Showing 21001 words to 24000 words out of 108220 words

Chapter 8 - Tantiriya A Gidan Yari Book 3 Complete Hausa Novel

03 Feb 2025

672

tun kafin su tafi Aliyu Sudan ya nemi su Haidar ya sake Bada hakuri sannan yace dukkan abinda ya mallaka ya bawa Haidar Rabi Iman ma Rabi,ya dauki iya harkar business dinsa shi zai ci gaba da neman kudinsa amma kadarorinsa duk ya damkawa Haidar da Iman takardu kowa da nasa,Haidar yace shike nan na yafe Maka" Baba Dodar har lahira,Iman ita duk basu dameta bama iyayen tunda taji shirgin ba raga ta rabu dasu Uzurinta take to taji suna son juna duk da haka harda batun aure su cikin shegen ma bai dame su ba ta soyayyar su suke.
Yau suka koma gida yace zaizo har gida cewar Sudan.

Suna komawa Kuma Baban Annoor yazo shima Yana rokon Annoor ya yafe Masa Annoor yace tunda ka haife ni ta hanyar aure ai ni ka gama min komai na yafe ba abinda ka min wlh,yace to Yar uwarka fa Maryam ka yafe mata,Annoor yace wannan Kuma bata Isa ba tunda ta sa nayi Zina bazan yafe mata ba,yanzu da kanwata ce uwar daya uba daya da shike nan,sannan ta min asiri bazan yafe mata ba,aka buga aka buga akan Annoor ya yafe yace bazai yafe ba,Iman ma haka ya zugata yace wlh in kika yafe munyi hannun riga da ke,Baban Annoor yace Inshaallah watarana zaka yafe mata ne,Annoor yace to ban sani ba ikon Allah amma Banda yanzu bazan yafe ba.

Nabeel sai dai a bashi labarin abinda ke tafiya Yana gida abinsa wajen Hidaya Yana jinya,sai da ya daga mata kafa ta warke sannan ya sake nemanta ko hanashi Bata yi ba sai abinda yace da ita sai yanda ya juya ta,in yace kaza shi za ayi,tafi Naila Jarumta sosai bata raki,fitowa tayi daga kitchen da plate tana tafiya a hankali sabo da ta Sha wahala jiya a hannunsa,fitowa tayi tana kiran su Zarah Dan Allah su zo ace duk sun ki zuwa gidanta tunda aka kaita,Nabeel yace da kaina ma zan dakko miki su ai,Dan Allah ka dakko min su yara baza suzo suga Yar uwar su ba ana ta gasa mata Aya a hannu,dariya Nabeel yayi yace wacce Aya na gasa miki a hannu daka jiyar Dake dadi,Wahala dai ka Jiyar dani ta zauna a gefensa tare da Dora kanta a kafadarsa suna Hira.

Beauty ganin ba kowa sai ita a gidan ga gidan part biyu tsoro taji tace karfa ya karo kishiya yaga waje available ba komai a ciki,Chika ta kira a waya tace Chika nifa part din Hanan data bari Yana bani tsoro ya taba yin mata biyu kar yaje yaga fili a banza ya Nemo wata,Chika tace na dade Ina wannan tunanin tun wuri kisa a hade part din nan da naki tunda ba Nisa ki samo me zanen gida ya zana gidan yanda za a hade ya koma part daya kawai sai ki nuna Masa nasan zaiyi,ko baiyi niyya ba da yaga nonuwa ai shike nan,Beauty tace me kika Maida shi shike Nan daga yaga boobs wlh Kun Raina mijina ke da Naila,Na kusa haihuwa Kinga kafin na haihu sai a hade part din,Misam Yana jinsu suka sako labarin motar Naila da aka siya mata,bayan sun gama waya

