Showing 12001 words to 15000 words out of 93107 words
Chapter 5 - Auren Yarjejeniya Book 1 Hausa Novel Complete
hadissai umma murja ta kaita"sbd Abata shawara ko wani taimako wanda sharia ta yadda dashi.....duk wani bayani saida mama ta masa dg k'arshe tace"wlh mlm Abin nadamuna"dukda nasan komai na Allah ne Amma ina zargin kamar Akwai saka hannun mak'iya"duk wanda yazo kamar za'a yi dg baya sai yace" yafasa"gashi kuma batun da ubanta yayi yanzun"banaso Ayima yarinya kamar ummulkhairy Auren dole kuma na sadaka....shiru mlm yayi yana nazari"kafin dg bisani yace"Alhamdllh ku cigaba da Addu'a"tabbas na fahimci y'arki An saka mata hannu"saidai hakan nada Alak'a da jinkirin zuwan mijin dazata Aura"sbd wani baya Auren matar wani"y'arki insha Allah zatayi Aure kwana nan"kuma miji na nunawa sa'a zata Aura"sai Abin ya girgiza kowa"saidai Akwai qalubale Acikin Auren"kuje kuyita Addu'a"tun kafin zuwanki nan nayi mafarki jiya naga komai sai gashi Allah yakawoki"kasancewarki na uwa Agareta kiyita mata Addu'a itama tanayi"Ajiyar zuciya mama tasaki suna masa godiya"suka kawo sadaka suka bashi"suka tafi.....
Ab'angaren big man kuwa yarasa mafitah shima"ko Ammi be sanarmawa ba sbd yasan tsab zata iya cewa" cikin yaran danginta yazab'a"yayima preety zancen batama bashi had'in kai ba sai tambayarsa tayi" wacece yarinyar daya watsama lemo kuma miye hadinshi da ita??"tsaki yaja yakashe wayar sa Alokacin"ta dinga kiransa yamata banza"Atsarinsa beson zama da mace sama da d'aya"sannan yafison ya Auri wacce ke mutuwar sonsa sbd shi SO ba matsalarsa bane"yadda preety ke nunawa kansa da yimasa biyayya sai yaji zai iya Aurenta"yanzun kuma yasan dayace beda wacce yafitar k'ilan daddy ya Aura masa hafsat"yarinyar dayayi mugun tsana"wacce daya Aureta gara ya mutu bbu Aure Arayuwarsa"yasan wacce zai Aura bazata gagaraba Amma matan ne wasu bbu tarbiyya"Aganinsa gara preety"dukda itama ba komai nata yama saba"Amma Aganinsa gara ita"gashi yana fushi da kamal balle suyi shawara"shi kuma bejin zaima iya sanarwa dasu junuid wannan zancen"Acikin y'an kwanakin damuwa tasaka yanata shaye shaye son ransa"sunje garden d'in nan kusan kashi biyu bega ummu ba"wanda har sakawa yayi Abincika masa ko Anganta sbd ya Ida mata hukunci na k'arshe dalilin tsakin data masa ranar da sukaje Asibiti Amma basu gantaba....
