkansu sai guntun wando a jikinsu
Labbanta yake kallo anutse yace muga bakin? dagowa tayi ta bude a hankali ya shigar da nasa cikin nata,murmushi tayi ta duke shi a kirji,tana so ta yi magana ba dama Yana ta faman aika mata da sako Yana tsotsar bakinta hannayensa na aiki a Saman kirjinta,Basma sai Kara shigewa jikinsa take Nan take duk ta zama wet,tace Sanyi ya kamani Abu Yana ta fitowa,Arham yayi dariya bazai iya magana ba sai murmushin kawai,Basma ma ta shiga yanayi tun ba aje ko Ina ba,Arham da kyar Murya na rawa yace bazan iya jira ayi gyaran Amarya ba ni,na fasa,dadi ya kwashi Basma tace dama Kaine kace ni banga amfanin Hakan ba,ance da zafi wlh amma ni ayi kawai nayi kuka na kawai na wuce wajen yafi min,tunda kawayena sunce akwai mugun zafi Kuma sai anyi kuka, Dan wandon ma ya cire,Basma ta Kalli Hallare tace angaida Malam jazuli Sunan wani makwafcin mu,a ranta tace uhm Allah yasa ba zafi sai kukan da zanyi kawai ance sai anyi kuka.
Sai tayi ta mimimi da baki in bata so yaji maganar, kunnenta ya shiga hurawa iska a hankali yana sa harshe kadan,Basma ta lumshe ido tace Ina kasan duniya ne haka? dariya yayi yace ba yanzu zaki San nasan duniya ba tukun sai nan gaba,bakinta ya Dora a nipples dinsa yace duk abinda kika ga dama kiyi,Basma tace kar a dinga jansa ya fito nono a kirjin namiji babu lafiya,ba abinda zanyi halittar mu daban taku daban,tace to ta fara jiyar da shi dadi Yana Sambatu Yana kukan dadi, tana zuwa kan Hallare ya susuce,harda cewa ba a taba yi min ba kiyi min karki dauki hakkina,Basma tace abin har ya Kai ga daukan hakki daga abin arziki shine zaka ce zan dauki hakkinka tun yanzu zaka fara hadani da Allah jeka da hallarenka na fasa,wayyo yi hakuri wallahi ba haka nake nufi Dan darajar tsohonki ki yafe min my Sunshine,My Currency,kudi fa kenan nice kudinka? Yace ae mana to Allah gobe sai ka kaini shago kayi siyayya da ni a baka canji,ya dinga lallaba Basma Yana sata abubuwa masu nauyi,tana fara Masa sucking ya rude ya dawo kamar ba Arham ba,sai da Basma ta firgita,tsoro ya bata duk abinda yace sai tayi sabo da ya gama tsorata ta,taji kamar ya haukace irin maganganun da yake zubawa,da Nishin dadin da yake yi,ga jikinsa yanda yake mazari,sarrafata yake ta ko Ina,a hankali da salo yasa ta bude Masa Bado ya gama sarrafa shi da baki, Basma ita ma ta susuce masa da ihu har da cewa kayi min me zafin nayi kuka na ni na huta tana shagwaba cike da shaukin kauna, dama kadan yake jira ya fara neman hanya,tun ba ayi Nisa ba ta bare baki,tace zafi nake ji,na fara Jin zafi, wajen zai yage fa ta fara kokarin guduwa zata kwace kanta,Arham a haukace yake bai ma San me yake ba shi ga tarin kuruciya,kokawa suka fara yafi karfinta tuni ko motsi ta kasa ya jigatar da ita da kokawa ta hakura,lokacin ya kutsa ciki,Basma Sunan babarta Wanda Yan gari ke fada mata shi ta dinga kira tana cewa Magajiya me goro.....Magajiya.....Me goro.... Magajiya.....wayyoooo zan mutu,Ashhadu Allah ila ha illallah wa anna muhammadurrasulilla(SAW) ashe ba yaro bane wlh da shekarunsa...
Ta dawo Mima...Miiiiiiiima......danku zai kashe mastarsa,kuzo ku yiwa danku fada,Ashe ba iya kuka ake ba zafin ne na jaraba...shi kuwa Arham Sambatu yake kawai Yana kukan dadi yace motar nan dole sai kin karbe ta na dinga aro,Basma tace ba a so baza a karba ba,Dake a zauce yake harda rokonta pleaseeee.....kudina na account du na baki gwara na zauna a talauci na.....Abu dai tun Basma na kuka da magana cikin sauki har ta dawo na fitar hayyaci,matsalar sanda aka kawota suka zo gidan duk garin taba mata jiki ya rage zafi ya kawo bata sani ba,shi yasa yanzu Kam ya dade,sai da ya gama facaccala Basma har ta daina iya magana sai kuka kawai Shima ba sauti sai hawale,gata Nan ba wani jini ne ya fito ba sai raunin da ya ji mata ya wuce tunani,kuruciya yayi kawai gashi bai taba yi ba,shi kansa a gefe ya bingire ya hada uban gumi,Yana so ma ya karo karfin AC din amma Ina ya kasa bashi da karfi ko kadan,yace wayyo gwiwoyina a bani ruwan gishiri Dana sugar ko sa mike,a bani glucose na Sha,ya kwanta yayi rasha rasha itama haka ba Wanda yake magana sai kukan wahala,ga Arham da kwailo,hannayensa ya mika Yana tattabawa har ya tabo Basma yace sannu kinji,wai kuwa munyi addua ma? Basma ko magana taki yi wai tayi zuciya tunda tayi ta kuka tana roko ayi hakuri haka a kyaleta anki to tayi zuciya baza ta sake magana ba.
