Showing 42001 words to 45000 words out of 144533 words
shaawa hannun ta tadaga zata shafa wuyan sa amma takasa dan ita har yanzu tsoron mayar masa murtanin abin da yake mata ke,
Wawuyar ko sai tsallen murna take dan ita a tunanin ta Nabil cikin murna yake kamar yanda itama murnan ya mantar da ita kishin,
Itama sake rungumo Fandau din tayi suka sata a tsakiya
Shiko Nabil kakatun Hadim ne yasa yadanne zuciyar sa yadan dawo haiyacin sa yajasu kan kujera there siter suka zube kwata kwata yakasa control din kansa jiyake kamar yayi komai a gaban Hadim din cikin dashiwar murya yace "my one kije part dinmu ki dauko min kan wayana na family.
Tace "dama badashi kafita ba?
Gyada mata kai yayi dan bayaji zuwa yanzu zai iya daga harhen sa yayi mgn
Dagudu wawuyar tafice
shiko Nabil yasan kafin tazo zai rage zafi musamman daya san wayan yana jikin sa.
Juyo da Fandau yayi ya hade bakin su wasanni yadinga jifan ta dashi masu zafi da yaga mazai iya jurewa ba yameke da kyar yana tafiya yana tangade gamar dan maye yana hada hanya yaje ya janza security yanda Hadim bazata iya budewa ba cak ya dauke ta Yayi kan gado ta ita yafara sarra fata son ransa wanda ita mashi take jira yana cikin harka yaji daya wayan yana ringing a aljihun wandon sa da yacire akan gadon
Ya dan rage zafide amma baiyi yanda yaso ba yatashi harda gudun sa ya shiga bathroom yawan ke inda najasa yata ba dan ba daman wanka tunda yar yanzu wayan bai dena ringing ba da ya katse za asake kira yasan Hadim ce da sauri yafito yasa kayan sa ya cewa Fandau ki tashi kije kiyi wanka yayi inda kofan yake yana sa duk wayoyin a silent yama yarsu aljihun yayi inda kofan yake ya danna security kofan yabode Hadim yagani a tsaye yace"haba my one daga ki dauko waya mugayawa gida abin farin ciki sai kije kikama zama
"tace wllh banga wayan ba nakira yana ringing amma ban ganshi
ba ai najima anan
Kasa bude security nayi idan nasa nombar sai yace min error ko dokin ne yasa na manta bana sawa dai dai ban sani ba
nakira wayan ka kuma bakayi picking ba
Laluman aljihun sa yayi yaciro wayoyin yace "ah ai gata ma anan na manta nasa a silent dazu kafin mufita tace "haba nema nema narasa
Tashigo dakin tana
ware ido ina takene? Ta tambayi inda Fandau take
dayake Nabil dan Duniya ne kan kujeran da suka fara zama ya kalla kar da gaske yadaga kafadun sa alaman bai sani ba
Hadim tace "ko tana toilet
Yace "inaga amma kamar anan nabarta amma saime yana jefa idon sa tsakiyan gadon gaban sa yafadi dan bayan yamitsewan da shinfidan gadon yayi ido ya sake warewa da idonsa ya nuna masa tsakiyan gadon inda yabaci wanda bai kula dashi ba gadon zaka kalla ko kai yarone kasan anyi wani abu balle Babbar macce kamar Hadim tace" kaiiiiiiii
*Gaskiya yau kan saide nabaku hakuri dan naga baikai *nada ba sis kuyi HAKURI DAMATA yanzu aka fara ku gyara zama* ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ€
*B JATTKO*
*08062383027*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JAJJKO*
*Zainab*
*Zeee*
*Na gaisheki kyuta*
πKainuwa writers Association π€
22
Kai kai meya yamutsu gadon haka?
Ai Nabil cikin zafin sa irin nayin ball yayi sauri ya dure inda yabacin dan yaga idon ta bai jenan ba yafara yamutsa wajen cikin dabara yana cewa "ai nena yamutsa saboda murna dan burina yakusa cika na rabu da wannan me idon cimolan
Yana yi yana jan hankalin ta tsaf ya mutsuke wajen.
Ita kuma kanta kaman ya fashe dan murna mijin ta ita ya keso "tace muyi addua Allah yasa ta aiho yan 2 namiji da macce kaga atake zamu sallame ta ko tunda kaga idan ta haife macce ni bazan yarda ba dole sai tayi zaman haihuwan namiji kaima idan ta haifi namiji kace baka yar daba.