Misam yace ke da Ikhram naga Kuna son motar Nan ta Naila ba ruwanku ku ko kishin faccalancin ma bakwa yi,ku dinga yi mana Dan Allah mu fara sasanci,ko sai Nan gaba zama yayi zama ne? ance faccalanci yafi kishiya masifa,Chika tace sai kace jahilai kowacce da Mijinta Kuma ko wacce muna da rufin asiri wa zaiyi wani faccalanci,Kun taimaki kanku Dan wannan abin takaici ne faccalanci a dinga kishin ko wacce mijinta daban ai aikin banza ne,kinji abin kunya ya fada gidan su Rafeeq Uwar goyon Rafeeq Kuma itama aurenta Yana ta karkarwa Yana rawa ,Chika tace naji labari Ikhram ta fada min Haidar dinma Dan uwanta ne,Misam yace Allah ya taimake ni na gama karuwanci na lafiya na fita lafiya daga Bariki,Chika tace daina zancen nan please, yace har yanzu in na tuna sai nayi nadama,Chika tace sahihin tuba kenan haka ake so nawan me Hallaren da Madara,murmushi yayi yace kwana Nan zamu dinga shiryawa Naila makircin Dani miji ni da Rafeeq,wannan gatan ya mata yawa ta mallake mana dan Uwa,Chika dariya tayi tace kunyi a banza.

Beauty kuwa me Zane ta samo kwararre yazo yaga gidan ya zana yanda zai koma ta biya kudade masu tsoka ta karbi zanen tace sai na nemoka,yace ba damuwa,sai da Mohsin ya dawo yayi wanka ya shirya yaci abinci suna kallo,hannayensa a cikin rigarta yana sarrafa na shanunta ta jawo zanen ta nuna Masa tace Kalli gidan nan da part dina da waccen part din a hade su kaga Nan wani corridor ne zuwa kofa,Kalli nan Palo,Mohsin yace wow yayi kyau ai yafi kyau ma gidan a haka,Beauty tace so nake kafin na haihu ka gyara min,gyaran ai kadan ne babu yawa ba wani kudi za aci da yawa ba,in da hali Please.

Mohsin bai kawo da manufa take so a canja tsarin ba,yace shike nan amma kin San na kusa tafiya Saudiyya ko,karka damu ai lokacin na haihu,wai ba kudi bane za a samu,ni bazan karbi kudin kowa ba da nawa zanyi amfani,lallai tun yaushe Naila tana ta kawo ajiyar dollars har ta hada kudin wajen 500usd tana Nan a ajiye Kuma zata karo wasu kawai kayi min ginin nan ba wani kudi za aci ba,in Kuma ba damuwa ni Ina da kudi zanyi,yace a'a bana son kwandalar mutum a gidan nan zan miki ai,tace thank you lokacin na haihu an gama,yace yeah za'ayi inshaallah.

Mummy bayan kwana biyu aka fara zaman kotu Spark kin zuwa yayi Sam,su Misam ne suke zuwa,lokacin Alkali rana Daya yake saurarar karar Mero da karar Haneef,kusan tare ake kawo su kotu,gidan yari sosai suka tsayawa Mero,sai da aka dawo kan batun Naila amma sabo da Spark ya gama biyan kudi in akace case din za a dawo da shi sai an kama Naila akan ta gudu daga gidan yari sannan Kuma ta shiga wajen Maza a suffar Maza shi yasa aka kashe case din,Mummy ko sharia bata wahalar ba ta amsa laifinta gaba daya har kashe mijinta da tayi.
Mima sai kuka suke yi sun San itama Mummy sai taje gidan yari,amma Mummy ita ta hakura ma ko kuka bata yi ta saduda tasan ya zama dole ta daure zuciyarta.

Duk da haka Alkali Bai yanke hukunci ba ya dage sauraron Kara sai nan da sati biyu lokacin zai yanke hukunci gaba daya,sannan ya Bada dama ayiwa Mummy gwajin kwakwalwa.
Mummy tace ni kalau nake wanne gwaji za a min Ina sane nayi zuciya ce ta kaini me yayi saura, Alkali ya gama Kuma ya zama dole tunda Mummy har an tsareta itama a layin su Mero.