Misalin k'arfe 5 na yamma"Abdallah ne zaune back sit d'in had'add'iyar motarsa"driver najansa"babuma su junuid Atare dashi yau"sai motar bayansa da body guards nasa ke ciki"yasha zazzafan wanka cikin suit coffee brown"sai y'ar ciki fara"yana sanye da takalmi have cover"suman kansa har walk'iya takeyi da d'aukar ido sbd gyaran data sha"duk wacce ta kallesa sau d'aya baza taso ta dena ba"saida sa'ada tagama wasashi d'azun sadda zai fito sannan ya baro gida"yayi shiru yana tunanin ina zaije yad'an d'ebe kewa?"wayarsa tafara ruri"tsaki yaja sbd ganin preety ce"Amma saiya d'auka yak'i mgn"hellow my baby irin wannan shanyawa haka ?"saida yagama shan k'amshinsa kafin cikin taushin muryanshi yace" laifinkine"kinsan dai bansan yawan tambaya ko?"shikenan Amun Afuwa"2days nayi kewarka ina son nazo na ganka tunda kai bakayi kewata ba"nifa banama gida"kuma yau kinsan babu office"kana ina yanzun sai nazo?"d'an yamutsa fuska yayi yace"mu had'u A gold stone sai muyi maganar dana miki kwanaki"to shikenan swee...bema Ida sauraren taba yakashe wayar"Ahankali yace"muje gold stone"okay both"cewar driver"haka nan big man yaji gabansa yafad'i"wayoyinsa nata ringing"wasu Abokan kasuwancinsa ne wasu matan dake cewa suna sonsa ne"Ahaka suka iso gold stone wajen shak'atawa da shan ice cream"bayan An bud'e masa k'ofa yafito yatsaida body guards nasa su jirashi Awaje"sbd yau yaji duk sun ishesa bema son yawo dasu"cike da Aji da nutsuwa yanufi ciki yanata wani shan k'amshi"samari da y'an mata kowa na harkan gabansa"wajen wani table da bbu kowa yanufa ya zauna yana danna waya"guda dg cikin ma'aikatan ya iso yana fad'in y'allabai me kake buk'ata??"d'an yatsina fuska big man yayi yad'ago kansa da nufin yayi mgn"idanuwansa suka hasko masa ummu da lawisa dake zaune suna shan ice cream"ummu tasha gayunta cikin coffee brown d'in dubai Abaya"sak kalar kayan dake jikinsa"kallon mutumin yayi yace"bbu Atak'aice"dg haka yayi shiru kusan mintina 3"sai kuma yasaki wani shu'umin murmushi yamik'e tsaye cikin izzah da gadara yanufi Inda su ummu ke zaune"harga Allah ummu batama lura dashi ba"saidai kawai tasan tunda suka shigo wajen taketajin fad'uwar gaba..... Abdallah yaja kujera zai zauna"sai sannan taji mayataccen k'amshin turarensa daya cika wajen"k'irjinta na bugawa ta kallesa suka had'a ido"tayi k'ok'arin danne rikicewar datayi ta had'e rai"lawisa itama tayi mamakin ganin yazo ya zauna nan"saidai batayi mgn ba ta tashi tabar wajen"ummu ma mik'ewa tsaye tayi da nufin tabar masa wajen"Abdallah yayi wuf ya d'auki wayarta da hand bag nata yarik'e"tana binsa da mugun kallo tace"mlm bani jakata da wayata"ina ruwana dakai?"koba An mana tsakani dakai ba??"Akan me zakayita bibiyar rayuwata?"......bazan bayarba saikin zauna munyi mgn"zancen An mana tsakani bansan lokacin da Akayi hakan ba"Abinda nasani ba fad'a ko tashin hankali yakawoniba"to meye yakawoka?"ta fad'a cikin masifa tana ballah masa harara ido cikin ido"saidai bata jure kallon cikin k'wayar idonsaba ta kauda kanta"wai wannan tada jijiyar wuyan da kikeyi duk dan sbd nazo na zauna nan ne?"An fad'a miki kinada Ajin dazan ma kulaki?"tunda har nazo nan na zauna yazama dole ki zauna kiji meye yasa nazo"ko kuwa wlh shiga rayuwarki yanzun nafara"ke kin isa ina fad'a kina mun musu??"yafad'a cikin zafin rai"ta kalli gefensu taga bbu me lura dasu Amma lawisa na zaune nesa dasu tana hangensu"wai dan