Showing 48001 words to 51000 words out of 144533 words
shaye shayen duk da Nabil wada zai sashi Baccci kawai yake sha bawan da zai buguba da yasamu yaware gajiya dama dazai shama kamar zata hana shi tunda ranan bawani wasa sukayi ba ahe rabon za ayi hakane
In hakane ko bacci yayi dan duk sanda yasa shi idan minutes 40 yacika zaiyi Baccci na awanni 9 cif
Wani dogon ajiyan zuciya ta sauke
tace "wllh my star na shiga farga ba duk ranan da kaso wata aranan ajalina zai cika
Nabil da yayi murmushin cimma nasara dan dama bawani magani da yasha asalima kolban Empty ne yi hakane dan ya huta da Fandau amma bai san Hadim zata jigata haka ba.
Yace Wllh my one nima ban san me dalilina nashan saba ahe wanan kaddara ne Allah yarufa asiri da baki tona mana asiri ba da nashiga wani hali ai wanda zai sa makiyana sumin dariya masoyana suji haushina
Ni farga bana ma wllh wannan dan iskan yace wai dole sai ammiki scanning andu ba lafiyan abin da yake cikin ki
Dan ALLAH karki yarda
tace "bazan bariba
dakyar doc yarabu da maganan ganin cikin.
Nabil bai bar asbitin ba
Sai washe gari dan shiyake zaman jinyan zaije gidan da zumar dauko musu wayan da dan abin zasu bukata
Har ya gama abin da yakeyi zai fita yada ga kansa ya kalli part din Fandau saida yajuya kamar zai fita yaji bazai iya jurewa ba ya ajiye througley hanun sa ya fara takawa ahan kali har yahaye da zai shiga saida yayi addua Allah yasa kar yaji sha awan ta yakuma janyowa kansa wani abin bayan bai gama da Wannan bama
Fandau da taci gayen ta cikin kananan kayan da Nabil yasayo mata tana zaune a gaban mirror tana tafaman jan kashin da wai ko zai kamu waje daya amma ta kasa tsaki taja ta sa hannun ta biyu cikin tsakiyan gashin tafara bazashi hashi cikin jin haushi tana cewa kar ka kamu mana bataji bude kofa ba kawai tse ganin mutum tayi ya zuba mata ido tacikin mirror fuskan saba yabo ba fallasa
tayi saurin janye nata idon ta sun kuyar da kai
Ahankali ya tako ga banta yasa hannu yadauki brush din da yake kan mirror ya sake zagawa bayan ta ya daga kanta Ahankali yasa brush din yafara taje kan yanda ya daga kan nata yarike dole sai suna fukantan juna dan seta ta yayi da fece din sa sai da ya gama kontar da gashin ya ajiye brush din yasa hannun sa yafara shafan gashin da hannun sa yasun kuya ya daura kansa dai dai kafadun ta ya kai bakin sa daidai kunne ta a hankali yace "yayi kyau
Sun kuyar da kan nata tayin
Ya sake cewa " kekam ba kya magana badan ranan da na fara ganin ki naji surutun kiba da sai nace kode kurma ce
Daga idon ta tayi ta kalle shi shima ita yake kallo ido ta lumshe kallon da ya mata ya gama kashe mata jiki dan dama tana cikin bukata
Shima yanda ta lumshe idon sai gashin jikin saya tashi bakin sa yakai kan idonta yayi kissing din dukka idon
Yasa ke cewa "ya bakisa turare ba ko yakare girgiza masa kai tayi alaman a a
yace " me yahana kisa shi dauko kisa kinji
Mekewa tayi taje wajen whadrop ta dauko turaren a inda take boyewa dan kar Hadim ta gani kamshin ko taji baza tagane ba dan irin wanda ta ke amfane da shine kamshin sa yariga disha she a hancinta
Ta juyo da zuman ta shafa taga ahe nan dinma biyota yayi
Yasa hannu yakarbi turaren yashiga fesa mata yasa hannun sa cikin riganta dai dai kirjinta yadin ga fesawa duk inda turaren ya taba sai yasa hannun yahafa da yagama fesawa ya cusa fuskan sa tsakiyar kirjin ta yana goga fuskan nasa
ya tsukun na dai dai cikin ta yanacewa duk kinsani aiki daga zuwana nakasa gaisawa da baby na yayi maganan yana Shafa cikin nata cikin salon sa yazura harshen sa cikin cibiyar da yafara mata wanni irin tsusa da shar shen acikin cibiyan ta
duk dauriyan Fandau danuna ita abin da yakeyi bai dameta ba yau kasawa tayi
bata san sanda tayi wani k'aran dadi ba tafa da jikinsa shiko kidimewa yayi yadauka kowani abinne zama yayi yajan yota jikinsa yana tambayan ta me yafaru ya akayi inane yake miki ciwo?