Mero suna komawa ciki ta wuce makaranta ta dage sosai ba dare ba rana karatu take,Azima ta sameta tace ke Mero wai me ya sameki kamar me aljanun karatu,Mero tace tunda na samu na Sallah da sauransu ai na Kara da Ilimin zaman aure ko,ai Nan tarihin magabata nake bibiya naji Yaya suka yi zaman auren su na samu nayi koyi da su,nidai gaskiya hakurinsu yayi min yawa bazan iya ba uban kishiyata zan ci ba ruwana,Azima tayi dariya tace au nan Haneef din zaki aura? Mero tace Ras ma kuwa ai in kika ga ban shiga ba na kwana da shi a gado daya ba to Allah ne baiyi ba sannan ba Sunan uwata Jummai ba,ai Inshaallah sai naga Ijakala babu wando,Azima tace wayyo Khadija tana dariya tace Ijakala har kin riketa Dattijai ne fa suke fada a gidan Nan,Mero tace tafi min dadi a baki,taci gaba da karatunta na tarihi tace muje yau akwai tarihi,kina gani na kusa barin gidan nan shi yasa nake dagewa na koyi abinda zan koya,yau Malam ya shiga uku da tambaya duk abinda ban sani ba sai na tambaya.
Kwana wurin biyar Mero bata je wajen su Scola ba tana ta karatunta na addini littafan iri iri,da koyon wanka harda kwalliya dauri duk koyo take,indai Mero taga kin iya Abu to sai ta Allah ta dinga naci kenan sai an koya mata.
Su Spark kuwa bikin Kamal suka Sha aka gama lafiya.

Mero yau taje wajen su Scola,tana magana Goje yace I miss you,Mero tace tab zaka cuci kanka wlh dan na kusa barin gidan nan,Ina fita Kuma aure za ayi min ko gidanmu bazan zauna sosai ba zan kama gaba na,Balarabe yace a'a Dan Allah Khadija karki tafi zamu yi rashi,Mero tace kanwa na kawo kuci gaba da dakon soyayyar Naila Tantiriya,Jamilu Terror ko? Goje yace Allah sarki ai ko su Malam Sharu wlh karya suke suna kaunar Jamilu ba wani Imani,suna wani kasa kasa da kai karya suke son Jamilu suke,ana magana suna subhannallah Subhannallah,Scola yace Malam Garzali fa idonsa har ja yake sabo da kallon Naila Ina kallonsa Bai San Ina kallo ba,Goje da tausayi yace yanzu spark nasan ma yayi mata ciki,Balarabe yace ai ni gaskiya fatarta ta me ciki ce,Scola yace wlh tsabar Jin dadi ne sirrin 'ya mace na 'ya mace ne ni na gane kawai hutu ne ba ciki ba.
Mero kwana biyu bata Jin motsin Haneef sai da ya rage saura kwana Daya a yanke hukunci Mero taje tace to sallama nazo ko ka rigani fita ko na rigaka,ya alkawarina? Haneef yayi murmushi yace Yana Nan alkawarinki,tace to sai ka jini yace shike nan har kin tafi? tace ae karatu nake yi,yace bye ta furta bye bye ta fice.

Washe gari zaman kotu na karshe,gwajin Mummy na kwakwalwa ya nuna lafiya kalau take Alkali ya yanke mata hukuncinta na daurin shekaru Hamsim a gidan yari,Mummy tace kawai kace daurin rai da rai a shekaruna a Kara Hamsim ai bana raye wannan ai bakin munafurci ne ta furtawa Alkali kiri kiri,yayi shuru ya kyale ta,tace Kaine zaka ja kwana na zaka ce Shekara Hamsim kaima kasan karya kake lokacin bana raye,kawai in zaka ce daurin rai da rai kace za a mana iyayi,makarantar legal din da kayi,legal fa kayi,Alkali yasan zafin hukunci ne Suna Haduwa da haka Bai ce kala ba ,kotu ta wanke Mero fes aka sallameta,suka fito suna Murna,Mummy aka tafi da ita ciki,su Mima sai hawaye suke yi,Mero ta fito tace ko ciki baza ta koma ba gida zata tafi.

Dukkan dangin Mummy suka tafi ba Wanda ya kula Mero ciki,Spark bai zo ba ma sabo da kar yaga bacin rai dan zai iya kuka Mummynsa guda.

