Showing 18001 words to 21000 words out of 93107 words

Chapter 7 - Auren Yarjejeniya Book 1 Hausa Novel Complete

suka gani k'ilan sumewa mariya zatayi sbd mamaki....inaso kibani Aron hankalinki muyi mgn ta gaskiya ummulkhairy"Ahankali tace"ina sauraronka"da farko dai sunana kamal"ni Abokine wajen big man"yanzun haka insha Allah nan bada jimawa zan Auri wata cousin d'insa"yamun bayanin irin Auren da zakuyi sbd shine mafita Agareku dan gane da matsalar da keda shi kuka fuskanta ta fidda wad'anda zaku Aura"Amma dai kinsan irin wannan Auren Ashara'ance bbu kyau ko? Hakane na sani"Amma ya zanyi dashi"yanamun barazanar idan ban Amince zaimun kaza da kaza"sai kuma takama kuka"kiyi hak'uri dan Allah kiyi shiru muyi mgn"da farko ban goyi bayansaba"Amma sbd wani dogon tunani danayi saina Amince"inaso ki shigo gidansa tsakani da Allah"ki zauna dashi bbu cuta bbu cutarwa"yanzun haka nazone sbd naga gidanku dan gobe nayima magabatansa jagoran zuwa nan"kuma kisanar Agida gobe insha Allah zai turo Ayi mgn"nasan kina k'alubalentar halayensa kina masa kallon marar kirki sbd matsalar da kuka samu kedashi Abaya"ba haka yakeba zancen gaskiya"Amma yanada murd'add'en halin daba kowa ke iya fahimtar saba"inaso na baki shawara game da yadda zaki zauna dashi"insha Allah zaki sami sauk'in zama dashi"Amma dole sai kinyi hak'uri"big man mutum ne meson agirmamashi"sannan karki sake ki shiga sabgarsa muddin bashine yasakokiba Aciki"sai Abu na k'arshe beson k'arya ,beson musu"sauren halayensa kuma ta hikimarki na y'a mace zaki canza manashi"jikina na bani Akwai abu me girma dazai faru tsakaninku nan gaba"inaso maganar nan ta tsaya daga ni saike"kuma idan Anyi Auren kowa zai zauna d'akinsa bbu ruwan wani da wani.... Ajiyar zuciya ummu tasaki sbd dama Abinda takeso tayi masa mgn kenan tanajin nauyi"kanta ak'asa tace"to ina Aiki na teaching"ina fatan zai barni naci gaba?"eh insha zaki dinga Aikin ki"sai zancen daya kawoni bayan zai turo shine yace"baya buk'atar kije da komai gidansa"daga ke sai kayanki na sawa zakije"yace"beson wata bidi'a"Amma na soke wannan dole mucashe Ana bikin big man"yafad'a cikin tsokana yana murmushi"kanta Ak'asa batace komaiba"zan wuce gida"saidai na manta bansanar miki wacece sa'ada ba"sa'ada k'anwarsa ce uwa d'aya uba d'aya"yanaji da ita sosai ina fatan kema zaki sota ki kula da ita sosai"insha Allah"to sufa wa'annan mazan guda biyu??"d'an murmushi yasaki yana dirowa dg samqn motar sbd yafahimci su tj take nufi"yana kallon ta yace"wad'annan y'an Abi yarima Asha kid'ane"wato k'ananun shaid'anune da suke tare dashi sbd dukiyarsa"kuma inaso insha Allah kiyi sanadin rabashi dasu...ni kuma Awa?"hmm ummulkhairy kenan"bazan b'oyemiki ba"wlh kunyi matuk'ar dacewa da big man"ina fatan wannan Auren yad'ore har Abada"yana fad'in hakan yabud'e k'ofar driver sit yashiga yana d'aga mata hannu"tsabar mamakin kalamansa kasa mgn ummu tayi ta juya jikinta Asanyaye ta nufi cikin gida"saidai tana ahiga soro ta k'ak'aro fara'ar dole sbd goggo Luba tasan tana cikin farin ciki"zama tayi tasanarwa mama gobe Abdallah zai turo magabatansa Ayi mgn"sosai maman tayi farin ciki"tana tunanin dole gobe Ayi shiri na musammun iya k'arfin su sbd kar Arainasu idan Anzo neman Auren.... goggo luba dake lab'e gefen window tanajin firan ummu da mama"bayan sun gama mgn ta wuce d'akinta da sauri da nufin ta koma gobe wajen boka....