Arham yace Ashe dadin ma da wuya ake cinsa gwiwata sai tayi tabo,Sunshine ya naki ai ke sai dai Bado Ina Jin sanda na keta shi gida biyu,shike nan sai anje asibiti maybe,Basma taji Tausayin kanta ta fashe da kuka tace ai sai da nace ka daina kaki ji har Magajiya me goro na kira ai ko darajar sunanta ka daga min kafa amma sabo da ka Raina sirikarka kayi shuru,ai da nace bazan sake magana ba wlh nayi zuciya tunda kaki kulani sai dadinka Kai kake ji,wlh sai na fadawa Mima abinda kayi min tunda baka da mutunci,Arham yace nine bani da mutuncin? Ashe zanzo na Kara yin wani haka kika ce min yaro ne,tun kafin kayi Nisa nace na gane babba ne Kai da girmanka da shekarunki ai sai a karbi tubana tunda kaji haka ai kasan nayi nadama.
Kiyi hakuri baza ki gane bane idan ana Jin wannan dadin ba a iya tsayawa ni ban San me nake yi ba,ka haukace kenan? Yace ai sai dai a kira hukumar dawanau lokacin,nifa ban San a Ina nake ba ma,duk dadin dakin Nan ka manta? yace ae ban sani ba a sama nake,a kasa nake,duniyar wata naje,duniyar taurari naje,duniyar rana naje oho Nidai ban sani ba,ko sunana na manta lokacin,in kika ce Arham ko amsawa bazanyi ba Kuma da zaki ce Tijjani sai kiji na amsa Kinga ai sai dawanau na haukace, to me kake ji? Wani azabar masifar dandano ke ni ban San ma me zance ba ni kawai nasan me naji,Allah sarki Dan Uwana Shaheed ana can ana wasi wasi a rai sai dai a Kalli na social media na tausaya Maka,yarinya dole na sake rike ki Kam,Basma tace Dan girman Allah a'a kayi hakuri ka rike ni sakwa sakwa ma ya naji bare Kam,ni ayi hakuri,baya baya wlh daga nesa nesa, tsakanina da Hallare sai mugun fata,har Ina wani karramata na shafeta na...na... bazan Kara ba,Arham yayi dariya kamar me yace ke da zaki Kara sonta kalleta fa,Basma tace wlh zan tsine mata kayi can da ita.
Basma kasa tashi tayi har yayi wanka ko motsi,yazo dagata sai kuka a haka ya goge mata jikinta da towel da ruwa me dumi ya gyara wajen,ya zubo ruwa me zafi ya saka towel a ciki wai a haka zai gasa Badon.
Daga kwancen ya dinga matse towel da zafi rau ya nana mata,ta kwala ihu.....
Naila tunda ta tashi tayi wanka ba abinda tayi a gidan,Spark yaje Office ya dawo tunda yaga ko Oyoyo babu yace sannu madam Yana bin bedroom din da kallo shi da yasan kullum in ya dawo kamar a lashe ko Ina haka yake gani,amma tunda kullum tana yi dan rana daya bata yi ba bai ma dace yayi korafi ba" sai yayi shuru kawai,ya shiga wanka,Yana fitowa da towel Yana goge gashinsa yaji Naila tana kuka,murmushi yayi yasan abokin fada take nema,sai baiyi magana ba,tana kallonsa Yana boye dariya tasan da ita yake,ta Kara Jin haushi tana goge hawayenta, in tana Jin masifa in ba kuka tayi ba bata samun lafiya,kullum sai tayi kuka take sauka,shahada yayi yace me kika dafa? girki aka auro ni nayi me aiki tayi ko sai nice lallai zanyi abinci,yace shi yasa abokinmu wani aurensa ya mutu Ashe matarsa ciki ta samu irin wannan bai sani ba ta dinga shuka rashin mutunci ya saketa sai bayan ya saketa aka gane ciki ne da ita,Naila tace wlh ba Wanda ya isa ya sakeni a gidan nan,wlh ko an sakeni bazan tafi ba na rantse da Allah,Kuma sai na cinnawa gidan nan wuta du mu kone,Spark yace sannu,ka daina min sannu Ina lafiyata kalau Ka dinga ce min sannu Ina Jin haushi fa hakuri nake Ina dannewa,sabo da anga Ina da hakuri na gaji Babana,Spark ya