Showing 84001 words to 87000 words out of 171805 words

Chapter 29 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel

dauki car key sukabar falon. Yna gaba jawaheer na baya, bayn ya gama Ficewa a falon juyuwa jawaheer tayi ta kalli jannarht tace "An girma ba asan an gimaba..Uhm kouda yake an riga da an saba da kwakular maza...tou a hakade za a kare anzo a iska za a koma a iska an haifeka a titi ka rayu a titi ka gama zubar da naka yayan a titi...Uhm rywr asara....mtwssssss Yar asara..." Ta daka uban tsuki kna ta karasa ficewa daga falon, harya kai bakin motar kna ta fito tna tafiya da kyar. "Me kika tsaya yi..." Ya tambayeta dai dai ta krso jikin motar. "Washhh..kasan jikina babu kwari shiyasa, da kyar nake iya tafiyarma..way....." Jawaheer ta fada tana wani langwabewa.kmr wadda ta shekara a kwance. "Okay..." Yace kna suka bude motar suka shiga a tare,.

Kalaman yarinyar basuyi mata zafi ba kmr yadda taga fitarsu da Hammad ji takeyi kmr taje ta jawota ta karyata ta yadda bazata iya fita dashiba, tsab tasan ba rashin lafia bane kawai tsabar kissa ce. Nan tabar ledojin ta nufa bedroom dinta zuciyrta na kuna, tsabar bacin rai har bata ganin gabanta sosai, a daddafe tashiga bathroom ta hada ruwan wanka da kayan kamshi a ciki ta fada bath din wankan takeyi Amma hnklinta baya jikinta, Fitowa tayi ta leqa window taga har lokacin basu dawoba, komawa tayi ta zauna gefen gadon zuciyrta kmr zata fashe, gani takeyi kmr sunyi shekara,,, da kyar ta iya mikewa tashirya cikin rigar baccinta me matukar kyau da tsaruwa dark purple, rigar nada gidan nono, Rabin nonon nata suna waje, sannan dai dai guiwace,. Sam batamasan ita tasaba duk idonta ya rube, fashe jikinta tayi da mayun turaruka kna ta komawa ta zauna, ai nan ta gaza zama tayi zumbur ta miqe kmr wadda aka tsungula ta leqa windown taga har ynzu babusu babu alamarsu..kasa zama tayi ta fara zagaye a dakin kmr me safa da marya hawaye taf idanuwanta Amma ta mayar dasu, jinta takeyi kmr mara lafia wani irin turiri takeji a kahom zuciyrta kmr zata fashe takeji,, hannu takai saidin zuciyrta tace "meye ma"Anar hakan." Ta tambayi knta itade harga Allah tasan bason hammad takeyiba, Amma kuma inba so bane menene,,, wannan shine amsar tambayar data gaza bama knta...

A bangaren su jawaheer kuwa a,a waziris hospital hammad ya nufa da ita, Dr Imran suka samu shine ya dubata, ya bata yan magunguna batare dayaga wani abu dake damuntaba dan jikintama sanyi karai babu wani alamar zazzabi a tare da ita. Dasuka taho hanya kuwa duk abinda tagani seta marairaice tace su tsaya su siya, inko Suka tsaya setayita Jan jiki, in yace ze fita ya siyo mata setace aah batason bashi whla, hk badan yasoba ya rinka tsaye tsaye, duk zuciyrshi na kn jannarht,. Badan komi ya biyewa jawaheer dinba sedan yaga batada lafia amma dabadan hakanba ai bata isaba, uban kuturuma yayi kadan ballantana na makaho,.Suna isa gidan yy packing suka fito,hannun jawaheer rikeda ledojin siyayyar dana magungunan da aka bata a asibitin,. Tana gaba yana biye da ita suka shigo falon,. Burinshi ya dora idonshi a knta seyaga bata falon se ledojin..juyawa yy da niyar zuwa dakinta shi yama mnta da wata jawaheer dasuka shigo falon da ita,.. "wasshh...zanfadi wayyo kaina.." jawaheer ta fada tana tangal tangal kmr zata fadi, dukdan ta ga ze shiga dakinne,. Juyowa yy ya dawo ya tallabota. "Ayyah sorry.." ya fada yna amsar kyn hannunta suka nufa upstairs din tana rungume jikinshi har wani kara lafewa takeyi, hammad yanada matukar tausayi musammanma inyaga bakada lafia ko baya kaunarka sekaga ya tausaya maka,. bedroom dinta ya nuda da ita a kn bed dinta ya kwantarda ita se wani wash wash takeyi kmr wadda ake ci, tana narai narai da ido. "Sannu Allah ya kara sauki..kici abincin Kisha mgni..", cewar hammad,. Ya ajiye mata ledojin dasuka shigo dasu a kn gadon, ",Tou yah Hammad..zaka tafi kenan.." jawaheer tace tana kara langwabewa,. "Yeah...Allah ya kara lafia.." yace a takaice. "Ameen my.." juyawa yy yabar dakin. Murmushi tayi a zuciya tace "aini ba haka nasoba naso ace yadda mukaje asibitinnan a kwantar dani ta yadda se gobe ze dawo,,inka karyar karuwanci.." jawaheer ta fada tana wani murmushinta me wuyar fassaruwa ita kadai tasan ma'anarsa,.