Washe gari....✍️

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba

❤‍🔥❤‍🔥 *AUREN YARJEJENIYA* ❤‍🔥❤‍🔥

*15&16*


........washe gari misalin k'arfe 5:35 pm mama da ummu na zaune tsakar gidan suna hutawa"sbd sunsha Aikin had'a snacks da dambun kaji na tarban bak'i"wanda komai gidansu lawisa Aka kai sbd Acan za'a sauke bak'in....yara ne maza sukayi sallama sunata shigowa da cartoon d'in biscuits da sweets da chiweengum da goro da ruwa da lemo"mama dai na kallonsu tana murmushi sunata Ajiyewa gefen k'ofar d'akinta"ummu kuwa gabanta ne keta dukan tara tara tana tambayar kanta badai harda saka rana Akayi ba?....kai lafiya kuketa shigowa da kaya haka??cewar goggo luba data lek'o daga cikin d'akinta"saidai kafin wani yatanka mata baba ya shigo da sabbin kaya Ajikinsa"fuskarsa washe da murmushi yana fad'in ina hajara uwar d'iya??"lallai ummul khairy tayi dace da miji babban mutum....mama ta dubesa tana girgiza kanta tace"Allah ne yabata sai y'an bak'in ciki su mutu"dama Aure lokaci ne dayazo bbu jira za'a yi"wa'annan kayan fa?"jikinsa na kirma yace"kayan saka ranar ne nanda wata biyu masu zuwa in sha Allah"sbd harda sadaki suka kawo"kayan saka rana biyu Aka raba ummu kashi guda"sai kashi guda nidake zamu raba kowa yabama danginsa"umman lawisa ta kasasu na ummu nacan gidan"wannan namune ni dake....Amma mlm kayi shawara da hjy kuwa?"cewar Luba tana kallon kayan kamar tv"Aranta tana tsinemawa malamin dataje wajensa d'azun da safe yace"mata bbu zancen Auren ummu"ke dakata! waye yasakoki Anan?"ina ruwan hjy da wannan maganar?"cewar babah fuska Ad'aure ya zauna gefen mama"ta tab'e baki ta matsa nesa dashi"yayinda ummu ta mik'e tsaye ta wuce parlourn su"goggo luba kuwa kasa mgn tayi sbd mamakin mijin nata"sai batace komaiba ta juya ta koma d'aki ta lab'e jikin window tana hangosu"baba yaci gaba da cewa"sun bada sadaki dubu d'ari biyar"sai kud'in neman Aure suma dubu d'ari biyar"duka suna wajen Abban lawisa yace"za'a barsu muyi ciko Amata siyayya"dukda sunce basu buk'atar taje da komai gidan sai kayan sawarta"Ai nidai Alhamdllh wlh! mutumin da sai A tv nake ganinsa shine wai suruki nah"ga kud'i dubu d'ari biyu na gaida iyaye"saiki Amshi dubu d'ari nina rik'e dubu d'ari Ai hakan yayi ko?"yafad'a yana mik'a mata kud'in"mama ta Amsa tana k'ok'arin mgn hjy yaya ta shigo tsakar gidan kamar Anjehota zani A hannu"murmushi mama ta saki sbd tunda suna mgn da babah taga fitar mariya tasan luba ta turata tasanarma hjy"kuma dama sbd luban taji komai shiyasa tak'i bari suyi mgn da baba ad'aki sai nan tsakar gidan....ni zaka yiwa haka rufa'i sbd kaga wanda zai Aureta me kud'i ne?"to ban Amince ba da kason da Akayi Amaido komai gabana yadda nakeso haka za'ayi"kuma kud'i maza ka Amso munsu"tana jikata Ace komai saidai naji labari??..mama tayi murmushin Anzo wajen kafin ta kalli