Showing 9001 words to 12000 words out of 144533 words
dalilin da yasa na kira ka
"sani yace a a yallabai
"na kira kane acikin duk kan mutanen da na ke tare dasu nafi yar da da'amanan ka bugu da kari baka da yawan magana baka shiga abin da ba ruwan ka dan haka nake' son saka cikin wani sirrina dan nasan kai amincicce nane.
"sani yace haka ne yallabai duk yanda kake son kasan cewa dani za ka sameni fiye da yan da kak'e so
Babu ne kawai baka min ba
"Nabil yace tom masha Allah
Inason kamin alkawari idan nayi sirri da kai duk rinsi ba za kagayawa kowa ba ba na fatan kowa yasani da gani sai kai sai mata ta.
"sani yace yallabai na dauka wllh idan kayi sirri dani ko wuka aka daura min bazan bude wannan sirrin ba.
"Nabil yace sani aure nake sonyi na sirri ba tare da sanin iyayena ba haka ita ma yarinyar basani kowa nata shiya sa nake son kafita da ita daga garin munyi da ida akano za adaura auren amma kuma gaskiyan ba a kano za a daura ba saboda kada wata ran tane mi shedu a inda aka daura a kaduna ko zareya nake son a daura.
"sani yace tom yallabai ita kan ta, kana, boye mata wani abu kenan.
"Nabil yace sosai
Nan Nabil ya kwashe komai game da manu far su yagaya wa sani
"
"sani ya.ni sa yace yawwa oga nagane nufin ka nace wa kaduna kano ko da za tace bata yar da ba, tane miwajen ko amma yaza ayi kana nufin ba tasan kano ba
"Nabil yake ai yanzu muka gama waya da ita tace ita ko damaturu bata, taba zuwa ba.
"sani yace idan muka jen kano ta tambaye ni fa kasan fa'kano baya buya
Yace kai da zakayi hanya KADUNA meya hada ka da cikin gari kayan ki baya kuma gudu zakayi sosai yan da baza ta tsaya kalle -kalle ba.
Sani "yace tom yanzu idan muje kadunan yaza ayi da yanda auren zai kasan ce waye zai yarda ya daura aure batare da shedu ba.
"Nabil yace wannan yarage kai da uwar dakin ka dan ni ba nawa ciki ita ta' tsara abin ta, yak'arasa magana yana kallo Hadim.
"shima sanin kallo ta yayi yace uwar dakin na muna jiran ki.
"hadim tace idan kukaje ka samu irin anguwan masu ka ramin karfin nan za kasa mu masallacin dai dai rin ankusa shiga sallah din na ka samu limamin
Kace masa kanna son daurawa kanwar ka aure amma da ita zaka je idan malamin yace ina manyan ku ko yace daga ina kuke kace ku marayune a Lagos kuke da zama amma asalin ku yan Niger ne
Kunzo kaduna ne dalilin fita da kanwar ka waje za a mata aikin idon tom bayan kunzo nan se awajen aikin ka akace ba abaka izine ba
Shine wani abokin ka a India yace katuro ta shizai mata kowai tunda acan yake
Ganin ba muharra min ta bane yasa kace a a shine abokin naka yace shi da ma yana son' ta idan kana tsoron wani abune kadaura musu aure kafin ka turota kai kuma kafi amin cewa da hakan shine kake son adaura yanzu dan yan zu za su tashi yan ayi adaura auren lokaci zai kure
Nasan zasu bukaci koda a waya ne ka hada, su da, walilyan ku se ka kirani zan sa waya ta a muryan maza muyi mgn dashi idan sun bukaci na mijin se ka kira Nabil
Wannan shine ka dai hanyar da zai bamu *daman* auren boye asauka ke.
"sani ya tafa mata
Yana cewa kai uwar daki na baki da, wasa
"shiko Nabil rungume ta yayi yana cewa my one ta ina kike fidda basira kine.
"tace Wllh dole ne my swt yan da wannan baZAINABU din taku tada ge za ta aura maka, mesu nan ta wan da bazan iya jurewa, hakan ba.
"Sani yace yanzu goben da yau she za mufi ta
"Nabil yace da a suba.
"sani yace zaku sameni me rike muku sirrin ku ku ma zan yi duk yan da zanyi na ga ma sa mu wa ni matsala ba awan nan aikin da ka bani.
"Nabil yace na gd.
"nine da gdy yallabai kafi ko, mai awaje na, fana mu Allah yara haihuwan da, zatayi na narko ta haifi yara 3 ko 4 kaga kwalleya yabiya kudin sabulu.
Fandau
Rasa, inda zatayi da wayan tayi ta fadan kangon gidan wanda ake karatu da daddare nan suka gama magana amma yaja ta sun ba ta lokacin dayawa
Tana fitowa taga'har anyi shara matan gidan suna ta, faman yi mata habai ci da dan fadan su na bata musu shara kan lokaci ba dan de suna shakkan fandau ne da bagana ce da, se inda mai yak'ere
Ko kallon inda suke ba tayi ba tawuce dakin su.
