Showing 54001 words to 57000 words out of 93107 words

Chapter 19 - Auren Yarjejeniya Book 1 Hausa Novel Complete

Allah yasa ummu ce"janye hannunsa daya dafe kansa yayi suka had'a ido da ita"had'e rai yayi yana daga kwancen yace"waya kawoki d'akin wanda kika tsana?"ba cewa kikayi natafi d'akina ba?"sbd zakuyi waya da wani banza"batace komaiba ta Ajiye tray d'in dg gaban gadon"gabanta nata fad'uwa sbd yadda ta gansa ahaka Amma haka ta d'aure ta hauro samqn bed d'in ta zauna dg gefen k'afafuwan sa"saidai bata yadda ta kallesaba cikin sanyin murya tace"kayi hak'uri yaya Abdallah ka jira na maka bayani idan zaka fahimta"dukda bana jin dad'in jikina haka na daure sbd bana so kanamun wani zato daban"mubashshir dakake mgn tun saura kwana 8 d'aurin Aure na dakai rabon danayi mgn dashi kona sake ganinsa"iya Abinda na sani idan har na kulasa yanzun Akwai zunubi"na bari sai ranar da muka rabu dakai sannan zan iya kiransa....kinada contact nashi kenan?"yafad'a fuska Ad'aure"nidai ba wannan ba katashi kaci Abinci kar ulcer yaka maka"bazan ciba"murmushi tayi ta fad'o samqn jikinsa ta sakq kukan shagwab'a tana shure shure da k'afafuwanta....da mugun sauri big man ya rintse idanuwansa cikin fisgo mgn yace"ya isa my *khairee* zanci kinjiko?"yafad'a yana k'ok'arin son ya cire mata hijab d'in"nidai yaya Abdallah katashi kaci dare yayi zanje na sallami baby na kwanta"kije ki sallameta sai kizo mu kwana nan ko?"gabanta yafad'i tayi saurin janyewa dg samqn jikinsa"kasancewar jikin nasa ya mutu murus yasaka beda k'arfin dazai rik'eta"ya kuma fahimci kunyar ganinsa haka takeyi"shi kansa besan meyasa yace"tazo su kwana Anan ba"zanje saida safen ko?"shiru yamata yak'i mgn"ita kuma tana tsaye"sai tayi murmushi ta duk'a gaban gadon ta d'akko cup d'in coffee d'in ta matso tana fad'in tashi kafara shan wannan pls"beyi mgn ba yatashi zaune"ta mik'a masa ita kuma ta tashi tsaye"dan idan tana ganinsa Ahaka ba k'aramin tsoron sa takejiba"sannan ta fahimci har yanzun da sauran Abdallah be gama shiga hannu ba...idan kin sallami babyn ki dawo kitafi da kayan"big man yakatse mata tunani"dato ta Amsa ta fita dg cikin d'akin"saidai tasha Alwashin bbu wata dawowar da zatayi"bed room nata ta koma tasami sa'ada taci gashashshiyar kazar ta bar mata sauran"tana ganinta ta mik'e tsaye tana fad'in Anty bara naje na kwanta"gobe Akwai skul"to shikenan baby"dg haka sukayi sallama"sai bayan ummu ta gama yin Abinda yaka mata ta kwanta bacci.....
Abdallah kuwa sosai yaci ya k'oshi"bayan ya idar yayi Alwalah yayi shafa'i da wuturi yayi wanka ya kwanta"lokacin harma ya cire ran da ummu zata dawo"saidai yaji haushin Abun sosai....washe gari da safe wajen k'arfe 8:11 am Abdallah ya sakko down stairs d'in yaci wankan k'ananun kaya"yayi wani irin mugun kyau yanata zabga k'amshi"ummu na zaune Acikin kujerun da suka k'awata parlourn tana kallon wani American firm"tana sanye da riga t shirt fara k'ar da siket d'in jeans bak'i ta tsuke da belt"kanta mayafine bak'i ta yane kanta dashi"tayi y'ar rama"gabanta ruwa ne cikin cup da magunguna da alama ta gama sha"satar kallon mutumin nata tayi yanata wani shan k'amshi da basarwa beko kalletaba"sbd fushin tak'i dawowa bayan yace ta dawo" Ahankali tace"ina kwana?"dukda taji haushin yadda yaketa wani ciccin magani"be Amsaba sai cewa yayi ya jikin naki?"da sauk'i"bece komaiba yanufi k'ofa zai fita....yaya Abdallah! tsayawa yayi ya juyo fuskarsa"Atake ummu taji yamata wani irin mugun kwarjini"murya A daburce tace"d'akin naka A bud'e yake?"miye zakiyi?"zan gyara ne"bana so"iya Abinda yafad'a kenan yafice dg cikin parlourn cike da izzah"ta tab'e baki tana fad'in kaji dashi"dg haka tayi kwanciyarta samqn kujerar ta d'auki wayarta da nufin ta kira Ammi da mama da lawisa"ta jima a parlourn har bacci tayi"saidai jikin da sauk'i bbu zazzab'in sai ciwon kai"haka ta d'aure wajen 12 pm ta shiga kitchen ta Aza musu lunch.....