hjy tace"ikon Allah hjy"yadda fa kikeso haka kikace zakayi?" Na zata karuwa me yawan banza ba jikarki bace"sai yanzun tazama jikarkin??"ke hajara saka idonki cikin nawa"bana son d'ibar Albarka"da zaki....mama tayi saurin katseta gun cewa"bari kaji rufa'i! nagaji da irin wulak'ancin da mahaifiyarka kemun tayi ma y'ay'ana"kayan saka rana Ankawo bbu canji A shawaran da kukayi"sadaki hakk'in yarinya ne dama can"sauran kud'i kuma siyayya za'a mata"kayan saka rana kuma gasunan zan raba na d'auki nawa nida dangina"kaima kaja naka kaida danginka"muddin Akayi Abinda yafi haka wlh zance mun fasa kai zakaji kunya baniba"ko yanzun kace naje gidanmu kasakeni wlh banida matsala"y'ay'a na sun zama mutane"dangina nada ikon rik'eni"saidai Akwai wanda Aiki yarage mawa ganashi yaran..... goggo luba dake sauraro tace"matsiyaciya dani kike kenan....kuka hjy yaya ta fashe dashi tana fad'in yanzun rufa'i Agabanka take gayamun mgn bazaka taka mata burki bah?"mezance hjy?"Inda kinyi hak'uri dolefa zan shigo na miki bayanin komai"nasan tabbas lubace ta tura Asanar miki"zancen gaskiya maganar hajara za'a bi"sbd idan tace"Anfasa Auren nan harfa rufeni za'a iya yi"sbd mijin me kud'i ne"koma wanene ni ina ruwana"d'an gidan ubanwa nene shi?"Abdallah mohd jibo nefa?"gwalo ido hjy yaya tayi tana fad'in dan Allah da gaske kakeyi rufa'i?"wlh hjy shine zai Aureta"ita kuwa wannan y'a inata had'u dashi?"kodai yaronsa ne zai Aureta?"tab'e baki mama tayi tace"koma miye y'ata zatayi Aure da wanda keso da wanda beso duk zasu gani...ya isheki haka hajara! karki manta hjy mahaifiyata"shiru mama tayi tana kallon tulin kayan da Aka jibge ko kirguwa basuyi"da sauri goggo luba ta fito ta shige bayi sbd cikinta daya juya dan Ance Abdallah mohd jibo ne ummul khairy zata Aura...wato kenan ta tabbata umarnin hajara zakabi sbd itace uwa da uban y'ar ko?"kiyi hak'uri hjy ta raba kayan tabani nawa sai kiyi yadda kikeso"shiru tayi tana kallon mama daketa k'ok'arin raba komai"Ahaka umar yashigo cikin gidan"mama ta saka kashi yayita jidar nata kason yana shiga dashi ciki"baba kuwa nasa shida hjy suka kwashe suka kai d'akinsa suka zauna suna mgn"mama kuma ta kira goggo murja y'ar uwarta ta waya dake nan kan gobe tazo araba kayan"itama data sanar mata wanda ummul khairy zata Aura tayi mamaki sosai"da haka sukayi sallama mama ta Ajiye wayar"ummu dai na zaune Aranta tana mamakin halin kakarta"k'asan zuciyarta kuma tana jin fad'uwar gaba da sakq ranar da Aka musu kuma wata biyu Ai yayi sauri"kenan saima An riga bikinta kafin Ayi na lawisa??....ringing d'in wayarta yakatse mata tunani"ta duba taga lawisar ce"mik'ewa tsaye tayi ta kalli mama tace"mama dama shine yakira bara na wuce ciki"dato maman ta Amsa sbd tasan ummu dama da kunya"ita kuwa ummu tayi wannan k'aryar sbd kar mama ta fahimci bata waya da Abdallah....