Kunyane ya hana ta bude idon ta
Yace "kiyi magana mana
Cikin kunya da tsoro
tace " bakai bane kamin cakulkuli da harshen ka acibiyata
Ba sarwa yayi yace "ooo baby na gaida daukan ta yayi cak yayi kan gado da ita abakin gadon ya zauna yakamo hannun yana shafawa sai dayayi wasanni sosai da ita da yaga zai gala baita yameke yace "kiyi Baccci ana son macce me ciki ta yita yawan Baccci
Fandau sai lumshe ido take danya kwadai tar da ita sosai amma gashi yana shirin tafiya yabar ta da gwanjabo har juya bata san lokacin da ta meka hannun ta takamo nasa ba cak ya tsaya cikin mamaki ya juyo yana kallon ta tana wani lumshe ido da matse kafafuwa
Yagane yanayin ta tsaf
tsugunnawa yayi yana kallon cikin idon ta har yanzu bata saki hannun nasa ba daya hannun yasa yana Shafan gashin kanta da yadan baje
Shikan sa yana mararin hakan amma yasan idan yabiye wa hakan akwai matsala Hadim tana asbiti
Afili
yace "dama kina son abinda ake miki dan munafirci baki taba nunawa ba
da sauri tasaki hannunsa ta juya tayi ruf da ciki ta boye fuskan ta tana dan cuccusa kanta tana dan girgiza alaman a a
ganin yanda Heep's dinta yake girgirza dan jujuya kai da take wai alamun ita taji kunya ai bai san sanda yabi lafiyan gadon ba Shima........
*Masoyan Falmata Fandau wannan page nakune*
*Kusha shagalin ku kafin Hadim tawar ke tazo*
B Jattko
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Maryam Ahmed*
*Rayuwan Yusura*
Kinason Hadim
_Inakike_
Sawwwama
_Keda duk masoyan ina gdy ALLAH_
_Zauren Beibei Isa_
_Wanan page_ _nakune_
🌈Kainuwa writers Asso🤝
*24*
Yace "tom tunda kema inaso yanzu komai yazo da sauki nima na huta daga yau ke zaki dinka yin komai dan nima da nakeyi da wahala nakeyi maza tunda de kina so sai kiyi da kanki Fandau jitake kamar katifan ta tsage ta shiga
Yace oo ya fara dan inada abinyi inkuma ba kyaso ni inada abinyi
Ahankali tace "nide a a bance ina soba
Yace "nikuma nace Eh kina so
Tace "toni yau she nace inaso?
Yace "ai dama bada baki kika fada ba
Tace to ame na fada mekewa yayi zaune
" yasa bakin sa yahura mata ido yace "ga inda ya fadamin nan ya zuba lumsassun idon sa cikin nata Ahankali yasa hannun sa yana mata tafiyan tsutsa a saman idon nata yace" gashinan haryanzu yana gayamin
Dan haka fara kawai
Tace "toni yazan yi
Yace "ni yana keyi
tace"nede bazan iyaba
Yace "tosai kinyi tace a a
Yayi yayi tace a a
Da yaga bazata yin ba bata masa lokaci zatayi.
Yabata rai yakoma Nabil dinshi sak.
Yadaga mata uban tsawa yace wllh idan na irga 5 bakiyi yanda nace ba na lashira sai yafiki jin dadi uban wa yace kikamo hannun na dazan fita
Cikin tsoro da dabar barcewa tace "zanyi
Murmushi yayi yakoma yakwanta rigingine yace fara da ciren kayan ki sai kicire min nawa
Hannun ta na karkarwa ta fara cire rigan ta ai ya nacin karu da abin da yafi son dan dama Fandau ba bra take sawa ba
Lumshe ido sa yayi yasake budewa yaga ta sunkuyar da kai
Yace "sikek din fa
Shima tacire sai pants kawai tabari nuna mata nasa rigan yayi da ido alaman tacire
Idon ta tab da hawaye ta fara balle bottle din rigan nasa shiko sai faman ajiyan zuciyar yake sauke wa yanayin yanda take gudanar da abin cikin sanyi yafita komai dauke masa hankali
Data gama cire masa rigan saita sake sunku yarda kan
yanu namata wandon sa da yatsan sa yana daga mata gira
Da sauri ta daga kaita kalle shi
tace "shima ni zan cire.
Yace anawa kika siyoni da kike jiran nayi miki.
