Showing 27001 words to 30000 words out of 144533 words

Chapter 10 - Dama Ta Book 1 Hausa Novel Complete

bi kowai
Akwance suka samu Fandau tun kafin ta juyo kamshin turaren sa yasa narda ita dashin yau Hadim ta shigo wani masa nancin tsoro ne da faduwan gaba yaziyar ci zuciyar ta tama kasa da gowa Hadim ce ta matso kusa da ita yawwa my star kaga tayi wankan tama fes baiwar Allah yau fakina da ai kin ki bada shimma kisa mu cikin dawurin dan maman kin ta samu lfy kema ki samu ki tafi dawurin.
Tama tsa kusa da Nabil tayi tattage tayi kissing din lips din shi shikuma har da lumshe ido na wai bayason rabuwa da ita da gudu takwace jikin ta fice shikuma ya tsaya kawar gunkin dan bai san ta inda zai fara ba ita ko fandau tashin tayi da gudu zata shiga toilet aiga nen yan da heeps dinta yake rawa cikin rigan baccin bai san sanda zuciyar sa ta yiwani irin kawa tuwa da ita ba wannan da da ma a cikin sa yake ai baisan san da yayi wuf cikin zafin sana yan ball ya caf kota ba ya man na ta yayi jikin sa yasa ki ajiyan zuciya
Jinta a jikin sa ka dai ba kara min ni ima yaji ba a hankali yasa hannun sa ya cire mata rigan ta ai yana cinka go da abin da yafiso na shanun ta bai san san da ya rasa waye shiba ita ma kawai tsintar kanta tayi
A gado bakin maga na ma gagaran ta yayi se tayi shiru ta na saura ron karshen ta shi ko gogan ba a magana
Shafata yake ta ko ina duk jikin sa rawa yake ai nan da nan sai ga Nabil a fada wani irin kara ta sa a dai dai lokacin da ya gallah mata cizo a kan nonuwa ta da ya ke ta faman sosa kamar yasamu na uwar shi bai san ma tayi ba a bin ga ban sa kawai yake yi jini ne ya kefitowa a nonon amma har jinin yake hadawa yana tsosewa

*Wai nikam da gudu nafita dan ina *gudun kar Nabil ya dawo hankalin sa ya hada da ni mutu min da ganin jini *yake sashi amai balle yanzu kayin abakin sa musau *rari shukun cin sa*
*08062383027*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*




*NA*

*Batul Adam* *Jatto*





*Aunty Fauzah*
*_Ina meka godiya ta a garekin akan san cigaban DAMA TA_*
*_dake da duk kan yan kainuwa muna tare sosai_*🤝

*Gudun muwan ki gare ni babba ne*
*Aunty sis*

*DAMA TA yana samun cigaba ne tare* *da jago rorin Alkairi *Lwaton*
*Nuncy*
*Da huguma safiya*

*Yan DAMA TA*
*_Ina ganin comment din kukuma ina jin dadin soyyyar ku_*
*_HDZ na isar da sakon gai suwan kin ga Fandau_*


*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATIN_*🤝

*16*


Ita ko Fandau kukan ma ga garan ta yayi sai yar fa hannu take tana jujuya kai gogan kam sai da ya gama samun gam,suwa fiyen da yan da ya zata tukun nusuwa ya zo masa amma da ga kan sa da zai yi da zuman sauka mirror dake jikin gadon ya nuna masa jinin da yake gefen bakin sa juyowa yayin cikin mamakin yake bin jikin Fandau da kallo yau ma ciwon yaji mata ne amma me yahada ciwon ta da bakin sa ita ko Fandau ta shi tayi zaune tana duba kan nonon ta in da gashi har shatin hakorin sa ya bai'yana ga zugi sai asan nan Nabil ya gane inda abin ya faru ai bai san san da ya koma ya zube ba a hankali ya sa hannun sa dai dai wajen ya kamo wajen ciwon ya zuba ido tab,basa shatin hakorin ne nawaye?