zaune Ammi take Akatafaren parlourn ta"wanda yaji kayan more rayuwa"tayi shiga ta Alfarma tana zaune da bak'i da wannan yazo sai wannan yatafi Anata yimata Allah yasa Alkhairi na sakq ranar Auren Abdallah"wanda duk idan mutum yazo sai Anbashi leda babba cike da Abin duniya"idan ka kalli Ammi zaka d'auka yayar Abdallah ce sbd kyan jikinta yab'oye shekarunta"Anty wasilah na gefenta zaune sunata fira da k'awar Ammin datazo....turo k'ofar parlourn Akayi Ahankali"big man da sa'ada suka shigo da sallama"yana rik'e da hannun ta"fuska bbu yabo bbu fallasa"yana sanye da t shirt red da jeans black"takalmi sawu ciki da Agogo duk black yasaka"yayi kyau sosai yanata zabga k'amshi"Ihu sa'ada tasaka tana fad'in oyoyo Ammi nah"saidai Abdallah yak'i cika mata hannunta"wayyo Allah my sweet yayanah ka cikani mana"Anty wasilah na murmushi tace"Ango Ango!! Ina y'ar tawa?"shafa kansa yayi yana sakin murmushin gefen baki yacika hannun sa'ada"Aguje ta nufi wajen Ammi tana dariya"Auta nah baki girma ko?"Eh mana Ammi"Abdallah yaduk'a ya gaishesu ya zauna gefen kujera"bak'uwar Ammi ta musu sallama ta fita"masu Aiki suka bita da kayan saka ranar"ke dallah ki saukar mata Ajiki mana"cewar Abdallah yana hararen sa'ada dake zaune jikin Ammi"kukan shagwab'a tasaka tace"Ammi kinga yaya ko?"sbd zaiyi Aure harya fara canza mun"d'azun nace yafad'amun sunanta yak'i fad'a"saidai yaya kamal ne yafad'a mun"yaya sunan y'ar tawa to?"cewar Anty wasilah"Abdallah ya had'e rai yana kallon sa'ada yace"sbd kinga Ammi kike haka?"zamu koma gidan Ai"kima tashi muje marece yayi"dagama islamiya take ko?"cewar Ammi sbd ganin yonifoam ne jikin sa'ada"Abdallah yace"Eh shine ta matsamun na biyo da ita nan"ka kyauta kusan sati 2 kenan rabona da ita saidai ta waya muke mgn"kai kuwa kullum saina ganka"kinma gaji dashi ko Ammi?"Eh mana"yanzun dake nakeji sai Antynki ko idan tazo?"dukda bansan taba bansan fuskar taba"sunanta fa Anty ummul khairy"yaya Kamal yace"zai kaini wajenta sbd tanada kirki"Allah yasa hakane"cewar Anty wasilah"Abdallah dai najinsu Amma sai yayi kamar beji yana danna waya"yaushe zaka kamana y'armu muganta??"cewar Anty"d'an yamutsa fuska yayi tana tsotsar lip nasa na sama Ahankali yace"ku bari sai An kawota mana"dukda tana cewa Agaidaki kullum Ammi"ina Amsawa sosai"yaka mata ka kawota mu gaisa"Allah dai yasaka baka nuna mata wannan halin naka Abdallah"sbd yadda Aka sanar mun yarinyar nada sanyi hali da kamun kai"dukda saidai ta shigo kun zauna zamu gane halayenta.....wannan matsiwaciyar ce me sanyin hali??da sannu zanyi maganin tsiwar tata"duk yake zancen a zuci...yaya Abdallah pls ka kirata mu gaisa da ita mana"harara ya ballah mata yana fad'in bana kiranta saidai ita ta kirani"Anty wasilah tayi murmushi tana kallonsa kawai"tasan saidai idan yarinyar bata Amsa sunanta mace ba"ko kuma sonta yafi nashi shiyasa zaice haka"ita Azatonta yana mugun son yarinyar Ashe halinsa na nan??"ke tashi muje An kusan kiran salla kar na rasa jam'i"yafad'a yana mik'ewa tsaye"Ammi tace"kadawo da dare zanyi mgn dakai"dato ya Amsa Aladabce ya musu sallama ya fita"sa'ada nata shagwab'a tabi bayansa.....