Cikin kuka tace "nide bazan iya cire maka wando ba
Zoro ido yayi yatashi zaune yace "mekikace ni kikecewa baza kiyi abin dana saki ba
Ba tayi magana ba ta juya masa baya
Haushi ya kamasa yaju da ita da karfi afusace yace "harkin isa kijuya min baya dubeki kidubeni ko kina tunanin kina da wani matsayine awajena yasa zaki wani faramin jan aji to tsaya kiji matsayin ki dayane mun dauko kine kawai ki mana kina gamawa zaki kama gaban ki
Dan makin samu naji tausayin ki zanbaki jikina me tsada zakiyi yanda nace ko sai nayi miki abinda zan baki mamaki yayi kwafa
Tace "zan cire
Komawa yayi yasake kwanci Bottle din ta fara ballewa sannan ta zuge zip din Ajiyan zuciya ta sauke da taga da gajeren wando na adidas aciki ahankali tadin ga jan wandon tana bin silbeben ciwoyen sa da kallo wanda ita kanta ta gaskan ta shidin me tsada ne ba karya yayi ba hata cire tadaga kai tana kallon sa yace "saura gajeren
Yanzu kam tagama kulewa dan haka tarufe idon gem taja da karfi.
Dan kara yasake yace "Wayyyo yi Ahankali kar kijimin ciwo nace na fasa itako Fandau Azuciyar tace fasa mana da yafi ai
Yace "kinja ido kin rufe nizan fara kena dan Allah kayi min rai wllh bansan yanda zanyi ba
Yace bude idon ki na gwada miki
Azuciyar taf nabude nagan ka ahaka
Yasake cewa nace bude idon ki na gwada miki ko
Koda yake
kema kin iya bakina gani ina yiba tace "aini bazan iyaba
Yace "
Ahe da wuya idan nagama ko godiya bakya min
Tomaza yi abinki banan tayaki ba dan nima
Baki taba tayani ba dan haka nima bazan ta yaki ba
tayi shiru wani uban sawa ya doka mata wanda bata san san ta fada jikin nasa ba dagota yayi keni dokine da zakimin irin wannan hawan ko haka kikaga ina miki itade duk a tsora ce take dan haka awai sai tafara yi masa yanda yake mata amma cikin zubar da hawaye ba abin da bata masa ba awasanni shikan sa yajijina mata dan yafita hai yacin sa sosai sai sun batu yakeyi
Cikin da shewar muryar yabude idon sa da kyar ita ma nata idon arufe yake yace "ashe da libar ba jaka bace me daukan darasice daganan yajuyo da ita ya mata rufa..
*Nima kam da godu na fita dan nima yar uwar Hadim ce idona bazai iya gani ba*
Da sallama ya shigo dakin yasa meta akwance bata amsa ba sai juya idon ta da tayi ta kalle agogon dake jikin bango ta sake kallon sa
har ya karaso yace "sannu my one yajiki naki
Bata amsa ba tace meka zauna yine haka kajima tun 7 nasafe amma yanzu gashi sai 2 kazo har lokacin sallah yawuce banyi ba nayi yunkurin nata ka kafan bazan iya takawa ba.
Yace" Ayyya please my one wllh miss call na tadda awayo yina ba adadi shine dana zauna benayi wannan zaman tace kaima da gangan ne taya zaka biyewa wani miss call basai ka yine ka kwana baka karasa ba
Yace" ai bana permanent nabi ba kawai na family and friends nabi kinsan wannan ya zama dole
tace"nide ka kaini toilet kar lokaci ya kure banyi ba
Da sauri ya ajiye kayan hannun sa ya dauko keken ya temaka mata ta hau ya turata
Washe gari Nabil yace zaije gida Hadim tace kayi me idan wani abun kake son dauka kasa su jooppy sukawo maka mana yaran sa kenan
Yace "ba abu za adauko min ba training zanje
Tasan ni dama Nabil da safe idan baiyi training ba toba zaman lfy duk jikin sa sai ya dinga masa ciwon yadinga mika kenan harsai yayi yake jin dadi dan
tace tom amma kar ka jima irin na jiya bazan jima ba ga wayo yina ma anan.
Bayan fita dasu ba
Da yafita
Hadim wayan ta ta dauka ta dinga kiran yan uwa da abokan ta Awwwa kanwar Nabil wanda suke uba daya ta kira a karshe
Awwwa tace "se ANTY ni Wllh two months din nan ma kamar ba zai zo dawuri ba naga dana ba nakeji bani kadai bama duk family ban taba ganin abin da abba yake so kamar cikin jijikin ki ba har lisafin watanni yakeyi iya tace ko sune suke da ciki bai taba rike date haka ba yanzu har tsokanan sa su ummi sukeyi wai abin cikin kwan yafi kwan dadi
Hadim bata san san da hawaye ya sarto mata ba inama wanan dan jinin tane ita zata haifa yanda kowa yake nuna soyayya gareshi Awwwa da taji shiru tace Aunty" kina jina
Hadim da kuka yake shirin kwace mata tayi saurin kashe wayan.
