Showing 39001 words to 42000 words out of 144533 words
nade kafa yasata agaba yana kallon ta hannun sa yasa yadago habanta yakai nasa fuskan dai dai nata a hankali yace "kinyi brush din bakin ki?
Gyada masa kai tayi alaman eh.
Hannansa yasa yaja lips dinta na sama yabude haske masa ido fararen hakoran ta jerarru sukayi bai san sanda yace wow
Dama datti ne yadafar dashi kenan
zuba mata ido yayi yanason yaga munin ta amma sai a sannan yake ganin wasu sirrikan boye na kyunta da mutum bazai iya ganewa ba har sai yanusu hancinta bame tsawo bane kuma bana nen neba ne daidai misali fukanta yanada dan fadi kadan gawani kwantaccen gashi a gaban goshin ta yazo mata har wajen kunnenta sai ka ratse megashi ce dan man askin iya kanta ta shafawa idanuwan ta suna da girma da haske shide Nabil ko jurewa kallon su bayayi Fandau doguwace bata da jiki ban bancin suda Hadim kenan ita farace tas shuwaa amma gajerace ga jiki.
Ajiyan zuciya yasauke afili yafurta yarinya kinada kananan kyu wanda yafina manya daukan hankali ya sunanki?
Fandau wani haushi taji ace mutu yana amfanuwa da jikin ta tsawon watani bai san sunanta ba.
Ahankali yafurta kigaya min mana
Fur taki mgn gashi bayason matsa mata dan yafi son tasaki jikin dashi
Jikinsa ya
Jawota yace "niko fushiki dani ko nasaki tsallen kwado ko bari namiki tausa ciwon zai tafi. Ya nayin yanda yayi magana cikin sanyi kaman bashiba yasa ta dago kanta ta kalle shi ido daya yakashe mata shiru tayi ajikinsa yana mammasa mata cinyoyi ta tuntana jin ciwon har tane meshi tarasa daganan salon ya canza.
Haka ya wuni yana cin bonus injishi da fada🤣🤣
Wuni guda ajima bini bini abu daya tana manne ajikin sa,
Ba abinda yake rabasu sai sallah
Abinci ma kayan
Fruit kawai suke sha sai ruwan tea
Nabil yayi hakane dan yaji ko yarinyar zata iya gunduran sa amma ina sai mawasu surukan da dabai saniba da suka sake nunkuwa
Akan nada.
Sai kusan 10 na dare yakira oucera wani yaran gidan sa yace yazo general parlour yadu ba masa Hadim tana ciki.
Yazo yaduba yace "bata ciki
Harzai fita yajuya yakalli Fandau yace "zan siyo miki man da zaki shafa akan ki da kuma wanna zaki shafa ajikin kida sabulun wanka mai kyu kidena wanka da wancen bashida kyu amma zaki samu inda zaki boye idan kika kuskura matar gidan ta gani sai nacikin jahannama yafiki jin dadi.
Yayi shiru can yata ko gaban ta yasa hannu yamekar da ita ta tsaya yasa hanunu ya tallaho kumatunta biyu duk da hannun sa biyu idon sa cikin nata yace "sai me'kikeso da bukata na sayo miki kwace fuskan ta tayi tazame jikin ta danasa tace" wajen mama ta nake son naje
Wannan bazai samuba zakije idan kingama mana aikin da muka daukoki.
Fandau fashewa tayi da kuka ta fada gado.
Baki ya tabe tareda daka kafadun sa yafice da sauri sai da yaga yafa da kan kujeran general parlour sannan yaja ajiyan zuciya yana murmushi wayan sa yazoro yakunna yakira Hadim yace "na dawo
Tace "kana in yace ina babban parlour tunda kince gidan da baki tace "ai har sun kwanta ni ina daki kashigo kawai yace"ok my dear
Hadim da yau ita da habiba sunsha jike jiken suna na mata Nabil kawai ta ke jira yana shigowa da godu ta fada jikin sa shima rungumota yayi sosai yana ajian zuciya na karya kamar gaske yayi missing nata
Tace "kasamu meeting ka manta dani nasha iran ka awaya soba adadi barufe
Yace" meeting ne yayi zafi yaraba jikinta da nasa yawuce toilet tabi bayan sa cikin zumudi dan magani na aiki ajikin ta
Saida suka gama duk shirin suna kanciya Nabil yana sane da ita yaja blanket ya kwanta yau ko janyo tan bai yiba data dame shima juya mata maya yayi.