Allah idan baka tada fitinah da tashin hankali ba Arayuwarka ba bakajin dad'i ne??"bansaniba"ke kuma Allah yayiki da kafiya ko?"to bari kiji! tunda har nazo nan baki isa kitafi ba sai kinji Abinda zan fad'a miki"ko kuwa wlh ranki yayi mummunan b'aci"wai dan Allah ina ruwana dakai ne?"zancen kikeso"yafad'a yana jan tsaki"batayi mgn ba ta zauna kan kujera kusan second 30 kafin tace"to ina jinka ko?"yatsina fuska yayi yak'i mgn"saima danna waya yaci gaba dayi"wai wannan wane irin wulakanci ne?"ka tursasani na zauna kuma shine zaka shareni?"saida yagama shan k'amshin sa kafin yad'ago ya kalleta yace"na shareki d'in ke kin kai mace ma?"bata kulashiba burunta yafad'i komeye yabata hand bag nata da wayarta daya kama ya rik'e"saima Asannan ta lura da kalar kayansu iri d'aya.....dan Allah kabani hand bag nawa naje na bar maka wajen"ke dallah karki dameni mana"dama labarine zan baki saiki bani shawara"ni kuma?"sai Akace duk mutanan dakake dasu nice zaka bama labarin?"ina su y'an koron naka da bazaka fad'a musuba?? "musammun wannan me k'aton kan da wargajejen bakin.... tab'e baki yayi sbd yasan junuid da tj take nufi"K! na gadamar bamawa kuma dole ki tsaya ki saurara"tab'e baki tayi tana fad'in saika fad'a idan labarin me mahinmanci ne"ke wlh zan tattakaki Anan"rashin kunya zakimun kome?"innalillahi! wai dan Allah kai wane irin mutum ne?"kace ba tashin hankali yakawokaba ko?"to kafad'amun menene?"tsaki yaja yana kallonta yace"dama ba wani Abu bane daddy nah yabani 2weeks na fiddo wacce zan Aura"koya Auramun duk wacce yakeso?"yanzun Anci sati 1 saura sati 1 wa'adin daya bani yacika"kuma matsalar yarinyar dake sona sai nan da shekara kofi zatayi Aure....dg haka yayi shiru"sosai tayi mamakin meyasa zai fad'a mata sirrinsa?"saidai dayace yarinyar dake sonsa yabata haushi"wato shi yanuna babu wacce ta isama yasota kenan?"bakiji ne wai?"kin wani tsare mutane da ido"ki fad'amun mafitah mana"shiru tayi sbd ta fahimci disga mutane da yarfasu da masifa jininsa suke"kallonsa tayi tana tab'e baki tace" kwantai kayi kenan?"sai dai kusan matsalarmu d'aya dakai"Amma bazan sanar maka ba sbd bana buk'atar shawaranka"zancen wacce take sonka kuma nayi bala'in tausaya mata data soka"Amamakinta sai taga yasaki wani irin murmushin da bata tab'a ganin yayi irinsaba"ba k'aramin kyau taga ya mataba"harara ta zabga masa tana kauda kanta dan mugun kwarjini yake mata "K! kifad'amun tun kina dariya"idan kuwa kinaso mu kwashi y'an kallo kece zakisha wahala"iya nan yayi shiru sbd yagaji da surutun"zan fad'a maka mgn kana danna waya?"Amma Ai kunne keji ko?"dan Allah idan nasanar maka zaka bani jakata natafi?"yatsina fuska yayi cike da k'osawa yace"banyi Alk'awari ba"ki fad'amun ta Arzik'i koki fad'amun ta tsiya"zab'i yarage naki"hmm! waikai An gaya maka ka isa ka tursasani ne?? nan gaba kad'an zaki bama kanki Amsar hakan"oya fad'amun nace?"yafad'a cikin zafin rai"wai dan Allah me.....bazaki fad'a ba?"yak'are maganar yana zare mata manyan idanuwansa"shikenan"dama nima babanah yace na fiddo miji ko shima ya had'ani da ko waye"ni saura kwana 3 wa'adin yacika"kuma wanda muke son juna be Ida Abinda ke gabansa ba"yafiso kamar nanda shekara d'aya Ayi Auren mu"shinefa dama labarin.....shiru yayi yana danna waya kamarma bashine take ma mgn ba"yanzun ka bani jakata na wuce Ana jirana....saida ya mula yasha Iska kafin yace"ki jira muyi mgn sbd samun mafitar