Yace "wannan haka yake Allah yasa ta haiho 2 kawai
Fandau duk taji me suke cewa azuciyar ta tace niko ai narabu da mutum nakama Allah dan shi yasan yadda zaiyi dani
Wani dogon rigan data hanya a bandakin shita sa tafito da sauri Hadim ta tashi ta kama hannun ta tazo da ita bakin gadon tana cewa mekike jine ajikin ki ba inda yake miki ciwo
Mekike sonci
Fandau da dama haka take so dan jitake idan bata shan kunun tsamiyan nan ba baza man lfy tace "kunun tsamiya
Dakuma kwakwa da dabino nakeso
Hadim tace "kai zaki samu kwakwa da dabinon de amma mu ina zamuga wani garin balle wani tsamiya
Nabil ya katse ta dacewa za asamu awajin Zahran Usman dan suna kawowa sosai.
Hadim da sauri tadauki wayanta takira Zahra take cemata tana son garin kunun tsamiya "toke kuma yau
Acewa Zahra
Hadim tace "eh Wllh akwai albishr me girma amma se kinzo da kanki dan baza ki sameshi a araha ba
Zahara tace "haba yar uwa dan Allah gayamin bama yar haka fa
"to tuda kince Allah meyake sa mata jin yana yin su yacan za kamar tashin zuciya amai kwadayi da sauran su
Zahra "tace ciki mana
Hadim tace "tom shine albishir din
Zahra tace "dan ALLAH gayamin Gaskiya
Hadim tace "nataba shimiki irin wannan wasan ne?
Zahra tace " a ah
Hadim tace to kiyar da wllh inada ciki one month
Wani ihu Zahra tayi tare da kashe wayan Hadim ta sauke wayan tana dariya bayan ta daukowa Fandau kwakwa da dabino tace"kiyi manager dawannan kafin akawo meyawan na aika asiyo
Itade Fandau kwakwa da dabino ta karba bakin har wani yawune yake sinkewa tafara ci
Nabil yace "yanzu waza afara gayawa a gida?
Hadim tace kai ma kasani ai iya rigima mana inna amma nafison nagaya mata da kaina ta fara danna wayan ta yi calling din nombar inna Zainabu tana dagawa Hadim tace "inna ina kwana.
Inna tace "mun wuni lfy dan munan darene Hadim tace "lfy
Inna tace maganan zuwan yaran nan huto modu da baso yake ba saida yasan yanda yayi basu samu viser bako dan nasan kede ba zaki hana ba
Hadim da ita tayi kutun kutun yaran basu samu zuwa ba acewar ta idan sunzo zasu iya sanin zaman Fandau a gidan
Amma sabar iya issa
Tace "Ayyya inna aishine nima naji shiru amma suyi hakuri ai mun kusa zuwa ma saura wata 3 sai muzo dasu tare
Inna tace "ai shikena sai kuyi zaman ku acikin wannan mahaukacin gidan naku
Danma kun kusa zama ku ukku dan bazan fasa gaya muku idan kunzo sai Modu yayi aure zaku koma ba.
Dariya Hadim tayi azuciyar ta ' tace bade niba inde kishiya ce akan yaran ki da jikokin ki zaki yita gani.
Afili kuma tace "inna dama fa yatsmin?
Inna tace "gatanan
Dan Hadim ita kanta sai taji tana jin kunyan bude baki ta cewa Innan tana da ciki tayi danhaka take son tabata yatsmin din ta gaya mata.
Tana cikin wannan tunani taji muryan yatsmin kamar zai fasa mata dodon kune tana cewan
ALLAH kabar mana matar Big brother wllh anty Hadim nayi messing nake sosai.
Hadim tace "kwantar da hankalin ki yar uwa zan zomiki da alkairi
Yatsmin ce ta katse da cewa Hajiya anty sabon mota ne yafito kome idan mota kin san kalata ai fari tas dan ni banason wani kala idan kuma laptop
Nekin....
Hadim ta katse sa dacewa dallah dakata duk bawan nan bane yafisu wannan yafi komai na duniyan nan.