Abdallah kuwa gaba d'aya Abinda yafaru jiya tsakaninsa da ummu yakasa barin ransa"koda yashiga office tunani kawai yakeyi"har 12 tayi be koma gidan yayi break fast ba kamar yadda yasaba yi Abaya"wajen k'arfe 12:35 pm kamal yaturo k'ofar office d'in nasa yashigo da sallama ciki ciki sbd yazo suyi mgn game da wata k'anwar hajiyarsa dake son siyan kaya wajen big man"sai kuma preety data je office nashi tana masa kuka yabama big man hak'uri sun sami matsala"dukda shima fushin yakeyi dashi sbd Abinda ya masa jiya" haka nan dai ya d'aure yazo"big man kuwa Amsa sallamar tasa yayi yana tab'e baki yace"na d'auka sbd ita wannan k'aramar Alhakin ka rabu dani?"hmm big man kenan"zancen leemart na maka kanuna bakaso sbd haka Abarsa"yak'are maganar fuska bbu walwala yana zama kan kujera"saidai kafin yayi wata mgn Anturo k'ofar"Abdallah be kalli k'ofar ba kujera na lulawa dashi"saida yaji Anyi sallama sannan yad'ago kansa....ido hud'u sukayi da mubashshir.....girar sama data k'asa big man ya had'e cikin tsantsar rainin wayo yake kallon mubashshir d'in"wanda yasha wankansa cikin light green d'in shadda"bacin bugawa bbu Abinda k'irjinsa keyi sbd ganin irin kallon da big man ke jifarsa dashi"yazata zuwa wajensa yanuna yana buk'atar yasaki ummu ya Aureta Abune mai sauk'i" sai yaga Akasin hakan"kamal kuwa beyi mgn ba yana dai kallon big man daya nuna kamarma be tab'a sanin waye mubashshir ba"shi kuwa mubashshir k'arasowa yayi yana bama kamal hannu suka yi musabuha"k'ok'arin zama yakeyi kan kujerar dake kallon kujerar da kamal yake zaune"Abdallah yakatse masa hanzari wajen fad'in who are you??"da mamaki mabashshir ya kallesa yayi k'asa da kansa yana fad'in y'allabai baka ganeniba?"tsaki Abdallah yaja yana fad'in kaga mlm kayi bayani idan baza kayi ba you can go"yafad'a yana d'age kafad'a"kamal kuwa yadda yaga Abdallah yayi yatabbatar masa da cewa Abdallah yasan wannan guy d'in"dan yasan halayen big man ciki da waje"mubashshir kuwa zama yayi yafara gaidashi"be Amsaba yana danna waya kujerah na juyawa dashi"idan bbu damuwa ko wannan bawan Allah d'in zai iya bamu waje?"kamal na murmushi ya mik'e tsaye yafita dg cikin office d'in"Abdallah dai baiyi mgn ba"kan mubashshir Ak'asa yace"dama Akan zancen ummulkhairy ne! inaso dan Allah kasaketa idan tayi idda zan Aureta.... Abdallah ya d'auki kusan mintina 3 kafin ya mik'e tsaye ya matso gefen da mubashshir ke zaune yace"kagama ne?"nace ka gama?"yafad'a Afusace yana ci gaba da cewa"Ada nayi niyar sakinta Amma yanzun sbd zuwanka yasaka na fasa"kaje kayi duk Abinda kake ganin zaka iya"saidai iname tabbatar maka da cewa kaida ita har Abada koda bana numfashi Adoron k'asa kuwa"mubashshir ya mik'e tsaye idanuwansa jajir yace"haka kace?"kaji! maimaitawar beda Amfani"to shikenan nagode da butulcin daka mun"Amma wlh dg kai har ita ummun sai kun san kunci Aman....wata iriyar chakuma big man yamasa"wacce bisa tilas yasaka mubashshir ya had'iye sauran maganarsa" yana huci yace"karka koma Ambatar sunanta"bazan rok'eka ba saidai na maka gargad'in fita sabgarmu "ko kuwa na b'atar dakai da Ahalinka....zaka