kanmu"banganeba?"ta fad'a tana kallonsa"yatab'e baki yana d'age kafad'a yace"saiki tsaya ki saurara"to shikenan idan naji mafitar yamun shikenan"Ai bakima isa kice bata miki ba"sbd tunda na b'ata lokacina nazo nan nabaki labari na zauna naji naki labarin kinga kuwa baki isa nace ga yadda za'a yiba kimun musu"yak'are maganar cikin izzah"ummu dai tayi shiru Aranta tace ko masifa yakeyi sai muryarsa tayi dad'i"saidai yanada murd'add'en hali"shirun da yayi yasaka ta kallesa taga ya k'ara waya kunnansa yana fad'in ina ciki ki shigo"dg haka ya yanke wayar yana fad'in lafiya kike kallonah?"itace ta kawo haka"okay yayi kyau"sai kuma yad'an girgiza kansa yana sosa girarsa ta gefen dama cikin nutsuwa ya kalleta yaga bashine take kallo ba"yace"inaga hukuncin dana yanke mana shine" nida ke zamuyi AUREN YARJEJENIYA! daga ni saike da wanda zaki Aura kawai zamu san manufar Auren"bayan Auren da wani d'an lokaci na sakeki na Auri wacce ke sona time d'in ta gama Abinda ke gabanta" kema saiki ki Auri wanda kikeso.....shiru yayi sbd dirar preety Awajen.....✍️
Turkashi🤫🤔😳 wani abun sai a paid grps guys ba'a fara komai ba"yanzun zamu shiga cikin Ainahin zak'in labarin wanda bbu nadama ko dana sani awannan tafiyar dan labarine me tsayawa Arai da sakq nishad'i karki bari ya wuceki hanzarta biyan naki ta wannan hanyar👇
wannan book d'in nakudine
Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day
zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne
banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌
Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50
Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f
dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba
❤🔥❤🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤🔥❤🔥
*11&12*
.........tunda big man yafara mgn har yagama kan ummu na'a ak'asa tana saurarensa"k'irjinta na wani irin bugawa sbd girman da maganganunsa sukayi Azuciyarta"tana tunanin Anya zata iya Amincewa da wannan Auren?..... ta d'ago kanta sbd jin yayi shiru"sai sannan ta lura da preety dake tsaye tana binta da wani irin mugun kallo"kasancewar itama ba raini take d'auka ba saita yatsina fuska tana tab'e baki ta d'auke kanta"baby wacece wannan?"cewar preety tana nuna ummu da wani irin yanayi me nuna zallar kishi atare da ita"sbd ta tsorata da baiwar kyawun halittar ummu" Abdallah dake danna waya cike da basarwa yace"kije ki koyo sallama"iya Abinda yafad'a kenan cikin shan k'amshi"ya saci kallon ummu ta banko masa harara tana k'ok'arin mik'ewa tsaye"preety ta tab'e baki Aranta tana fad'in kayi iskancin dakaga dama kafin na shigo gidanka"Afili kuma sai tayi sallamar tana dafa gefen kujerar dayake zaune Akai....dole yace"bana masa biyayya tunda ita wannan kudd'ar tana bin dukkan umarninsa kamar Aurenta yakeyi"cewar ummu Azuciyarta tana Aikowa da lausy dake kallonsu dg nesa da harara"ita kuma tayi mata murmushi"pls kasanarmun ko?"cewar preety"sai sannan ummu ta k'arema preety kallo"tana sanye da k'ananun kayan da suka fito mata da suran jikinta"ga attached data zubo Abaya"fuskarta da hasken bleeching"tab'e baki tayi tana fad'in kabani wayata da hand bag nawa ni zan wuce"saidai maganar dakayi ban Amince da ita ba"banza Abdallah yamata kamarma badashi take mgn ba"baby pl.....preety ! yakirata Aharzuk'e"kije ga table can ki zauna kan kujera zanzo yanzun...amm ! idan kika koma mgn ranki zaifi nawa