Da sauri Hadim taja wutan ta kunna my star mekenan hakan nizaka zuyawa bayi yajuyo yace "wayyo my one dan Allah kibarni nayi Baccci wllh agajiye nake kinsan fa wuni nayi a meeting.
Tace "Gaskiya my star ka binciki lafiyan ka dan da bahaka kake ba dada ko ball kabuga baya hanaka yin kamai balle wani meeting nide zamuje wajen doctor baka da lfy ina gama shiyasa ka kasa bawa yarnyar nan ciki dukka canza kamar ba star dina ba.
Shide baiyi mgn ba Baccci karya mayayi.
Da safe duk tare sukayi breakfast dasu habiba
*Bayan wata 1*
Fandau tana jin canjin ajikin ta dayake bawanda zata gayawa saita jure abinci ma bako wanne take ciba ga saurin jin yunwa kocikin dare saita tashi tane mawa cikinta abinda zata ci
Gawannan ciwon maran nan da tayi tun ranan da Nabil ya fara satan zuwa yananan gaba daya maranta jinsa take kamar andaure mata baye ma ranan da Nabil bai samu shigowa ba dan yanzu ba abin data keso irin abinda Nabil yake mata,
Yanzu ma tsaye take a kitchen sai cije hanunu take duk abinda ta dafa takasa ci dan jitayi
Tana mugun son shan kunun tsamiya ga bagarin balle wani tsamiya.
Nifa my star inaga kamar yarinyar nan tasamu ciki dan da bata kara ko kwana daya ba amma yanzu gashi har two days Gaskiya idan mu kayi sa a burin muzai cika wannan karon takara she zancen cikin farin ciki.
Nabil yace "inko hakane my one zanmiki kyutan da banta bamiki irin saba zan jidake sosai.
Tace "ai nice yakamata nama kyuta amma bari da safe zamuje wajen doctor tukun
Zaro ido Nabil yayi yace ta yaya zamu kai ta wajen doctor?
Tace ba ita zamu kai ba fisarinta zamu garba sai naboye idan na masa bayani kaman yanda musu ciki sukeyi idan yace na iyo fisari sai nazuba natan.
"Yeeees yace tare da tafa mata.
Fandau tana tsaye haryanzu tana tunanin bayan kunnu tsamiya ko mezata iyaci taji muryan shigowa su hamdala tayi azuciyar ta dan tana muradin Nabil din ma sosai da sauri tafito dan kar tayi lefi zubewa tayi kamar yanda tasaba gaishesu Hadim ce kadai ta amsa Nabil ko inda take bai kalla ba yawani sha mur kamar yanda yakeyi idan agaban Hadim ne.
Hadim tace yawwa muje bandaki ko takamo hannun Fandau suna shiga bathroom din dan roba tameka mata tace gashi kiyi fisari anan kibani Fandau hannu narawa ta karba dan tana tsoron Hadim.
Doctor Muktar yazuba wa Hadim ido yace" meda me kikace yana damunki yamutsa fuska Hadim tayi kamar marar lfy tace tashin zuciya yawan ciwon kai bakina yawu yana taruwa
Cikin happy doctor yace "dan Allah da'gaske abin damu ka dade muna son jine amma bari nakira nurses kuje a gwada firarin ki yabuga waya yakira nurse din tana zuwa ya hadata da Hadim din suka fita wani dan roba tamekawa Hadim tace kishiga toilet kiyi fisari ko Hadim ta karba tana shiga ta bude roban ta siyaya fisarin Fandau a ciki tafito tamekawa matar saka makon yana fitowa tamekawa Hadim tace ta kai wa doc
Hadim tana kawowa tamekawa doc
Hannu narawa Muktar yakar bi pepper suma Nabil da Hadim gaban sune yake faduwa doctor yana budewa ko gama karanta wa baiyiba yajefar yayi kan Nabil yafada jikin sa cikin happy yana cewa "my friend congratulatins
Hakan yanuna musu akai ciki kenan Nabil bai san sanda yature doctor ya rumgumo Hadima suka fara kukan farin ciki atare sunjima a haka.
