Showing 33001 words to 36000 words out of 144533 words

Chapter 12 - Dama Ta Book 1 Hausa Novel Complete

da matar sa a gasan England cikin london yana caccanza waje dan bashi da alkibula a har kar sanar sa inda akafi sayan sada sada nan yake amma yanzu yana tare da chelsea dan sun iya ta fiya da shi gidan sa yanan Bridge kusa da stadium din ma aka bashi gida kuma shine 12 dan haka suna jida shi sauran kungiya kullum hari suke kawo masa amma chelsea suna fanshewa
Shiyasa yake tashen kudi shida abokon sa Bilal amma ra ayin su yanzu ya sha bamban shi Bilal kaifi dayane kungiya daya garesa wato manchester united dan haka wajen zaman suma ya bamban ta shi Bilal yana cikin England city
Saide shida Bilal abotan yanzu yawuce abota dan har company suka bude nasar rafa kayan sawa har takalmi akayan sawa ajiki ba abin da company su basa yi.

Hadim gefen gado tazauna tasuba uban tagumi ta mirro ya hangota yabar tazan da yakeyiwa kansa ya dako kusa da ita dur kusawa yayi bakin gadon yaka mo hannun ta yace " my one what is problem idon ta taf da hawaye tace "my star kode wannan matsalan awajen kayake?
Yace "wane matsala kuma?
Tace"anya ba dagare kabane kagafa haryanzu yarinyar nan bata samu cikin ba.
Tsaki yaja yameke yana jan rigan as
Yace " kinada damuwa.
Tace "ya bazan damu ba gaskiya ina da damuwa inhar watan nida aka iba suka cika bata re da wani mataki ba.
Nabil da shiba wannan ne a gaban saba damuwan sa yanda Fandau take sake kawatuwa a gangan jikin sa shiyasan irin dauri yar da yake yi idan abin ya matsoshi amma afili yace "amma de kinsan ba doc dinda yace inada matsala ko?
Tace "to idan baka da matsala ita wanna me yahana tasamu
Cikin?
Gud ga *DAMATA* yace azuciyar sa
Dayake Nabil namij ne kuma kunsa
Suba da ma akan abinda suke so duk wayon da dabaran Hadim sai da Nabil ya ninkata abai bai,
Wajen cimma wani burin sa.
Yace "kinsan matsalan ne?
Tace "a a
Yace kintuno da wani bayani da wani doc yata bayi mana nacewa yawan saduwa yana sawa a samu cikin dawuri sabo da yana sawa mahaifa tana bude wa muka bi shawaran sa mukayi da fama har kusan shekara muna fama damu kaga shiru muka wasar ko?
Gyada masa kai tayi alamun eh
Yace "tom mezai hana mu gwada akan wannan yarinyar ko za adace.
Yagama maganan yana kallon fuskan ta dan yagane yanda ta fassara zancen sa.
Allah sarkin Hadim da tagama yar da da mijin ta yana yayin komai dan farin cikin ta bata dauki zancen da wani manufa ba.

Murmushi tayi tace "ai nasa bayar da zakayi ba dan haka maban fara tunkaran kada wannan ba wanda duk bayan kwana 3 ma daya nake kai ka balle ace a rana zakayi so 2 kaban yanda doc yace.
_Shiru yayi dan a wancen lokacin mashi yakosa mayin yace wa _Hadim shiya gaji_
Yanzu kuma gashi _yasa mu wanda baya gajiya da ita saide da kunya yake ta idon Hadim yace zai iya dan kar tagano shi koda yake yasan idon ta yagama rofewa dane man d'ah kome yace zata yarda_
Yana cikin wannan tunanin yaji tace "to yanzu zaka iyayin haka?
ai tungafin yabata amsa yayi
_Hamdalah_
Azuciyar sa
Afili yace yazan yi tunda burin my one ne
'dadi taji sokuwar
Saiga Nabil nan dumu dumu cikin irga kwanakin da Fandau zata gama period danjiya ke kamar yaja kwanakin yakeji duk da yana maleji da Hadim yasan da banban ci yanzu ko yatabatar dacewa akai matar rana akwai na dare kamar yanda su osyman sukace