b'aci"batace komaiba ta ballawa ummu harara"ummu tasaki murmushi Afili tace"kiyi ta kanki yarinya Indan sbd wannan Abin kikeyi baya gabana"ta fad'a tana k'ok'arin zama"big man kuwa Azuciyarsa yace"sunanki sorry duk ranar da kika shigo gidana"Afili saiya had'e rai yace"waccan d'in ce yarinya?"bata girmekiba?"ki canza manners d'in ki"gaskiya ka gama dani dakace ta girmeni"shekaruna kasani ne?"dg ita harkai ban sankuba bana kuma buk'atar cigaba da saninku"dg k'arshe dan Allah ka sallameni na tafi"dama rik'eki nayi ne?"baka rik'eni ba Amma kabani wayata da hand bag nawa"idan nak'i fa?"d'an murmushi tayi tace"saina barka da Allah kamar yadda na saba barin duk wanda yaci zalin nawa dashi"zaifi kyau kama dena wani d'aure fuska da zare ido"dan bazasu saka nayi niyar Abinda banga dama ba"you are very stupid! ki kama kanki ko kuwa na baki mamaki"sa'ankine ni dakike gayamun mgn?"ada banyi niyar tursasaki ba"Amma yanzun zan tursasaki sai naga k'arshen taurin kan naki"dole ki yadda muyi wannan Auren kona b'atar dake har Abada"yafad'a yana wurgo mata hand bag d'in Ajiki ya Aza wayar samqn table d'in yana jan tsaki...harga Allah ba k'aramin shakkarsa takejiba"tana dai daurewane kawai tana gaya masa magana"sannan tanaso ta gano meyasa yakeson tursasata.....idan kin gadama ki sanarmun Anguwar ku"And last one kije kisanar Agida kin fitar dani"ni kuma na turo Ayi mgn"zancen sai kinyi shawara na sokeshi"dan dole ki Amince da wannan Auren sbd cikar muradin mutum 4"nida preety da wawan da zaki Aura"idan kin sanar masa saiki nemeni nabaku izinin samuna muyi mgn"sai zancena dake na k'arshe kan preety ne"waccan da kike gani she is 26yrs"kina haka y'ar yarinya dake zakice mata yarinya why?"tunda yake masifarsa da fad'an sa shiru tayi tana danna waya har yazo Aya"batare data kallesaba tace"yarinyace ! bazan fasa cewa yarinyaba saidai ka kasheni"idan tanada 26 yrs ni inada 25yrs kaga kuwa bada wani abu ta girmeniba"Abinda kawai zan rok'eka shine kasanar mata bbu ruwanta dani Akan me zatamun kallon banza?"ko An fad'a mata inada Alak'a dakai ne??"bakida Alak'a dani Amma very soon zamu d'aura Alak'ar"ga cards d'ina zuwa nanda ranar Tuesday ki nemeni idan kin gadama"nifa bazan Amince ba"hmm! wannan ce had'uwarmu dake ta 3" Aciki na fahimci bakida kunya"kin raina mutane"sannan kinada kafiya"bana rok'on kowa Alfarma sai Allah"ke baki isa na rok'eki kona rarrasheki ba"Abinda na sani dole ki Amince da AUREN YARJEJENIYA da zamuyi dake" ko kinaso ko bakyaso"shine zaman lafiyar ki"Anan gaba inkinyi tunani zakisan taimaka miki nayi sbd cikar burinmu....bana son taimakon naka! kuma bazan Amince ba...dena wahalar da kanki"bana neman Abu na rasa Arayuwata"Allah yayini me matuk'ar sa'a Arayuwa ba yabon kaina nakeba"tunda nace zan Aurenki zance yak'are bana buk'atar yaddar taki"k'ilanma Aranki kinaso kafiyarki tasaka kike basarwa"yak'are maganar cikin izzah yana hura hanci"Allah yakiyayemun....hannun daya kawo zai bige mata baki yasaka tayi shiru ta zabga masa harara"yaja tsaki ya mik'e tsaye yana fad'in dole na wanke hannuna sbd na tab'a k'azamar hand bag naki da wayarki"dg k'arshe keda saurayinki zakuzo sbd yaji sharud'd'ana dan gudun yamun wawanci....yana kai Aya Azancensa yayi gaba yabar mata mayen k'amshin turarensa"da hannu yama preety Alamar ta taso tabiyosa.....yana barin wajen ummu ta fashe da kuka tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un"na