iya yimun komai sbd kanada kud'i"kamata yayi ka Ajiye tursasani mu fafata Awajen ta"hank'adasa Abdallah yayi da k'arfi harya kusan fad'uwa" yana girgiza kansa da wani irin tone yace"bazan fafata dakai ba"domin in kaji Ance a fafata to k'arfi yazo d'aya kenan"saidai inaso kaje ka tambayeta dani dakai waye zata zab'a??"kai A haukanka zan yarda nayi irin wannan Auren"??"yaka mata ka koma islamiya"inaso yazama shine na farko kuma na k'arshe dazaka koma kwaso k'azamin jikin ka kazo mun"idan kuwa tsautsayi yasaka kazo...hmmm! yafad'a yana sakin wani irin munafukin murmushin daya fito masa da haibarsa" ya d'allah yatsunsa biyu sukayi k'ara"mubashshir yatsorata sosai da Abdallah"ya tabbatar koda k'wanji zasu gwada dashi bazai iya bigesaba saidai su daki juna ko kuwa Abdallah yadakesa...zaka fita ko kuwa??"big man yakatse masa tunani Atsawace"mubashshir bece komaiba sbd gudun karya jawowa kansa Abinda yafi k'arfinsa" saidai ransa Ab'ace yajuya yafita"Abdallah kuwa ya hau kan d'okin zuciya"Atake ya fita ya sallami sakatarensa wanda shine yabar mubashshir ya shigo"yanayin da kamal yagansa Aciki yasaka yakasa yi masa mgn Akan ya hak'ura yamaido mutumin bakin Aikinsa"saidai ransa yabashi koma miye zuwan wannan saurayin nada Alak'a da b'acin ran Abdallah"hakan yasa ya barshi da nufin zuwa gobe sunyi mgn"Atare da kamal d'in sukayi sallar Azahar"shi Abdallah Aka wuto gida dashi"ya kwaso yunwa da b'acin rai"wani irin haushin kansa yakeji dabai gwada k'wanji da mubashshir ba......ummu na zaune a parlourn ya shigo bbu ko sallama"kallo d'aya ta masa ta fahimci ransa ab'ace yake"saidai ganin beyi sallama ba daya shigo sai tayi biris dashi"kuma dama disgin daya mata d'azun da safe yabata haushi....Amamakinta sai taga ya Ajiye jakarsa ta zuwa office samqn center table da phones nasa"yakuma zo kusa da ita ya zauna"har jikinsu na gugar juna"gashi kan 2 seeter ne dg gefen ta bbu space d'in da zata iya matsawa"Amma saita share tak'i kulashi"k'afarsa me takalmi sawu ciki ya Aza zai take mata k'afa"tayi saurin janye k'afarta"cikin tsiwa tace"malam ina ruwana dakai?"tunda ka shigo na maka mgn,ko kuwa fitinar daka dena takalata shine zaka tado???"bansaniba"ina wayarki?"yafad'a bbu Alamar wasa Acikin muryarsa"menene zakayi da ita kake tambaya?"tsaki yaja ya d'auki wayar daya hango samqn center table a Ajiye"ka bani wayata nace ko?"banza yamata yashiga contact yayi searching sunan mubashshir"Amma be gani ba"ya kalleta ta sunkuyar da kanta k'asa" fad'amun sunan da kikayi seving number sa dashi"wanene wai?"kin fini sani"yah salam! wai meyasa kake haka yaya Abdallah?"tun jiya nasanar maka banida contact d'in mubashshir na goge nayi blocking nasa"meyasa kakeson bin diddik'in musulmi d'an uwanka?"ke dallah yimun shiru in kuma wajensa zakije tashi ga hanya nan"Amma kasan idan na rabu dakai shine zan...bata kaiga Aya Azancen nataba yabige mata baki cikin b'acin rai yace"haka kike zato ko?"to bara yanzun nayi reping naki sai naga ta yadda zai Amince harya Aureki ko?"yafad'a cikin zafin rai yana fincikota zuwa jikinsa"ta saki k'ara tana fad'in kasan me kake fad'a kuwa??"banza ya mata yafara k'ok'arin tashi tsaye da ita Ajikinsa"Ihu ta saka gabanta na wani irin fad'uwa dataga ya haye upstars da ita"bbu wata Alama Akan fuskarsa dake nuna furuncin dayayi da wasa ne.....✍️