Mero fitowa tayi dama ta karbe ragowar kudinta dubu ashirin na asusunta tsayawa tayi jiran shari'ar Haneef tunda harda shi yau,ba a dade bama shi gaba daya aka kashe case dinsa cewar ba shi ya batar da yaro ba bincike ya nuna yaro Yana Lagos ma ya tafi neman kudi an ganshi a Lagos.
Tana tsaye sai ganinsa tayi ya fito shima,Yan uwansa sunzo,Mamansa ce bata zo ba amma mijinta yazo,suna ta tayashi murna,Mero ya kalla ya karasa Inda take Yana murmushi yace to sai a koma gida aci gaba da tace gasara da skirt,dariya tayi tace to yaushe zan fara aikin? yace in kin shirya ki min waya,tace to yace ashe dai kina da kyau,Mero tace da me ka dauke ni,ta juya ta fice,Shi kuwa mota ya shiga cikin Yan uwa suka ware,Mero Napep ta shiga ya kaita Tasha Inda zata hau motar garinsu,tana zuwa ta samu Napep har kauyen su ta shige.

Spark kuwa tunda yayi waya da Mima ta fada Masa hukuncin da aka yanke duk da ya San zai faru sai da ya shiga damuwa,Yana Office gida ya dawo jikinsa a sanyaye ransa babu dadi,Naila tana Palo tana danna waya ya shugo,ta ganshi wani iri tace wa ya taba min Mijina? Mikewa tayi tsaye ta rungume shi,kankameta yayi kawai taji Spark Yana kuka,Naila bata San an yankewa Mummy hukunci ba,sai da taji tsoro ta janye jikinta da sauri ta rike hannayensa tace lafiya? Me ya faru?
Baby mutuwa aka yi? yace Mummy ta tana gidan yari live in prison,Naila tace oh my God Baby I'm so sorry,Allah yasa wannan hukuncin ya zama silar shigarta Aljanna, Inshaallah baza ta Sha wahala ba ai VIP za a Maida ta ko? Naila ta sa hannaye ta goge masa hawayensa tace ai ba mutuwa tayi ba Baby,kullum in kana so zaka je ka ganta ko? Naila harda hawayen karya wai Dan ta nuna ta damu da damuwarsa, tace gobe ma zamu je ai ko duk abinda take so za a bata.
Rafeeq ne yazo gidan yace Spark kayi rashin Mamanka,tashi yayi ya haura sama kawai kar ma a dame shi zai iya yin kuka a gaban mutane.

Naila tace Kai fa kuka yake baka sani ba,Rafeeq yayi dariya yace Spark da kuka cab,sai kace ta mutu,waye yace tayi kisan Kai,abubuwa ma iri iri duk tayi Kuma yasan hukuncin nan mene abin kuka kawai shagwaba yake miki sabo da kina lallashinsa,naga mota Allah ya sanya Alkhairi,Naila tace Ameen,yace kin fa ishe mu kin kankane mana kayan Dan uwa,Dariya Naila tayi tace Dan bakin ciki sai dai ya mutu,Rafeeq yace zaki ga makirci,Misam ne ya dawo daga kotu yazo direct Shima wajen Spark.

Yace Ina Spark Dan wulakanci sai yaki zuwa,Rafeeq yace kuka yake Yana daki,Misam yace Allah sarkiyiyiyiyi...dole yayi kuka wlh tunda aka tsige shi a nono aka bata,Kai Spark yasha gata a duniya gaba daya Bata bari ya rayu a kasar Nan sosai ba,taje ta tare da shi a kasar waje yayi karatu ta sakar Masa kudi sai da ya zama me kudi ta ko Ina,Kai ku kyale shi yayi kuka Dan Allah.
Ke Naila sai na ganki a nan kije ki kwalbe shi wlh ras zai dawo karya yake,in ya Kara ko kwalla Allah ya bani abinda nake nema cewar Misam.