shiga ukku"meyasa mutumin nan bazai barniba kona huta??"lafiya kuma kike kuka?"na zata kun shirya keda mutumin dana hango kunata mgn"cewar lawisa tana k'ok'arin zama kan kujera"wane shiryawa zanyi da wannan me girman kan lawisa?"mena masa da zafi Arayuwa daya zab'i cutar dani da tursasani da iko Akaina?"wai meyace miki ne?"tana share hawayenta ta sanar mata komai harda labarin shima Abinda yashafesa duk ta sanar mata"Amamakin ummu sai taga lawisa na murmushi tace"Alhmdllh! wannan shine mafita kawai k'awata"haba lawisa wace irin mgn ce wannan,kinsan mekike fad'a kuwa??"bansan mutum ba da halayensa zan Amince muyi irin wannan Auren "bayan kuma irin wannan Auren haramun ne lawisa"kece dai ke bakisan saba"Amma Ai kafin ku had'u kinji Ana fad'in sunansa"dan duk wanda yakwana garin nan bazaice besan big man ba"Aganina ki bashi kwana 2 sannan ki kirashi ki sanar masa kin Amince"in har kin sanarwa mubashshir yace"bai shirya Aurenki yanzun ba"kuma kin sanar masa mafitar da Aka samu"sai ki sanarwa big man yaturo kodan ki gujewa Auren wanda bakyaso besonki"Aganina gara ki hak'ura da wannan Auren kiyi Addu'ar zab'in Alkhairi"ki kumayi istahara "dukda dai kinyi Addu'a mama nayi damu da masu k'aunarki"Aganina Auren nan shine mafi Alkhairi ma k'awata"dadai burun mak'iyanki yacika gara kin jure komai Abdallah zai miki"kuma wlh nasan sai sunyi mamakin irin wanda zaki Aura"to Amma lawisa Ayi Auren Azo kuma yasakeni kinga tsugunne be k'areba?" hmm! Amma idan kun rabu ga wanda zaki Aura ko"sannan ko mubashshir yace"beyi wlh kinfi k'arfin kiyi kwantai"kuma bafa dg yin Auren zai sakekiba sai bayan shekara d'aya da rabi ko biyu inaga ko?"gaskiya nidai hankalina be kwanta dana Amsaba"ina tausayin mama lawisa"kuma idan beda halin kirkifa?"sannan nifa bawai rayuwar Aure zamuyiba koda hakan yafaru"kowa d'akinsa daban bbu ruwan kowa da kowa"murmushi lawisa tayi tace"ina zaton shima haka zaice miki"Amma yanzun kifara tambayar mubashshir"idan be shiryaba ki masa bayanin komai"idan kun had'u shine da kansa zai fad'a masa wannan sharad'in idan ya Amince shikenan"zancen bincike kuma Abba zan saka umma tayiwa mgn Ayi" insha Allah bbu wata damuwa"saidai karki yarda kisanarwa kowa manufar wannan Auren"ki nunawa duniya son juna kukeyi"saidai idan har na Amince d'in ko?"sannan muddin be nuna son juna muke ba koda na Amince tofa nima bazan nunaba"Allah dai yazab'a mafi Alkhairi"shima Ai yaka mata yayi Aure kodan sbd d'aukakar dayake da ita"nasan shiyasa mahaifin nasa ya matsa yayi Auren"tab'e baki ummu tayi tana fad'in wannan banzar dakika gani ta mana tsaye itace zai Aura"harda cemun wai karna koma ce mata yarinya sbd ta girmeni"dariya lawisa ta kamayi"sbd ita harga Allah taji dad'in wannan Abu"kuma bata yiwa big man wani mummunan zato kan Auren ba"sannan ita dama bata wani son mubashshir ya Auri ummu sbd basuma daceba"saidai yanda ta hangosu d'azun suna mgn ga kayansu kala d'aya sai ta gansu tamkar wasu masoya"dukda lawisa na yarinya dan ummu ta girmeta da shekara 1"Amma tayi kaifin tunani da hangoma ummu Amfanin ta Amince ta Auri mutum kamar Abdallah....ki tashi muje yamma tayi"cewar ummu tana saka card d'in da big man ya Ajiye mata Acikin hand bag nata"suka jera suka bar wajen....big man ransa fari k'ar yatsaya gefen motarsa yana kallon preety yace"ki koma gida zamuyi waya"wannan yarinyar itace zamuyi Aure da ita sbd