Aban garen Fandau ko bata da abinyi da yawuce yiwa Allah kirare ya kubutar da ita acikin wannan kangin ba abin da yake firgi ta ta irin za a hada ta da kare
Allah kamani cikin
Nan badan halina ba dan darajan fiyeyyen halittan ka
Aikin kena
har tadan rame dan fargaba
har tasamu tsarki
Nabil ranan kamar zai zubar da ruwa a kasa ya sha dan murna dan a irgen sa yau tagama suna fitowa awanka suka gama duk shirin da suka saba na kwanciya har suka kanta baiji Hadim takawo masa maganan zuwa wajen Fandau ba mai makon hakama ita kanta take wa bukin tsaf yagano ta dan haka yamata damara ya tashi zaune ya jata jikin sa yana shafa cikinta zuwa maran ta yace "my one inason samun da daka gareki kena keso kibane da abin da mayafin damuna idan natuna da wai nanda watan ni 3 inna zainabu zata zata auro mana wata gawanan sokuwar takiyin ciki ita ma.
Hadim tace "wlh nima abin da yafe damuna kenan amma bari tagama period din shegiya matsa mata zamuyin mugani.
Nabil yasan Hadim bata irga kwankin ba gashi sai wani sakin layi take a wasan nin da take dashin sama sama yake biye mata dan bayason tazar giwani abu dan haka ya hakura amma ina da bayan sun gama har suje sunyi wanka suka sake kanciya ita Hadim bata dade ba bacce ya kwaheta amma banda Nabil da sai juyin yake yayi tsaki afi cikin kwado ya kalli Hadim baccin ta kawai take tsaki yace duk keki kaja min wannan matsalan da bakin hadani da ita ba da hakan bai faruba gashi kinja wowa rayuwata matsala matse idon sayayin da karfe ko bacce zai dauke shi amma ina kamar karawa kusan to da ita yake Fandau da suranta kawai yake gani wani irin abune yake masa yawo ajikin sa wanda jiyake kamar zai ilatashi
Ahankali ya dauke hannun Hadim a jikin sa a hankali yake zame jikin sa dana ta har Allah yabashi ikon raba jikin nasu filo yajan yo ya maye mata gurbin sa yalalla ba ya tashi yana taku ahankali har yasa mu yakara sa bakin kofan ahankali yabude yafita yaja kofan yarufe cikin sauri yake ta mata kalan har yasauka yahau wanda zai sada shi dana Fandau yana shiga dakin ma wani sanyayyen ajiya zuciya yaja cikin zumudi yake takawa har yakara sa gadon yaye bardon data nade jikin ta yayin rigan dayake jikin ta me nauyine dan yanayin garin awai sanyi ahankali ya zauna hannun sa yasa dai dai fuskan ta yana shafa ta ahan kali gashi de bawani kyune da itaba duk da baza akirata maimuni ba amma fuskan yana sashin nishadi idan yana shafasu hannu saya sauke dai dai lips din ta masu laushi da sansi shafasu yake kamar bazai bari ba lips dinsa yakai dai dai idonta da suke arufe yayi kissing din idon nata bai sammana ba yaji bakin sa yafurta yarinya kina da kananan kyu masu dauke hankali
Ita ko kamar a mafarkin taji ana shafata tana bude idonta tagan ta a jikin mutum ga wutan dakin mai duhune na bacci
Dan haka bata san sanda tasakin wani razanenen kara ba matse mata bakin yayin da hannun sa yace "ke karki kawomin hauka anan shirun tayin dan tasan zai iya mammarin ta awannan daren Nabil yasamu yanda yake so har da shiga bandakin Fandau yayin wanka yafiton dauke da towel amma sai yaji bazan iya tafiya ba dan yana son kari anjima
wani zuciyar yace masa kawai kwanta anan tunda Hadim batashi zatayin ba sai asuba katafi har anjima ka karan abin ka kasamu Bonus marmushi yayin good
Tsawa ya dakawa Fandau yace "ki wuce kije kiyi wanka baza kin kwanta min kina min wari ba danni ba kwanciya da janaba a tsarina da saurin ta tashin tashi hanyan bathroom din tana tunanin ta ta rayuwan kenan a na amfanuwa da albarkatun jikin ta ana mata wulakanci hawayen da suka surto mata tashare ta fara wankan shiko Nabil gadon yahaye yayin kwanciyar sa jiyake duk gashin jikin sa yana fiton masa dawani ni im taccen sanyin ni ima ai bai san sanda yafara burgima akan gagon ba yana murmushin da jin dadin marar misal tuwa bakin sane yaji yana furta eyes eyes usman matar daren wllh nayarda
Da tafito tagan shin cikin wannan halin turus ta tsayan kallon san amma gudun kar tayin lefin yasa ta sunkuyar da kanta ta dena kallon inda yake.