Yatsmin tace "meye anty
Hadim tace abinda kuka dade kuna jira ne nan watanni 8 zanba ku baby
Yatsmin tace "wai da gaske anty
Hadim tace "nata ba miki irin wannan wasan kuma kozan miki ai bazan kira a wayan inna ba itana kira naga yawa na kasa dan Allah kigaya mata
Yatsmin tace Wllh tunda kikace agayawa inna na yarda itama yatsmin ihun tasa ta fara
Tsalle tana cewa Wayyyo anty Hadim sunan dan ki yaki yan uba wllh kamar yanda muma bamaso amiki kishiya haka dan ma bayaso tana ta ihun haka Hadim ta kashe wayan
Haka suka dinka kiran mutane suna fada shima Nabil yana gayawa abokan sa kusan wuni guda suna abu daya duk wani abin da sukeyi hankalin su yana kan Fandau ko motsi tayi se sunce yaya
Ahaka har doc yazo da iyalen sa kan dole suka sauka a part din Fandau
Fandau duk da basu gaya mata ba tagane cikine da ita kwanciyar ta tayi dan ba taji dadin lbrn cikin ba kuma baza tace taji ba dadi ba dan ita yan zuba tada wani zabin rayuwa dan ta siyar da shi kyuta
A washer garin ranan ne gidan su yacika makil da mutane dan yan kungiya su Chelsea suka hada musu gagarumin dinner na happy din kicin anyi taro sosai anci ansha hotona kam Hadim da Nabil sun sha yinsa wanda yawan ci yana shafa cikin ne wani dafe da cikin wani yana kissing din cikin fadin bidirin da akayi bazai faduba ai a take Duniya ta san da Wannan ciki dan social media ba inda ba a watsa ba
Washe garin ranan baki yan taya murna kasa sakat sukayi Hadim da Nabil muryar su har dashiwa yayi saboda yawan magana da gaishe gaishe da sukeyi waya kan duk ko kunnawa basuyi ba dan sunsan nan ma wani damunne
Da kyar Hadim ta samu daman lallabawa da yamma ta shiga wajen Fandau tace" me kike sone
Fandau tace kunune na sha kuma
Hadim tace "kwakwan fa?
Tace "naci
Hadim tace "yawwa yar kanwata kar ki zauna da yunwa kin ji ko tafice da sauren ta dan tabar mutane
Har kwana ukku sannan suka samu kansu
Aban garen Fandau ba abin da yake damun ta irin taga ta kasance da mijin ta idan abin yaci wota kamar ta daura hannun aka tayi ta ihu take ji wani irin tsananin shaawa ne yake da wai niya da ita amma ba dama
Ga shi kullum tana sa Nabil a idon amma kullum suna manne da matar sa wanda ta kula yana mugun tsaronta dan koci kekken kallo baya tsayawa yayi mata
abin da yafi damunta ma idan sun shigo da safe sundin da shafa cikin ta kenan wai suna gaisawa da babyn su
To a wannan shafe shafen Nabil yake sake tada mata da hankali danshi nasa da gayya ya keyi
haka yanzu ma ana rige rigen gaisawan atsakani su Hadim ce tafara shafawa tana wani kissing
Din cikin
shiko Nabil a yau yakai gejin da bazai iya control din kansa ba inde ya taba jikin Fandau dan haka yabasar bai taba ba neman han yandan zai yi mega ba daya kawai yake da bara ya fado masa.