Atake Awwwa tasake kira Amma bata dauka sai akiran na 4 ta dauka dan tasan Awwwa da shigen naci
Tace"anty lfy
Hadim tace amai ne yazomin dan ina fama dashi
Kai sorry anty kice dan nawa yana baki wahala
Hadim tace ki gaida iya ita ce kawai ban kira ba se anjima zan kirata idan naji sauki
Nabil a gurguje yayi training din ya shiga ciki direct part din Fandau yawuce
sati guda kullum haka kuma kullum sai yajima amma sai yalalo karyar da zai kulla Hadim ta yarda har aka sallame su suka dawo
*Bayan watanni* *biyu*
Lokacin hutun su yayi amma sunyi iya yin su sunra sa mafita ya zasu suyi ne da Fandau idan zasu tafi
Hadim tace "kawai mubar mata komai na abin ci wanda zata bukata sai musiya mata sim a Wannan karamin wayan nata idan mun samu lokaci muna kiranta munajin lfy yar danmu ko
Nabil yace " gaskiya wanan ba shawara bane idan kuma tana da number wani akan ta takira fa?
Hadim tayi shiru can tace "kaman ta ita ana ta daukan nan sudanne ko ta kira sake batar dasu zatayi
Tana zaune da hotonan mama ta da bagana da ya zame mata kamar akin yi tana musu magana
Idan inda zasu bada amsa ne sai tayi irin muryar su
Tace bagana Allah dai yasa baki auri shateema ba dan banji ina son saba sai yanzu ina nan zuwa dan nayi rayuwan da shi zan koya masa sona kuma ma yanzu nayi kyu zai sone shine dai dai dani
Jitashi cikin karaji Nabil yace "aida mashine dai dai take shine kalanki amma zan miki last worning karki karamin maganan almajiri agida na dan da cikin mu ajikinki kibari zai kin sauke kar kidan gan tamana shi da wani wawa
itama
Fandau ranta ya baci dan ta tsani taji yace cikin su dan me zai dan ganta da Hadim bayan ita bata iya samun cikin ba.
Afili ko tace "ALLAH Shateema ba almajiri bane yanzu shima me kudi ne dan yana da shago akasuwa kuma ba wawa bane duk yafi almajiran baban mukyu da gayu ko kai baza ka gaya masa gayu ba.
Ai Nabil wani irin bacin rai yaji bai san sanda yadaga hannu yazuba mata ba har yasake daga wa Hadim tayi saurin shiga tsakanin
Haba meye haka kana son yimana asara ne zaka mata irin wannan marin idan ta kife fa
Nabil yakoma gefe yana wani irin huci sai iska yake ja abaki yana fesalwa dan jiyayi wani irin sanan shateema da baima san saba yaka mashi afili kuma
Yace "ke bakyajin yanda take amba ta mana sunan wani da jikin mu ajikin ta
Hadim tace "me naka ba saurayin ta bane ina ruwan ka idan tagama mana aikin taje a auresa kum.....
Ai bata karasa ba ita ya daga hannun sa zai wanka ma marin amma kome ya tuna sai ya dunkole hannun ya taushi daya hannun sa
Ita ko Wawuyar bata gane wani kishi bane yakama mijin nata
Sai matsawa da tayi kusa dashi hannun ta tallafe da kumatun ta
Tana cewa "my tsar yau ni zaka mara akan na dangan ta danka da almajiri lalah nayar da maganan Àmeena da tace idan na haifu sonda kake min zai ragu zaka bawa danka rabi tun kafin yazo Duniya gashi ka tabbatar min da haka inama ni zan haifi dannan da cikina
Nabil juyawa yayi yafice adakin dan ransa amugun bace yake
Hadim ta juya ta kalli Fandau ina wayan nan da Muhammad ya baki tun a meduguri?
Tace "gashi can acikin loka
Hadim
Tace" dauko
Fandau taje ta dauko wayan ta mekawa Hadim
Takar ba tace jonata a change bari nasa miki sim dan mu yau zamuyi tafiya zamuyi wata daya kafin muzo shiyasa kikaga munci kamiki kicin da kayan abinci ki kula da kan ki sosai da abin da yake cikin ki ta bude wayan ta sa sim din