Bagana ce tashiga
"tace haba ya fandau ina kika shiga ne ke kullum se kinsa an mana gori agidan nan kin san sharan kine kika bare kika fita
Suna cewa uwar mu azaune su dafa su bata mu azaune
Sharan ma, de nayi zakiyi da naga abin yayi yawa na, tashi na, share.....
Ke ta dakatar da bagana "anki amu su sharan banzaye kawai macuta bin cin suden banza na zalin cin ko ba aga ban mu suke dafa abin da, ransu yake, so, ba bayan sun gama jagolgolon su sun ba mu mu na gani baza abamu ba in munci nama a gidan nan se juma a shi ma, dan rago ake yankawa ne su bamu yan da ran su yake so su kwashi sauran su shige da,kin su duk lemukan gwan gwani da naro ba da baba yake sawa ashigo dashi sun taba bamu da muda, almajiran gidan nan ki gaya mun ban ban cin mu wllh nede naku
Sa dena musu bauta.
"Bagana tace hakane kam nan da wata 2 ai shikenan kina gidan shatiman ki wllh yafandau kinyi dace shatiman yana da zuciyan ne ma yabude shagon sa na kansa ke' kam kin dace se de fatana Allah yasa ya soki.
Tsaki fandau tayi tace can ta, matse ma sa kar ma yasoni baya gabana Wllh.
"ya fandau kin sanme kike cewa kuwa?
"Fandau tace meko nace?
"naga da'kina son shatiman shene de baya sonki
"fandau tace tom nima yanzu nace banayi kuma Wllh bashi zan aura ba
"bagana tace kin san me kike cewa kuwa yafandau
Kin manta waye babane
Tom idan bakya son sa ina wani ke da bawan da, ya taba, cewa yana son ki
"fandau tace aganin ki ba zan baki mamaki
Jattko
08062383027
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*
*Batul Adam jattko*
*9*.....
🌈Kainuwa Writers
Ahan kali talin ke,ninke paper ta ajiye saman filon ta mama tagani ta, motsa daga ninda take ak'asa tana ta lalumen sandan, ta tasan ukku tayi lokacin tashin ta yayi dan mama macce ce meyawa, ibada Fandau ta sauko da sauri ta dauko mata sandan tarike mata suka fita ban daki ta kaita ta gama abin d zata yi su ka fito alwala ta, yi su ka,shige daki
Takai ta inda take sallah ta dai dai ta, mata, sayuwan ta gabar kaman yan da ta saba ta koma, bakin gadon ta ta'zauna zaman jiran kisar sani abokin Muhammad wan dan da, zasuyi tafiyan tare ka'mar yan da suka, tsarashi idan anshiga sallah dan
Bada man fita idan ba, irin wannan lokacin ba har aka'kira'sallah ta tashi ta, fita ita ma tayi alwala tun kafin a, tada, ikkama tayi nata sallahn tajuya ta kalle mama tana faman lazimin ta har yan zu Bagana bata tashi ba Muhammad yace kar ta, dauki ko mai dan haka ita abin da, tafi bukata ma yanzu taji muryar mama tana son taji muryan su na karshe dan shekara ba, wata bane
'tace mama na tashe ta gyadda mata kai mama tayi alaman eh
Tason ace magana tayi ta, tashi Bagana se tako ma, dama tasan Bagana ba ta tashin wuri dan haka zata sake magana taji wayan ta da yake kasan maran ta yafara gir giza.........
Dai dai lokacin da taji anta'da ikka'ma diri niya tafa ra tara same zata dauka aha ka idon ta, yawulu mata wani tsohon jakan ta dayake rataye
Ajikin kusa tabude akwai hoton nan su ciki har wanda mama tana da lfyn ido.
Agur guje ta laluma ta dauka tafi ta da sanda, ta tayi han yan waje kamar yan da, taza ta duk ka, kofofin abude yake duk ka, almajiran suna masallaci kim2 ja, shijab din ta, tarufe kanta tayi han yan babban titi idan sukayi zasu hadu wayan ne yasa ke motsawa Wannan karon ta feto dashi ta dauka ta kara a kunnen ta taji yana cewa "sani ne kifito ta yamma gani abakin layin dama ko nan tayi tom tace taka ra sauri tana fitowa ko taga motan ta, gane motan dan wan da, tafara ganin Nabil dashi ne ta karasa
Ta, saya da sauri nacikin yasa, hannun ya bude yace shigo karwa ni yagan mu tayi saurin shigewa wani irin sanyi ta
Yara sata wanda ba, ta tabaji ba ga, kamshin Muhammad wanda baya ciki amma Wannan fitinenne kamshin yana nan ajiyan zuciya tayi kafin ta kara sa rufe murfin har yaja da gudu
-Waiyo Fandau kowa yabar gida gida yabar shi..