***********
zaune ummu take Awani shago nayin saloon"wanda bata jima da zuwaba"kuma cikin sa'a tana zuwa Aka shafa mata relacxer"tayi zaune tana tunanin wai yau har Anyi sati 2 da sakq ranar Auren su da Abdallah?wanda tunda suka had'u a gold stone bata koma ganinsa ba"sai kuma tayi murmushi data tuna tun daga k'awayenta da danginta kowa mamakin wanda zata Aura yakeyi"ta girgiza kanta kawai.....a hakan wayarta tayi ringing"duba wayar tayi taga bak'uwar number ce"haka nan taji k'irjinta yabuga! sai gab da zata tsinke ta d'auka"tana k'ok'arin sallama taji dakakkiyar muryarsa cikin fad'a yace"sai yanzun kikaga damar d'auka?"idan nakoma kiranki tayi ringing sau 3 baki d'auka ba sai ranki yab'aci"shiru tayi dan ita batayi seving number nasaba dama"tunda ta kirashi rannan yak'i d'auka bata koma bi takan number saba....baki jine?"jikinta Asanyaye tace"ina ji"ina wuni??"banaso! na rasa me kika maidani?"Amma kiyi lokacinki ne"kina inama yanzun?"ina wajen saloon! ya d'auki kusan second 10 kafin yace"dokata data zama wajibi kibi shine idan nakiraki kiyi maza ki d'auka"sannan karki sake ki kashemun waya koda wasa sai idan nine nakashe"dukdama bakida Ajin dazan kiraki sai tayi dalili kamar irin haka kiga kirana...jin tayi shiru yakoma hassalashi"cikin zafin rai yace bakiji ne? naji Amma bi bai zama dole ba ko?"Akanme zaka kirani kanamun fad'a sai kace wata y'ar ka?"ta fada itama cikin masifa sbd yakaita bango"uhmm dani kike zancen"idan kin gadama ki sameni a office Akwai Inda zamuje"kamar yaya?"kamar yadda kikaji?"gaskiya bazan iya zuwa ba"sbd bansan Inda shi office d'in naka yake ba"sannan Amatsayina na y'a mace wlh nafi k'arfin zuwa na sami namiji Inda yake"kuma relacxer ce samqn kaina An shaf....ina ruwana da wani An shafa miki?"yakatseta cikin zafin zuciya"kina nufin zuwan ne bazakiyi ba kome?"Eh gaskiya"kaine yaka mata kazo nan sai mu wuce koma inane idan Angama mun retouching d'in"tsaki yaja yace"inane wajen saloon d'in?"maryam saloon ne"bece komaiba yakashe wayar"ta tab'e baki tana kallon madam data shigo"sanin halinsa zai iya yimata wulak'ancin daya gadama yasaka tace Awanke mata"Ana wankewar ne takira mama ta sanar mata zasuje Anguwa ita dashi daga wajen saloon d'in"fad'an ta kama kanta ta rik'e mutuncin kanta mama ta mata sannan ta yanke wayar.....bayan Angama busar da gashin Aka fara gyara mata"Ana gyarawar ne Text message nashi ya shigo cikin wayarta"ta fara dubawa kamar haka" *muddin kika bari na shigo ciki zakiyi mamakin irin hukuncin da zan miki* girgiza kanta tayi kafin tabi kiransa"sai gab da zata tsinke yad'aga yak'i mgn"hellow kana jina?"bansani ba"dan Allah kayi hak'uri Ankusan.....K! kin isa najiraki ne? kii bar.....kashe wayar tayi"ta kalli madam cikin harshen turanci tace"Abarshi madam sauri nakeyi"dg haka ta zaro 2k tabata"ta d'auki band ta d'aure gashin"ta rataye hand bag nata tana yane kanta da mayafin bak'ar jallabiyar dake jikinta me Adon stones"ta nufi k'ofa da sauri"kusan cin karo sukayi dashi"shi zai shigo ita zata fita"tayi baya da sauri"ya maka mata harara yana jan tsaki"tayi k'asa da kanta k'amshin turarensa na dukar mata hanci"beyi mgn ba yayi gaba cike da isa"tabiyo bayansa tana k'are masa kallo sbd ya juya baya"suit ne bak'ak'e Ajikinsa"yau yafi kullum yimata kyau"ganin zai juyo yasaka ta d'auke kanta da sauri"body guards nasa suka bud'e masa back sit ya shiga"ummu ta matso tana hangosa ciki"baraki shigoba ko saina fito na shigo dake ne?"b'ata fuska tayi tace"to ina zamuje ne?"kinsan Allah kika bari na fito saina saki