Kafin doc yakatse musu nunani dacewa ni fabaga ma yarda ba sai namiki scenning
Yafadi hakan yana tunawa Hadim dagon da yake scanning din
Atare cikin sauri Nabil d Hadim sukace scanning kuma
*To fa abin nema ya* *samu amma ya zan cen scanning* *zai kasan ce*
*Zaiyuwu kuwa*
*Karin gdy gamasoya*
*B Jattko*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*
*BAtul Adam Jattko*
*Cikin ummata*
*Banida kamarki *Fatima goni saleh Jattko ina miki fatan gamawa lfy*
*Maryam T Baliya*
*Na gode da soyayya daya bawan ki*
*Asmau ta mi u meson DAMA TA*
*Fatan alkairi gareki*
*AISHA SHEHU mmn twine nafara novel dinki KURUMA MATAR MAKAHO Allah yasa kigama cikin sa a*
🌈 *Kainuwa writers Association* 🤝
*21*
Doctor " ya jijiga kai yace yes dan mu tabbatar ne ai kunsan abin da muka dade muna nema nefa doc muktar ya karashe maganan yana murmushi farin ciki.
Nabil rasa mezai ce yayi yatsaya yana wara ido.
Sai Hadim ce tace "a a doc ban tabayin batan wata ba tunda nake sai awannan dan haka bana tantama nasan cikine.
Danme za muce sai anyi wani scanning ai wannan ma yiwa Allah shi shigine
Kuma naji ma awani fadan ance yawan yin scanning yana juya idon yaro balle idan karamin cikine yana sa illah sosai
Sai a sannan Nabil yasamu bakin magana yace Gakiya ne baza a sawa yarona kowane irin na uraba haryazo Duniya.
Doctor yace "to Lalle za ayi dan gata ban tabajin ance scanning yana da illah ba sai awajen ku ni kam inason ganin dannan tun aciki.dan haka yazama dole nayi
Nabil yace "mayen banza sai de kaci na wani ba nawa dan ba yafadi haka yana jan hannun Hadim dan idon sa Fandau kawai yake son gani
Dariya doctor yayi yameke dan yamusu rakiya
"ai ko yanzu baku yarda anyi ba idan yagirma lolene saboda duba lafiyan sa dakuma sanin E.DD dinta
Nabil yace "karyan banza na likita Allah yake tsarawa halitansa rayuwa baku ba d'ana lafiya lafiya zaizo sanin wani E. DD din banza kuma ai Allah shi yake da lokaci bawani ba ai kin banza muba
Zama kukara ganin muba
Dacan damuke zaryan zuwa bakuba muba sai yanzu da muka dogara da Allah yabamu zaka kawo mana iyayin banza
Hadim kam da sauri take takawa dan gani take doc zai jata dakarfi maya mata.
Dariya doc yake musu har sukazo wajen mota Nabil sai da ya budewa Hadim ta shiga yarufe sannan yajuyo yace "to mayun Duniya Mungode.
"Doctor yace to yan gargajiya Allah yaraba lfy dan naga alama akan dan nan kunza yan gargajiya.
Nabil de bai kulashi ba yashige mota
Doctor yaleko yace " nasan yau habiba zata sha albishi
Hadim tace "dan Allah abba didi karka ga yamata nafison taji abaki na gobe zanje gidan gaba daga ba nake son nagaya mata
Doc yace "to shikenan idan nakoma zan dauko ta kigaya matan amma wanna babban albishir din bazan bari sai gobe ba.