Tafiya suke yana ta sula gudu harsu ka bar cikin gari a damaturu ya tsaya yasiya busu abin kari
Message yahigo wayan sa yana dubawa yaga
Hadim ce yabude
_kasamu magani Baccci kasa mata a abin sha dan kuwuce kano ba ta reda, sanin taba, nasan shigan yamma zakuyi ka'kama mata daki a hotel dan abar daurin auren se gobe_
Yana gamawa yagoge ya mayar mata, da reply
_ok madam yanda kikace haka zayi_
Aiko fitowa ya sake, yi yasayo tun agun yaballe murfin roban lemon yasa magani Baccci ya jijjigashi yazo ya hada, da abincin ta yame ka mata
se sannan yakare mata kallo yaka'da kai Lalle sai yau ya tabbatar da hadim taga'mada Nabil koshi da yake karkashin sa basai iya dauka, Wannan ko a, matsayin yar aki ba balle wai mata wan da zai iya mu amullan aure..
-ayau Nabil da hadim din suke, sallama da yan uwa dan agobe zasu bar kasan gaban hadim ne yak'e faduwa dai dai lokacin da drvr yaka' ya kwan gidan inna zainabu wato yayar baban Nabil wanda ita ta kafa musu Wannan dokan sun sameta
Parlour ta ahakim ce bakace me kyu da tsafta ga kamala zatayi kimani shekara 68 tana ganin su ta tamke fuska
Sallama man Nabil yakara yi yana zama ka'san tiles ita ma Hadim sun kuyar da kan ta tayi tazube atare suka furta
'inna nda dufto ( inna ina yini )
Ita maciki harhen kanurin ta, fara masifa
'tace na ce muku na wuni k'alau nasan bakuso hakan ba ko ai da kama hanyan ku zakuyi kuta fi se nasan kuncika
So, nawa ina kiran ka modu sai yau ka'ga daman zuwa ko baka zoba nasan uwar taka tafa da, maka ko dan ina gidan ta dauki kururuwa da kuka tafita gidan uwar ta,ta,fatime naji ance duk anan kuka hadu dan muna firci da kuzo kuyi a gidan mana
Koma me kuka kulla ba, fasawa zanyi ba na, baku wata shida idan matar ka batayi ciki ba, to ni zan samo wan da za ta, haihu
Haka ta karaci matsifar ta da ker ta saurara da ta gaji dan kanta.
Nabil ne ya sake matsawa gareta ya kamo hannun ta ya kwan tar da, murya yace,
'inna duk munji umar nin ki gare mu inna zan yi ko meki keso, insha Allah ki sa mana albarka dafa kan sa tayi kuma cikin sanyi tace
'modu na,sani kana son, matar ka nida nake ke zakewa amata kishiya ba ina kin halima bane
A,, a, halima ta na da halayin da ta can can ci aso ta amma haka' bazai sa muta ke gsky ba adan ne maka hakkin ka, bayan taki haihuwa wata kila rabon wata ne gaba da nata, kamar yanda uwar ta tayi se da aka auro halima ta haihu tukun ita ma, ta,samu dan haka ita ma, tayi hakuri amata modu ina son kasamu dan kan ka kana, da yawan dukiya yaran ka, sune Garkuwan ka idan basu yan uwan ka, zasu sa, ido akan dukiya wanda, wani nacikin su burin sa kamutu ya gaji dukiya.
Wanda mu hakan kan bazai mana dadi ba modu kana da' yawan alkairi da zumunci
Amma kasani yaran ka, darajan ka haka tayi ta tunatar dasu.
Har lokacin tafiyan su yayi har wajen mota ta rakasu
'' tace yawwa halima kina da baki wanna hutun su yasmin sunce keza sujewa
Rasss sukaji! gaban su atura musu yan hutu suyi yaya da shirin na ajiyen wan da za ta haifa musu yaran su amma suka dake suka ce 'to inna se sunzo
'inna tace wata kila madani za a'jeda, na dade ban je England ba yasalam.!
'hadim tace azuciyar
Nabil yace "inna kin manta zaki je Jidda ganin doctor watan gobe.
"inna tace kai nifa nawar ke
"Nabil yace duk da haka inna tun da yace kikoma abi dokan likita yafe da Girema zakuje ko Kamal.
"tace shikenan Allah ya tsare
Sukace,
"Ameen
driver ya ja suka fice
,washegari Nabil yasamu rakiyan dinbin masoyan, sa da abokai da yan uwa zuwa airport motoci kamar za ayi rakiyan.
Shigaba kasa da kyar da temakon security sa yasamu yaballe ya shiga cikin sekiya suke old man Allah yasa kafi haka yan jaridu
Ko yagaji da fama dasu suna shiga jirgi security suma suka shiga
Wasu daya wa seda suka ga tashin su suka
Bar airport din.
Itako Fandau daf da zasu fita a kano ta farka tace "lah nan inane
Sani bai zuyo ba yace "naman ta sunan garin ko hadeja ne
"tace ummm Baccci ne yasake kwasar ta suna zariya tace
"inane nan
"yace zakirai mun kusa kano
Ko amsan shi bata jiba Baccci yasake ibanta, har suka kasa kaduna
Har se da yaka mamu su daki tukun yazo tashin ta dakyar ta bude idon ta da ta kejin yana,
Mata nauyi ta daga kai ta kalle yana yin wajen mekyu "tace harmuzo