Naila tace space na bashi naga Yana bukatar a barshi shi kadai,Arham ne yazo yace Kuzo ku taimakeni,sai da ya basu tsoro sun zaci wani Abu ne,yace Papa ya kashe ni wlh ya zabo min wata aladiya Kuma wlh wai sai na aure ta ni ban isa aure ba,a fada Masa ban balaga ba,ya samu waje ya zauna ya zuba tagumi,Rafeeq yace Kai har gata ne da Kai haka sai an zabo Maka mata? Misam yace Kai ba dai wannan Basma ba ta kauye? Na ganta an kawota Papa yace karatu zata yi a Nan,Arham yace ita ce,wannan kucakar,wai na Kai Masa samfur din Naila wai ai yaga itama fara ce yo ni fari nake so Nima ai fari ne,yarinya sododuwa, Rafeeq ya sheke da dariya yace ya batun kudin? Arham yace na gagara ganewa kirjin Maza ne ko na mata,kawai an dakko min mata Maza,Misam yace a'a Arham wlh karya kake wannan yarinyar kace kawai Yar kauye ce zan yarda amma tana da komai me kyau wlh,Arham yace Kai nifa nono inchi inchi ba Wanda ban taba naji ba,ta ya za ace a nan kirjin wata Basma akwai shi,ai Kai Misam ka Saba Bariki kowa me kyau ce a wajenka dole kace haka,Ashar Misam ya dura Masa yace Dan uwarka ba na tuba ba Yar ubanka na taba yanzu.

Ai abin Yana jininka ni dai ku fadawa Papa kawai ya canja min wata,yace bazai canja ba ya riga ya sanar da iyayenta aure ba fashi,dama Kai Dan Iska ne Arham mata kake tabawa kirji? Arham yace duk Yan ajinmu kowacce naji nata,yanzu dai nayi aji class ne dani ba na kowa zan kula ba,amma ni wlh duk Wacce bata da shi bana so,ya zauna ya zuba tagumi,yace ni da nake so a samo min wacce kamar zan hau na zauna a kai sai a dakko min allo,kaje ka fadawa Papa mu ba ruwanmu cewar Rafeeq,Arham yace cewa yayi fa zai sa a kulle ni a guard room dole sai na aure ta ya Ilahi ni ba girma nayi ba,na mene ake gaggawa sai an kaini dakin aure.

Misam ya sheke da dariya yace kar ma a turoka Office dina aiki,ni da an bani jari zan tsaya da kafafu na me zanzo wajenka nayi,ni da Shaheed an bamu jari an kaimu kasuwa an gama mana komai farawa kawai zamuyi,yanzu koya ma mukeyi har motoci zamu dinga siyarwa,to kaje ka fadawa Mima ta rokar ma Papa a canja,Arham yace dariya take ta yi tana murna yanzu yarinyar ma kaunar ta take yi har da yi mata kitso yau fa,nidai Ina zan sa kaina bakina ya ja min.

Har su Rafeeq suka tafi Arham yace shi bazai koma gida ba yayi yaji,Naila tace to ai mu Nan akwai wajen zama Arham abinci Yana kitchen bari naje wajen spark kuka yake,Arham yace kuka Kuma? Sabo da Mummy? tace ae yace Dan Tani su jefar da mukullin gidan yari a teku,zanyi dai dan missing dinta kadan tunda Ina more cinyarta watarana,jeki kina bashi Uhumhum dinsa zaki ji luf wlh karya yake so yake ki bashi hakkinsa cikin sadakinsa,Naila tace Allah ya shirye ka ta haura sama tana dariya,Arham yace ga samfur an Kai sabo da idon Papa yayi shutdown shike nan sai ya dakko Basma daga kauye,kauye fa...

Naila tana shiga ta samu Spark a kwance yayi shuru Yana tunani cikin damuwa,a gefensa ta kwanta ta fara lallaba shi sai gashi ya bige da romance ya daina kunci...





AsmaBaffa
[2/18, 7:33 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 3
~TAIMAKO~


21-25


Official

By
AsmaBaffa



SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM


Page naki ne
Iya2


Hey lovelies

Ke matar aure ce kuma kina neman business din

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login