Dariya sukayi shima Muktar yajuya
Fandau zaune abakin gadon ta amma koni yau shigan ta ya burgeni wani shegen English wears ne ajikinta wanda Nabil ya sayo mata a boye yace idan yana dakin zatana sawa idan kuma akayi rashin sa a Hadim ta gani tace mata a daya dakin nakusa danata ta dauka to zatace na kannen sune dasuke zuwa hutu.
Tace to amma bata taba sawa bama sai yau rigan yellow ne sai bakin wando wanda iyakan sa cinyar ta fuskan nan nata shar da shi yasha mai mekyu ga wani haske na jaririn ciki gashin kanta baka ramin bada mamaki yayi ba dan bame gabi yace one month da aski gawani baki na kyu da tsansi da yakeyi ta tajeshi ya dan kwanta kamar irin na yan
Matan kabilan Igbo dasuke dan tsetse kan sai hakan yazame mata kamar ado
Tayi sosai kamar ba Fandau me allo ma.
Kafanta daya akan daya tana tunanin raruwata da murkin mallaka irin na Hadim hatta fisarinta bai huta ba ga damu yau kwana 2 ta dameta da yawan zuwa kinyi sallah baki ga al adan kiba mekike ji ajikin ki tabbayan kenan to metake nufi dani tanason nayi wani jinyan kenan ko
Tunkafin ta hadani da kare
Allah kabani cikin na nabar wannan gidan gwara nayi bara a titi da zama dawadan nan.
Tanacikin wannan tunani taji security yayi kara kafin ta tashi da shiga koda bandaki ne ta canza kaya kar Hadim ta sameta dawannan.
Amma kafin tameke
Har anshigo tana daga kanta taga Hadim dince kuwa da gudu ta iyo kan
Fandau
ita kuma
Fandau ta zata
dukan ta zatayi akan kayan da tasa.
Kuka tafara tana ja da baya anty dan Allah kiyi hakuri Wllh bazan kara sawa ba Wllh tuda yakawo ma bansa ba saiyau din kiyi hakuri ina Hadim ko fashimtar me fandau take nufi bata yiba itade sotake ta rungumo Fandau a jikinta taji dimin danta
Fandau zubewa tayi awajen dan tasan yau ta ta takare
Hadim rungumo ta tayi ta fara kukan farin ciki yarinya kinbiyamu kema zansa a warkar da mamar ki tafadi hakan tana shafe cekin Fandau.
Nabil baiso hakaba bai ta bajin haushi Hadim kamar nayau ba ta masa shigan sauri yaso ace shine rungume da Fandau yaji dimin dansa abin da ya dade yana nema kai da ita kanta Fandau dan bata taba masa yau kamar yau ba sai benko ina Najikita yake da kallo baye kanta yabashi shaawa da mamaki dan tunran da yafara gani ba gashi yace karta sake budewa a gaban sa bayason gani dama haka yayi toho mekyu da santsi yan da yayi kaman irin na mazan India dinnan sai yaji yafiye masa me tsawon dagani zaiyi dadin shafawa
Yana kai idon sa kan boobs dinta da suka dan fito dalilin danne wan da Hadim tadan yi take yaji wani yim gashin jikin saya iba yana dan jan idon sa kasa kadan ganin yanda Heep'sdinta yazauna tab ajikin wandon ganin cinyar ta yake sunbul awaje ai bai san sanda yayi kan taba da karfi shima ya rungumeta cikin da bara ya banbare Hadim ajikin Fandau ya maye gurbin ta likata sosai yayi ajikin sa yana sauke ajiyan zuciya hannun sa yasa cikin rigarta ta baya yana Shafa bayan ta wani dimi yaji na ni ima yana ratsa tafin hannun sa yana shiga har cikin bargonsa harwani fisgan nunfashi yake sai faman goga kirjin sa yake a nata.
Fandau shiru tayi ajikin sa dan ita jitake kamar sudan gana da gado dan bata san jarabar daya sameta ba na