Shiko yajima cikin wannan halin sannan hankalin sa yazo jikinsa ya yatuna da inda yake da saurin yaju yana cewa Allah de yasa bata fito ba
atsugunne yaganta can gefe murtuke fuska yayi kamar bashi ba cikin tsawa yace "ke kuma mehaka dallah taso jiki na rawa ta taso amma sai ta tsayan takasa hawa gadon janyo ta yayi cike da mugunta ta fado kansa dai dai lokacin Hadim ta fadon dakin
Wani ihu tayin cikin firgici abin tagane idon fazai iya gane mata ba rufe idon tayin tadafe kirjin da daya hannun daya tana nuna Nabil da Fandau Nabil da yaga ma dankarewa awaje ko ture Fandau din yakasa

Hadim nuna shi kawai take da yatssa daker ta harshen ta ya iya burta Nabil Nabil Nabil tsugunnawa tayin dafe dakirjin ta dan kafafuwan ta kasa daukan ta sukayi ita de kawai Nabil Nabil kawai take ambato sai tari kuma har tarin yahana ta magana

08062383027
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*




*NA*


*Batul Adam Jattko*


*Ina kara godiya ga masoyan DAMA TA*

*Yan duk kan group dinmu na kainuwa ina meka godiya*🤝

*Dandalin HAJIYA Nafisa* *inajin dandin kasancewa daku*

*Queen Teemah*
*Fandau ta amsa*





*19*



🌈 *Kainuwa writers*
*Association* 🤝

Da karfi ya ture Fandau a jjikin sa ya tashi da sauri yayi gun Hadim yana kiran sunan ta amma kafin ya sauka a kan dan mata kalan guda ukku da gado yake kansa ya taka daya a na biyu yajisa tim ya bugu sosai dan sai da yadan kwanta a lamun yana jinjiki sannan,
Ya tashin yana dafa kafan sa inda yabugu
Dakyar yake jan kafan sa ya karasa inda Hadim take kwance idon ta a rufe amma hawaye ne keta faman surtowa a gaban ta ya tsugan ya tallahota jikin sa yana jijjiga ta yace "my one kibude idon ki me yasameki kike zubar da a bume medaraja hawayen ki.
Nunfashi taja bata bude idon ba tace "my star gaskiya idona yake nunamin ka kashigo dakin yarinyar nan batare da izinena ba bansan zanyiwa idona mugun gani bada ban zoba Nabil macce ce kwance a jikinka.

Nabil da yake tattaro kalaman dazai tsarata ya rasa ta inda zai bullowa al amarin duk girma da kiban Hadim cilak ya dauke ta yayin hanyan waje da ita
nasu saman ya hauda ita a kan kujera ya zaunar da ita ya zauna a gefen ta yasa hannu ya jata
Jikin sa kanta ya daura a cinyan sa yana shafa dogon gashin ta yana kallon yanda zuciyar ta take bugawa amma har yanzu idon ta a rufen yake kuma bata dena zubarda hawayen ba.
Pls my one bude min idonki ki gayamin me yafaru dake bayan fetana nasan kida saurin jin tsoro kamar ba shuwa ba kiduba yarinyar can duk girman bangaren can ita kadai take rayuwa amma ke dan fitan tan da nayi shine kika kasa saida kika bine bayan nayi nayin dake bazan tafi ba kika nace saina tafi banso ba natafi,
Kuma da kikaje me yasa bakiyin knorking ba tunda kince ba kyason kiganta kusa dani,
Hadim kam har yanzu idon ta a rufe yake dan batason ta bude taga Fandau tafada kan mijin ta amma jin magan ganun Nabil da sauri ta bude idon ta tazuba masa ido,
Cikin sanyin murya
Tace "Nabil kana nufin ni da bakina nace kaje . Shima cikin dagewa kamar da gaske yace dawa yake cewa naje ai wllh my one ba kya tausayina ni kadai kin mayar ni injin ingama dake kikuma turani gunwata.
Da sauri ta tashin zaune " wai ban gane ba Nabil yaushe nace kajene yasake bata fuska yace "tone yazanyin na gane tunda ke dakika bada da bakin ki baki ganeba.
Hadim tace
"nede nasan munkwan ta kuma cikin farin cikin kawai juyi nayin naji ina shirin hawa tudun filo natashi nayita neman ka bangan kaba ba inda ban duba ba shine na haura saman yarinyar nan na ganka Nabil ka gayamin gaskiya dannasan baka min karya koka fara sonkasan cewa tare da yarinyar nane wllh zuciyata zata buga idan kace kanajin wata wllh wllh ko yau zata haihu idan kafara son katsancewa tare da ita se tabar gidan nan kafin ta tafi se na na kasata yanda ko almajirin baban nata bazai sota ba gayamin gaskiya.
Ta garashen maganan tana dafe kirjin ta dayake bugawa kamar zai fito
Nabil yasake kamota yace" gayamin gaskya kema kina nufin baki san sanda kikace naje ba?
Gyada masa kai tayi.
Yace "to wllh zansa malamai suyi miki rukiya kar ya zama sun fara shafa mike ne a kan son d'a inde baki san sanda ki kaceba na kina kwance idonki ruke kikecewa banje zaki iya mutuwa.