zazzafan sharhi guys🤏🏻😎
wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥

*43&44*


..........Ihu kawai ummu keyi tanata k'ok'arin k'wace jikinta dg hannunsa"Amma k'arfi ba d'ayaba yamata ruk'o bana wasaba"fuskarsa bbu Annuri ko kad'an ya had'e gabas da yamma ya murtuke ta"duk kururuwan da ummu keyi da fisge fisgen datakeyi Ajikinsa yamata banza ko gezau beyi ba...da hannu guda ya murd'a handle d'in k'ofar suka shiga ciki"yasaka k'afarsa ya rufe k'ofar"Alokacin kuma ummu ta fashe da kuka tana rok'arsa yayi hak'uri"samqn bed yajefata yaje ya murzawa k'ofar d'akin key"ya zare key d'in ya aza samqn mirror....koda ya juyo ummu ya gani duk'e gaban gadon tana kuka da had'ashi da girman Allah yayi hak'uri"banza yamata saidai yayi mamakin irin tsoron daya gani cikin k'wayar Idonta sbd Abinda yace" zai mata"gefe guda kuma na zuciyarsa yaji beson ganin tana kuka"saidai daya tuna kalamanta na d'azun sai yaja tsaki ya juya fuskarsa gaban mirror" yafara k'ok'arin balle botiran gaban rigarsa"ummu k'irjinta ya tsananta bugawa da sauri"cikinta na wani irin mugun hautsinawa sbd tsoro da furgici"dan Azatonta Abdallah da gaske reping nata zaiyi"shikuwa harya cire rigar jikinsa da farar vest d'in yana kallonta ta cikin mirror"yana mamakin meyasa take tsoron yamata wani abu"dama yana lura da ita ko rungumeta yayi ko kuma jikinsa danata ya had'u tadinga kirma da rawar jiki kenan"wata zuciyar tace"k'ilan sbd bata sonka....sai kuma yatuna da wasu dg cikin y'an matan dake cewa suna sonsa"da har so sukeyi ya had'a jikinsa da nasu"ko preety yatabbatar Inda zaice zaiyi sex da ita tsabar son datake masa zata iya Amincewa....juyowa yyi fuskarsa Ad'aure ya daka mata tsawa wajen fad'in tashi ki koma samqn bed d'in"bata yadda ta kallesaba sbd ta fahimci bbu riga jikinsa"ita kuma tsoron ganin murd'add'en jikin sa takeyi"bakiji menace ba?"to nidai ka maida rigarka mana"gabanta yaduk'a yanata kallonta ita kuma tayi k'asa da kanta cike da fargaba"muryarsa bbu Alamar wasa yace"kina sonsa?"girgiza kanta tayi da sauri"gaskiya zaki fad'amun"ni bana sonsa"to fad'amun waye kike so?"bbu kowa"koda mun rabu dake zaki iya Aurensa?"da sauri ta girgiza kanta sbd tasan idan tace Eh bazasu kwashe lafiya ba"kimun Alk'awari bazaki koma zancen saba...dama bakaine bane ke zancen nasa"beyi mgn ba ya mik'e tsaye yana fad'in taso kiji"nok'e kafad'arta tayi tana fad'in nidai ka maida rikagarka kuma dan Allah kayi hak'uri"tsaki yaja yana fad'in matsalata dake tsoro kamar farar kura"riga kuma bazan mayar ba sbd bacci zanyi"wannan k'orafin naki zai sakq wlh har dogon wondon na cire"kuma bana hak'ura ba"Ajiyar zuciya tasaki wacce ta fito fili"Abdallah yatab'e baki yanufi samqn bed d'in yaja pillow ya kwanta rigingine"ummu ta juyo suka had'a ido"da sauri ta sunku yadda kanta k'asa sbd bata iya jure kallon kyawawan golden eyes nashi"oya