Ya tambaye kansa take yabawa kan sa amsan nashine da sauri yasa ki nonon nata yace idan kika kus"kura mata, ta!ta gani za ki dauwa macikin kuncin rayuwa cikin tsawa yace kidau rigan kin ki sa sannan kiwuce ban daki ki wan ke wajen dan ya sani idan Hadim ta gani zata ce meya kai sa tsosan har ya cijeta dan bai manta da gar' gadin ta na kar ya ta ba kobai nata ba cikin dauriya yake wannan maganan da tunanin dan zuciyar sa wani irin tashi ya ke karnin jiin har yanzu yana jin sa a mako koran sa cikin saurin Fandau ta sa kayan ta tayi bathroom dan yanzu a duniya ba abin da take tsoron da ya wuce Nabin da Hadim dan basa mata ta dadi
Shima Nabil cikin sauri ya fice amma ina dai dai babban folo aman da yake dan newa ya kufce da saurin Hadim da ta ke safada marwan dadewan Nabil a dakin Fandau ta juyo jin kakarin aman da saurin ta karaso inda yake tana tambayan sa "lfy
Sha ko kwa kulo aman yake har da na gaiyya rigan sa yaja yana goge bakin sa da fashi Hadim tayi ta na ta jera masa sannu
Barin ta yayin a gun ya tashin ya haura saman su da saurin saurin yake taka mata kalan
Ita ma bin ba yan sa tayi se da suka ka karasa batdroom bai tsayako ina ba se a toilel tabishi suna shiga tace se da yayi brush yafi sau 3 Allah ya temake shi bai bari Hadim taga jinin bakin sa ba da ya san ta da bin gwa,gwaf da sai ta san dalili
Duk nacin tambayan ta baice mata komai ba se yaci re kayan sa yayi wanka nan ma se da yayi wankan sosai san nan yayi na tsarkin ya fito fuska daure ta mau irin a dole da gaske yayi abin da ba yason nan wani rigan baccin ya ciro ya sa ya hau gado Hadim tace dan Allah my star ka ga ya min me yake damun ka tashi yayin saune yace wlh Hadim kin kusa rasanin mudin zaki din ga torani gun wannan kazaman kekan ki kinsan kina cuta ta ina ni ina wannan me fuskar kamar bakin shanu ke ko kishina ma ba kyayi da kan ki zakin dauke ni ki kai ni gun wata da sunan na sadu da kita gaskiya ina shakkar sonda kike min.
Idon Hadim ya ciciko da kwallah hakama hannun Nabil ta hada da nata tace wllh Nabil ina son ka son da ba na sammanin akwai wata maccen da take yi wa mijin ta dalilin sonda nake maka shi ya hana na bari lokacin da aka bamu ya cika dan na san inna zainabu baza ta taba fadan mgn ta canza ba nasan zata ne nema maka mata kamar yanda tace ni kuma nasan bazan iya jurewa ba inga a na kiran wata da sunan matar ka wllh kunya zan ji a waje kawayena a ce kamar ni ina da kishiya kuma kai kasani rabin kawayena turawane basu san mata biyu ba haka zasu ce kade na sona bayan haka ni a karan kai na bazan iya jure zama da wata na din din din ba shi ya sa nake ganin wannan hanyan yafi sauki tunda nasan baza ka taba son yarinyar nan ba wannan dalilin ne ma yasa bana jin kishin ta sosai,
Amma duk da haka kaga da kajima ba ka fito ba wllh kabar a na tafasa min zuciya ta nake ji to wannan make nan ina ga cikekkiyar macce wanda za ka iya son ta wllh Nabil
duk san da ka so wata bayan ni za a yi daya babu cikin mu 3 koni ko ita ko kai ido ya zaro yace" kashenin zakiyi
tace "bana fatan haka kamar yanda bana batan kaso wata bayan ni ina misal ta maka rashin yuwuwan amin ne kawai
Yace "tom Allah ya rufa asiri ni ba wannan a ra, ayi na wannan makeci sila
Tace" ni jimawan da kayi na me na san de ba ga mawa ne bakayi ba me ka tsaya yine ni kuma ina tsoron na shiga naga a binda zai ta da min hankali yasa ban shiga ba.
Kamar gaske
Yace "ayya da kin shiga ai wllh ko za ki tema kamin dan ina zau ne ne kawai ina jin kunyan jiki na sabo da duk warin jikin ta yaga ma ta damin zuciya ko tashin na kasa
Yin.
Tace "wllh tsoron nake na shiga na gan ka a kan ta.
Ya mutsa fuska yayin yace kema fada kike har tana da wani abin da zan dade da ita haka wata banza ta ita.
Dariya Hadim tayi irin ta gama yar da da mijin ta din nan
Tace "ni ko kaga ranan da zaku fara haduwa da naga suran ta kajin tsoron da najin sabo da ta hada a bubuwan da kake so wajen guda 3
Heeps
Laushin fata
Cikakkun nonu wa