kuka?"Akanme zakiyita b'ata mun time kina kuma sani surutu ?" batayi mgn ba ta shigo ciki ta takure jikinta ko kallo be ishetaba"office zamu fara zuwa dg nan zamuje ku gaisa da Ammi nah"wlh kikayi wani shirme ko nuna wata b'araka sai ranki yab'aci"zaki nuna musu kina sona sosai.... murmushi tayi Aranta tace"meyasa yake da girman kan nuna yace yana son wata ne?"bakiji menace ba?"naji Amma ka fad'i naka saura nima na fad'i nawa"muddin kamun tsawa ko fad'a gabansu nima bbu ruwana Allah kuwa....yana k'ok'arin mgn driver ya shigo yafara jansu"motar ta d'auki shiru"can ta d'ago kanta ta saci kallonsa Aikuwa suka had'a ido"koma tamke fuska yayi cike da basarwa ya d'auke kansa"ta duba wayarta k'arfe 4:51 pm"Ahankali tace" dan Allah karmu wuce 6 duk Inda zamuje"sbd mama ta hanani kai magrib Awaje"banza yamata yak'i mgn"sai tayi shiru tana tunanin Allah yasa idan Anyi Auren karya dinga shiga harkanta"doguwar tsuka yaja yana fad'in sau nawa zance ki dena kirana irin wannan lokacin preety??"tab'e baki tayi ta saci kallonsa taga yakara wayar Agefen kunnansa"sosai ummu tayi mamakin rashin zuciya irin na preety"karki yarda na koma kamaki kina kallona"ni kuwa me zan kallah Anan?"tak'are maganar tamkar fira sukeyi"parking driver yayi yafita da sauri"Abdallah ya matso yana fad'in maimaitamun Abinda kikace"da sauri ta matsa zata bud'e k'ofar"karki fita nace"nidai dan Allah ka matsa mana"shareta yayi ya finciko hannunta da k'arfi suka fita ta b'angaren da Aka bud'e masa"k'ok'arin saita kanta tayi"saidai taji kunyar rik'e mata hannun da yayi"jerawa sukayi suka shige cikin k'ofar glass data bud'e"murya can k'asa kamar meyin maganar Arzik'i tace"nidai Acikamun hannuna gaskiya sbd bbu kyau kasani"ta k'are maganar tana son k'wace hannun"k'aramar k'ara tasaki sbd yadda ya murza yatsun hannunta ya murd'asu cike da mugunta"Adaidai sadda suka ida shigowa cikin camparny d'in"kowa na harkan gabansa"saidai duk wanda ya gansu saiya gaida Abdallah cikin kuma girmamawa"Abin yabama ummu mamaki"sbd ganin har dattijai da suka haifesa girmamashi sukeyi"sosai jikinta yayi sanyi"lokacin da suka haye steps d'in dazai sadaka da office nashi yace"office nawa zamuje saura kimun wani k'auyanci"banza ta masa"sbd itace kawai tasan zafin datakeji ga yatsun hannunta"shine yatura k'ofar suka shiga da sallama"PA d'insa na zaune yana rubuce rubuce sai wasu maza su ukku dake zaune kan kujera"ko ina yake zama sai Anji k'amshin turarensa?"cewar ummu Aranta tana yiwa office d'in kallon second 5"fad'in kyawunsa da tsaruwarsa b'ata bakine"ga sanyin AC gwanin dad'i"itadai sunku yadda kanta Ak'asa tayi"Abdallah ya d'aga musu hannu sbd sannu da zuwan da suke masa"wajen kujerar dayake zama yanufa da ummu"fuskarsa Asake yace"zoki zauna nan minti 10 na gama Abinda zanyi saimu wuce?"juya idanuwanta tayi ta zauna Ahankali tace"nidai kar yamma tayifa ko?"bara tayiba zamuje"yafad'a yana k'ok'arin zama kan wata kujera "cikin harshen turanci ya nunata yana fad'in itace wacce zan Aura nan bada jimawa ba"da sauri suka fara gaisheta cikin girmamawa"ta Amsa Amutunce"kujerar nata lulawa da ita ga sanyi AC na kaimata"nace su ummu ba sabonba..."cikin harshen turanci taji sunata mgn game da kayan da suke k'erawa"Abin mamaki 10 minit na cika Abdallah ya kalleta tashi muje sarkin rigima"tamkar tayi dariya Aranta tace"d'an duniya ne mutumin nan wlh"k'in mgn tayi ta kauda kanta"sudai sunata kallonsu suna mamakinsa sbd sun sanshi beda wargi"matsowa yayi gab da ita"ya sunkuyo da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login