taso kitayani nayi bacci kona b'ata miki rai"sanin halinsa zai iya cewa yafasa hak'uran yasaka ta tashi ta zagaya dg d'ayan gefen bed d'in ta hau"Abdallah ya matso kusa da ita yajawo hannunta"dan Allah kad...fisgota yayi da k'arfi ta fad'o Ajikinsa"ya rungumeta yana sauke numfashi Ahankali"shiru tayi gabanta nata fad'uwa"murya can k'asa tace"nifa bana jin bacci ko?"dole zakiyishi yanzun"yafad'a yana k'ara shigar da ita jikinsa"Adole ta kwanta samqn k'irjinsa dg gefe"ta Aza hannunta guda samqn cikinsa ta zagaye"ta lumshe idanuwansa sbd k'amshin turarensa data ke shak'a me dad'i"saidai duk taji mutuwar jiki da numfashinsa ke sauka abayan wuyanta"yasaka hannayensa dg gefen mazaunanta yamata zobe dasu"sosai big man yaji dad'in kasancewar su haka"bai tab'a zaton Anajin dad'i idan An kwanta bacci da mace haka ba"yana wannan tunanin bacci yasacesa"ummu kuwa tama rigashi fara baccin"dan ba k'aramin dad'in kwanciyar tajiba....kusan Awarsu d'aya da rabi sunata baccinsu"can Abdallah ya bud'e manyan idanuwansa da sukayi d'an ja yana hamma"jin mutum Ajikinsa yasaka ya kalleta da sauri"saima sannan yatuna ta yadda har sukayi baccin"ummu ta shige jikinsa sosai ta tsuke pink lips nata ta turosu gaba"yayinda mini siket d'in dake jikinta ya tattare sama, maka makan cinyoyinta suka bayyana"ta wani rik'e masa hannu guda kamar wacce za'a k'wace dg jikin nasa"ya lumshe idanuwansa cikin wani yanayi ya bud'e su yana Azasu samqn Agogon dake manne jikin bango"k'arfe 4:8 pm"saima sannan yatuna kofa break fast beyi ba"ga lokacin sallah yayi yana neman ya wuce"Ahankali yafara girgizata yana fad'in *my khairee* shiru ko motsi batayiba"k'ok'arin janyeta dg jikinsa yafarayi"Amma sai tak'ara manne masa"murmushi yasub'uce masa"wanda ba k'aramin kyau yayiba"yabi fuskarta da kallo yaja karan hancinta had'e da shafa samqn gashin kanta"zillo tayi Ajikinsa wanda yabama nashanunta damar gugar k'irjinsa.....ya rintse idanuwansa da sauri"Akuma daidai lokacin ummu ta farka tana hamma had'e da salati"Abdallah yabud'e idanuwansa yana fad'in haka dama kike da nauyin bacci?"ki tashi muyi sallah saimu koma idan be isheki ba baccin ko?"yafad'a cikin wata iriyar murya me kama data rarrashi"wanda shi bemasan yayi Amfani da muryar ba"ummu kuwa turo masa bakinta tayi tafara k'ok'arin janye jikinta dg nasa"ina zakije ne?"d'akina nayi bacci nah mana tunda katasheni"sallafa zamuyi"yafad'a yana k'ok'arin ganin sun had'a ido da ita"ita kuma tak'i yarda ta kallesa sai tayi k'asa da kanta"yatab'e baki yana fad'in kincemun period kikeyi shine Abin jin kunyar?"yafad'a yana rik'e mata hannu yajawo pillow yana fad'in zoki kwanta"babufa kyau bacci bayan la'asar"Amamakin ta sai taji yace"shikenan saiki jirani nayi sallar"batace komaiba sbd tafiso su rabu lafiya"kwanciyar tayi Ahankali"shi kuma yanata kallonta ya sauka dg samqn bed d'in yashige bath room"ummu tasaki Ajiyar zuciya tana tunani....motsin fitowarsa dg bath room d'in yasakata dawowa nutsuwarta"sau d'aya ya kalleta yanufi gaban ward rope zai d'auki prayer mate da jallabiya"ummu dake kwance tsakkiyar bed d'in