Tabe bakin yayin
Yace "ke daki
kadamu da ita ke ki kasan wannan ni kam ban ma kula ba duk wani a bu na macce idan ba ajikin ki yake ba to ne de a guna bashida wani amfa ni balle wannan yarinyar da ni ko da ga kai bana yi ina kallon ta da idan da zan mata kallo biyu bazan iya wani a buda ita ba shi yasa ma nake rufe idona dan nacika burin ki ne kawai.
Hadim fadawa jikin Nabil ashi.
Dan murna dan taga mayar da da maganan sa dan Nabil baya mata karya da bakin sa yake gaya mata kafin ya aure ta shi mane min mata ne har yana yin su bai boye mata ba
Ya kuma yi mata ransuwa na bazai kara kusan tar wata macce ba
Akwai yar da me
karfi tsakanin Nabil da Hadin dan tamkar turawa suke kodan a cikin su su ke oho.

Ita ko Fandau a bathroom tana wanka tana kuka tausayin kan ta ban da wayyo mama ba a bin da take ambata tasan hakkin mama ne kawai yake da wai ni ya da ita mama kar ki kullace ni kwadayin lfyn ki ne yaje fani wannan halin da kon a fim ba taba gani ba wlllh mama da farin ban yar da ba sai da yace zai ne ma miki lfy na amin ce wllh mama nasan kina fushin danin shiya sa ko a mafarkin ki ki kaki yar da na ga fukan ki dan Allah mama ko a mafarkin ki fito nane mi yafiyan kin mama duk ko ranan da muka gamu duk hukun cin da zaki yanke a kai na dauka.

Haka tayi ta sunba tu har tafito da alwalan ta ta fara nafila da yaza mo mata jiki yanzu ta dar sallah ta dauki Qur ani tana karan tawa dan bata da wani a bin ebe kewa idan ba shi din ba ko dan tv din nan babu se agogo wanda dashi take duba lokaci sai fridge dan tvn ma da gan gan suka fitar na bangaren gaba dayan dan suna tsoron ta kun na anuno Nabil dan kunsan yan ball a turai da rajan su yafi na sarkin