Wani a jiyan zuciya ta sauke tace "Alhadulilah wllh nayi mugun tsorata a sheni nace kaje wllh bawani aljani kawai mugun sa abin a raine yasa nayin mafarkin sa yafiton file kai kuma katashi katafi wllh se de mafarki kasan da zamu kwanta munyin maganan.
Tasauke ajiyan zuciya tace my star kaci gaba da sona ni kadai Wlh kaso wata bazan iya jurewaba .
Murmushin yayin irin na ruwa tasha dinnan yace"ke dayace my one amma dalilin son d'a yana ne man zautar minke.
Tace" ba dalilin son d'a bane dalilin kin kishiya ne wllh bana son d'a yanda nake kin kishiya wllh ko yarinyar nan da nasan bata isa komai ba banason kasan cewar ka da ita dan de nasan idan bamuyin hakan bato za ayin mana megaba daya.
Yace" ga a lama shiyasa dakika cenaje banyi musuba naje dan nasa a raina bazan kara miki musun zuwa wajen yarinyar naba a sheke mafarkine.
Cikin yarda tace bansan manayi ba
Amma nake ganin makamar baka mata komai ba dan naga da kayan ka a jikin ka itama haka
Tabe baki yayi yace "ai kinsan ni idan naje sai naje taje tayi wanka ita kuma idan ta shiga kinsan jimawa takeyi to tafito kena na fusgota ika shigo
Hadim tace "ai gashina jimawan nata ya mana rana badan haka ba da nasan turmi da tabarya zan tadda ku wanda nasan mutuwa ta kawai zan gani tafadi haka cikin yarda da mijin nata dan tagama yarda dashi
Tace "af naman ta fa ai yau zata gama period dinma muje inda zaka iyasai naraka ka koza a dace.
Shiko zuciyar sa fal murna zaiso hakan amma a fili yace "ke barshi sai gobe bacci nake ji ga gobe muna da meeting a club tace shike nan dasafen zaka iyayi ai

baiji dadin hakan yaso a ce tanace sai yaje ya kwashi bonus.
Tace "mukwanta kanada meeting nima gidan habiba zanje gobe dan bazan rakaka meeting ba zata min lale. "Tom yace a dakila dan baiso hakan ba yajata suka kwanta.

Aban garen Fandau kuma suna fita taja bargo sede me wani a zabeben cikon mara naji hannun ta ta dura a maran take jujuya kai saide a bin baiwani jima ba ya dema mata ciwon nan take wani Baccci me dadi ya dauke ta.
Su Nabil an sha adon cikin shigan su kaman kullum iri daya suka fito sakale da hannun juna Nabil ya juya yace "my one bazamu tafi da driver ba sabo yau nina keson samun ladan zumun ci dariya tayi tace"kai kam ai baka gajiya da tuki yace "musamman idan gani ga my one ne ba tana mun wannan murmushin nata metsada ai jina nake kamar nasaki

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login