Yace "my one yau fa zaki kaiwa sun Amjad ziyara dan suna kwarafi hakan
"tace zan so hakan amma bana son barin baby na nafita wllh
Nabil "yace shikenan dan baby saimu hanawa kamu sakan kitashi muje kishirya dan ni a can zan wuce wajin wani meeting da zamuyi a kan gai yatar da Germany ta mana nake ganin bazan samu daman zuwa ba ina son naje na bada uzzuri na
tace "tom shikenan har a min Gyaran gashi ma dana finger
Cikin zumudi ya zoro wayan sa yakira Amjad Amjad yana picking yace a a Abu Bilal nan da watanni kadan dan tun ranan dinner da yan jarida da su yiwa Nabill tambaya wana sunan da zai sawa abin da suka haifa yace burin sa idan macce ce yasa mata hajara sunan ummi sa zasu kirata fujjirat idan kuma namiji ne Bilal tun a wajen abokan sa suka fara kiran sa abu BilAL abu BilAL
Dariya Nabil yayi yace "ga ummu fujjirat zata kawo muku ziyara
"Amjad yace "taf gashi bama garin ma wllh sai wajen jibi ganin ba Abin da muke neyasa muka kai ziyarra torxar
tsaki Nabil yayi ya kashe wayan yana kallon Hadim yace "kinji ko da shegen gantalalun su shida matan nasa wai basanan sai na kaiki gidan doctor
Ya mutsa fuka Hadim tayi tace" ba inda zanje dama gidan HADIZA ma ganin najima ban jebane Gaskiya bana jin fita kawai mu zauna
Nabil yasan tunda Hadim tace baza ta ba bazatan ba
Ya rasa yazai yi dan inda dane hanyan kasan cewa da Fandau baya masa wuya Hadim tana cikin gidan zai ce zaije wani wajen idan ta rako shi sunfito idan yafito wajen ya kira wani daga cikin yaran sa yabasu motan yace su fita da shi karsu dawo har sai Yayi musu magana a idan ya tabbatar Hadima tashige part din sun shiku haka zai lallaba yashiga part din Fandau
Tunda yasan Hadim ba shigowa zatayi ba amma yanzu tana tan ta taro ban garen fandau dan idan ba baki tashi ko dare yayi suka kwanta ba babu abin da yake rabasu da bangaren ko mai ita take yiwa Fandau
Afusa ce yace " shikena yameke yafice yana fita wani tunani ya fado masa ai da sauri yayi inda motan sa yake yaja da gudu
Nabil yace "Muktar kasan me yaka woni doc yagir giza kai
Nabil yani sa yace wani aiki zaka min na temako inaso a yan zunnan kaje gidana kamin wani temako
Doc yace" ina jinka
Nabil yace Hadim tuda tasamu ciki taki yarda dani akan (sex) ni kuma bazan iya jurewa ba amma.
Akwai abin da tafiso a fiyeda komai wato ta haifi me kama dani sak
To ina son idan kaje gidan namaka tambaya agatan ta meya kesa d'a yayi kamar uban sa sai kace yawan yin (sex) yake kawowa inde anayi akai akai toza afi haifan mekama da uba to idan kace haka zata yarda ka temaka min dan kasan bana cikin masu ra ayin zina na dama ina rokon Allah yaya femin
Doc yayi shiru yana nazari can yace "shid abin da zangaya ma mata sun kasu kashi kashe alokacin da ciki yake jikin su a bangaren saduwa wata zakaga ba abinda take so irin ayi ta mata har se kaza kana gajiya ma wata kuma idan tana da ciki ba abin data tsana irin namiji kai ko kusa da ita bata son ya raba harta hamshi turaren shi ma abin kine awaje ta
Idan kace zaka mata dole kaga zaka shiga haikin ta amma ko a likitance yana da kekyu idan macce tana da jaririn ciki yazama ana yawan saduwa yana sa a haifi yaron me lafiya da kaifin kwakwalwa amma tunda bataso yanzu kayi hakuri kar atakura mata dazaran cikin yakai watan ni kamar 4 zata dawo dai dai baza ta zauna har ta haihu ba zata denaji idan watanne 4 suncika yace so hakurin yafi
Nabil yace "Gaskiya abin da bazan iyaba kenan inde baso kake na kusanci zina ba kayi abin danace kawai
Doctor yayi shiru Gaskiya baya son abokina nasa yakoma wa zina dan yasan sa mayen matane za ayi ta asa dayawa dan haka yace"ok
Idan na tashi zanbiya ta gidan ko
Wllh bazan iya jurewa har saika tashiba
Doc yace "to yanzu kana tufin idan ta ganmu tare ba zata gano ba?
Nabil yace ah ah kai zaka fara zuwa idan kaje tace bana GIda sai kace bari kakirani ni kaga sai naje baza ta gane komai ba
dukan kafadan sa doc yayi yace "kaci sunan ka menasara kana da naci akan abin da kakeso shiyasa duk abin da kake so kake cin nasara dariya Nabil yayi dan sunan da ake kiran sa bazai iya irgasu ba doc yafita shikuma yadan kwanto da kujeran yana lumshe ido dan shiyasan meyake ji ajikin sa cikin kwanakin nan game da wanan maiyar yarinyar da shigani yake lashe kuruwar sa tashi shiyasa ya nace wa nunanin ta dan da idan a nacewa mayu bai yar da basai yanzu da wuya idan wanna bashine kamu na maita ba
Kai my one kinada matsala wllh ke yanzu har kinyar da da karyan doc zaki fara takura min nifa ke kadai ce araina dama wahala nake sha