*Bayan kwanaki*
"Haba my star kai kullum idan nace kaje sai mun ja da kai na rasa sa me yake ra guwa ajikin ka ida idan kasadu da yarnyar nan ni ma na dauri na tura ka balle kai
Yamusa fuska yayi yace ai ni duk ranan da naje kare ta wahale ta ke bani haba macce kamar dusa ba gardin ba ni ima in fa ban gawani amfanin ta ba wata biyu bacikin ba alamun zata se bakar aza da take bani ka wai mu sallame ta mune mi wani mafitan.
Yakarashe maganan yana jan tsaki kamar da gaske nanko cikin zuciyar sa fal murna dan ya san yau zai bawa gangan jikin sa hakkin sa.
Tace "kadaure dan Allah kaga idan muka dace a irin wannan kwanakin macce zatafin samun ccikin kamar yanda doc yafa da ka ga ina irgawa yau kwanakin ta 10 da gama period idan a kayin dace cikin yana shiga awannan ranan
Haka tayi ta lalamin sa.
Shiko sai wani jan a jiya ke a file azuci ko Allah yake ma su tafin ita ko haka ta din ga lallamin sa
Har ya yar da suka
Fito
Ita ko Fandau tana idar da issha ta sa kayan bacce amma taji bacci har ya ishe ta ba tada abokon fira idan ta rasa abin yi haka za ta sa mudubi a kaba ta yin ta kallo kan ta ko ta yin ta magana ita daya ta na bawa kan ta amma dan haka ta keta yin idan na dariya ne ta yi idan na kuka ne ta yi idan da Bagana ne kanwar ta harwanin shan kunu ta ke da fada fa kamar yan take afile da ita idan mama ne se tayin ta tausasa murya tayin muryin mama tayi na ta tayi na Baganan yau ma tana kallon mirron se taga gashin ta yayin wani caburbur kaman na mahaukaciya dan ta manta rabon kan da gyara dan ko ma taji bata da shi tun kitson da ta zon da shi da ta tsefe ba ta samu wani ba tun tana tumke shi har yazo baya kamuwa ta kyale shi
dan Hadim da akai mayuka Akan mirron tazo ta kwale tace ba zan barki ki kishafa man da zai karamikin laushin kashin ba dan mijina yana da son gashin da laushin fata dan haka man ma fazan barin kishafa ba a jikin ki da kanki
Tana gani ta kashe ta fice ita de sai afkin ce mata tayi wanka ta wanke kanta sosai wan da ta hakan mata san dan biyan buka tan kan su ne amma ko turare wannan ba ta barin ta ta shafa sai de tana bata cima me kyu dan acewar ta tajin a na cewa macce idan tana samun cima me
kyu zata fi samun ciki da wuri dan haka fatan jikin ta kadai za ka kallon kasan tana cin me kyu dan tayi mugun canzawa
Tana cikin haka ta ji motsin kofa cak ta meKe tsaye dan tasan zuwan iyanzu bana kirki ba ne dan ta san da Nabil hadim za ta shigo mata ai ko tunkafin sukara sa shigowa kamshin turaren sa ya mata sallama
Abin sun kamar kullum sakale da hannun juna Hadim cike da murmushi shi kuma fukan nan kaman ce yau za kaga izzara ilu
Cikin shigan su iri daya kaman yan da ta saba ganin sun sai de ban ban cin na sa na maza nata na mata suna da kyu da bata san waya fi wani ba ga gashin nan na ko wannen su ya sha gyara ko gashin Nabil ba za ta hada da na ta ba balle Hadim da ta ke ganin ta kamar ba indiya pink din riga ne a jikin sun da bakaken wando.
Hadim tace
"kallo haka me allo ko manta mu kikayin
Dan haka suke kiran ta tunda sun ce sun manta sunan ta ita ko takin gaya musu
Nabil yace "banaga yami kiba wata kilah mayya ce ya juya ya kalli Fandau yace "to wllh ko ciwon kai mukayi keza muka ma.....
Hadim ceta katse sa cikin bacin rai tace aa ba mayya ba ce waye bai san zannah Modu ba idan mayene ai da ansani kuma ma wanda za ta haifamin yaran kake kira da mayya
Yace "sorry madam ton kice mata tade na yawan kallo na
Yafa di haka a k'agau ce
dan shin ya k'agu

Hadim tafice ya kwashi gara.
Hadim tace "toke ina gar gadin ki da kide na kallar min miji dan kar maki sashi a ran kin

Itakon Fandau yau ranta ya gama baci da kiran ta mayya duk da bata taba mai da musu murtani ba yau tayi tace."bazan sashi arai naba bana son sa ku fitar dani a gidan ku kinji.
Ta juya
Ta kalli Nabil tace kai idan a na maganan maita ma ai kaine baban sun ka ke cemin mayya kai da kullum sai kalash min jikina idan ba maye ba wayen zai din ga lashe jikin mutum ko ba kai kata ba cizar min lebe naba naga gatabon cizon da kamin akan nono na kai da idan kana lashe mutum har gurna ni gake kamar zaki kai ai kafin kura ma maita to idan ba babban maye ba waye zai dinga lashe gaban mutun na ga har gabana kake lash......... Ai
Wani irin k'ara Hadim tai tai kukan kura yayi kan.....

*_Tofa ko kanwa Hadim zatayi Nabil ko Fandau ni de na fita da gudu kar ariske ni_*

*Masoyan DaMA TA*
*_Duk naji kwarafin ko na ina mukun typing kullum ban ki ba amma ga shawara idan zan muku kullm to baza kusa mu da yawa ba inada zamuyin tsalaken kwan 1 -1 naba ku yan da na saban wan ne ku ka zaba_*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam Jattko*



🌈 *Kainuwa* *writers*
*Associatin*🤝



17....

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login