ta saci kallonsa tana fad'in d'akin ma sai tsami yakeyi 3days baka gyaraba"kuma baka bari an gyara maka ba"Abdallah daya bud'e ward rope yasaki murmushin da iyakacinsa a fatar baki yace"naga k'arfin halin yarinyar datake under purnishmen harta samu bakin mgn"kaface ka hak'ura yaya Abdallah"hmm! naji nace na hak'ura Amma zan miki hukuncin cewa d'akina na tsami"wanda nasan ko shekara d'akin nan yayi ba'a gyaraba nasan bazaiyi tsami ba"yak'are maganar yana k'ok'arin zare belt d'in dake d'aure A k'ugunsa"ummu ta kauda kanta"sai kuma can ta kallesa taga yasaka jallabiyar harya kabbara sallah cikin nutsuwa"ta tsaresa da ido taga yadda yakeyin sallah"wanda duk wanda yagani zai fahimci yasan ilimin Addini"Akuma cikin sallar tashi itama tasami wani gyara atata sallar"wajen da idan mutum ya d'ago daga ruku'u zaiyi sujjada"ba'aso daka duk'a ka kawai kayi sujjadar"Anfiso sai mutum ya dangana gwiwowinsa k'asa tukum sannan yayi sujjadar....ganin ya sallame yasaka tadena kallonsa"saima ta gyara kwanciyarta samqn bed d'in"adduarsa ya shafa yaga 4:22 pm"cikin taushin murya yace"tashi ki had'amun ruwan wankan"ba lunch zaka fara yiba?"saina yi wanka"kofa dinner bakayiba"bansan meyasa yanzun baka son cin Abinci ba yaya Abdallah?"shikenan muje ki zubamin"yafad'a Ahankali yana nufar gefen mirror ya d'auki key d'in k'ofar "hakan yayi daidai da wayarsa tayi ringing"kasancewar k'aramar ce kuma layin da customers nasa ke kiransa ne sai kallon ummu dake k'ok'arin sauka dg samqn bed yayi yana fad'in bani wayar can"batayi mgn ba ta tashi da sauri ta d'akko masa"saida ya had'a da hannunta ya rik'e yana d'aukar wayar"cikin nutsuwa yayi sallama"preety ta Amsa cikin kwantar da murya tace"haba Abdallah! yaka mata kaya femun laifin dana maka haka nan kadena wahalar da zuciyata da....da hanzari ummu dakejin komai sbd kusancinsu da Abdallah tafara k'ok'arin fisge hannunta"ya rik'eta da kyau yana mannata da jikinsa"cikin tattausan muryanshi yace"idan kin gama mgn zan kashe wayar"haba baby bek...yanke wayar yayi yana jan tsaki yayi blocking nata"ummu kuwa tayi mamakin rashin zuciya irin na preety data tsaya kiran namijin dabaisan darajarta ba"harma yana fad'in ta gama zai kashe ga marar Aikinyi.....kinsan bansan kina mun irin wannan abun ko?"sanin kankine saidai kiyi exercise ba iya k'watar kanki zakiyi ba"batayi mgn ba tayi shiru fuskarta bbu yabo bbu fallasa"to wai wannan shirun na meye?"kukan shagwab'a tasaka" ya rungumeta yana fad'in me kikeso?tayi shiru tak'i mgn"yasaka wayar Aljihun gaban jallabiyar jikinsa"ya d'auketa kamar yadda ya shigo da ita"yasaka key yabud'e k'ofar suka sakko down stairs"yanajin yadda take sakin Ajiyar zuciya"Ajiyeta gefen dining area d'in yayi"ummu ta juyo ta kallesa ta masa gwalo tana fad'in na samu me dakona"zan dinga biyanka Albashi"big man yasaki guntun murmushi yana fad'in idan na rik'eki zaki san kin sami d'an dakon"yafad'a yana jan kujerah ya zauna"saidai yarasa meyasa yakejinsa cikin walwala?"harma ya manta da b'acin ran daya shigo dashi.....ummu kuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login