Jannarht Kam data gaji da zirya a dakin ta koma ta zauna gefen gadon, ta rafka uban tagumi tanata tunani tunani Nan kwallah ta zubo mata sharrr,,, Sam batasan dalilin zubuwarsuba ..share kwallar tayi tanajin haushi kmr ze kasheta...tana Nan zaune taji shigowarsu, zumbur ta mike takeqa ta gansu tana gaba yana binta a baya kawai se zuciyrta ta bata maybe ma kare mata kallo yakeyi, komawa tayi ta zauna gefen gadon tana goge kwallar dake zubo mata,. Shiru shiru sun shigo bataga shigowarshiba watoma binta yy...zuwa can taji ya turo kofar dakin ya shigo hannunshi rikeda ledojin. Kallo dya tayi masa taji wani irin mugun haushinshi takeji dauke knta tayi daga kallon datakeyi masa,. Tinda ya shigo dakin ya zuba Mata ido cin karo da yy da halittunta a waje ba karamin tayar masa da hnkli yyba, Krsowa yy yana Kare mata kallo kmr wani tsohon kaye, cikin lokaci knkani ya fahimci fuskarta na dauke da damuwa, ajiye ledojin yy nan tsakar dakin ya tsugunna ya zubawa fuskarta ido,Nan da Nan ya fahimci kmr da hawaye a kn kuncinta hnklinshine yy mummunan tashi a rude yace . "Meye my flower..waye ya tabamin ke pls..ki gyimin kou waje..inhar nine baxan yafewa kainaba.." wani irin mugun kallo ta watsa masa kwata kwata setaji batason ganinshi, wayamasam abinda suka gamayi zezo yana gaya mata wadansu maganganu marasa ma'ana... Jin tayi shiru ya zubawa nonuwanta ido kannan a tsaye sunayi Masa gwalo, shafo kan nonon yy ta bige masa hannu cikeda bacin rai,
"banason iskanci knajina ko..Tashi ka fitarmin a daki ka koma inda ka fito..ka koma gun kamilar matarka tinda daman banda mutumci a idonka.." tyi mgnr cikeda haushi ji takeyi kmr zata fashe,. Nan da Nan ya hango kishinshi kwance a cikin idanuwanta murmushi yy yace "My love kn fara sona ko.."

"Allah ya kiyaye insoka..in rasa wazanso sekai maci amana.." tyi mgnr a kule.

Murmushi yy yace "me nayi miki Nacin amana...kede kawai kin fara sona batare da kn saniba... alhmadulillah ya Allah.." hammad ya fada yna daga hannunshi sama,kna ya dawo da hannayenshi ya saukesu a kn cinyoyinta, ture hannunshi tayi daga kn jikinta rnta a bace dajin klmnshi itade tasan harga Allah batasonshi,. "Karka kara tabani.." tace tana nuna masa dan Yatsa. Baki yakai kmr ze ciza danyatsannata, ta gaudar dashi da sauri ta galla masa harara,. "hmmm my princess kenan...Ni ynzu se wani fushi fushi kikeyi kmr ance miki nacitane..nifa bacinta nayiba kwantrda hnklinshi.."

"Inma ka cita ina ruwana ina abinda ya shafeni..dan Allah ka fitarmin a daki tin banyi maka rashin mutumciba.." ta fada tana lumshe ido, dmn sometimes inde rnta ya baci zakaga tana wani lumshe ido tana turo pnk lips dinta,.

"Bazan fitaba sede kiyimin din.." Hammad yace yna kwaikwayonta,... Ido ta zuba masa yadda yayi mgnr seya burgeta dukda tana cikin bacin rai,. Mikewa yy ya kwashe ledojin ya ajiye musu a kn dining ya fita kiching ya daukko musu plet ya dawo ya sameta inda ya gnta, bkramin farin ciki yyba daya fahimci anty ta fara sonshi abinda yake jira ynzu dayane ta furta masa,. "Love taso muci abincin.." ya fada yna krsowa inda take,.

Harara ta galla masa, "ka kwasa ka kaiwa matarka ta hada bana bukatr.."

Zaro ido yy yasan ba komi ke dumntaba se azabar kishi. Yace "habade Kiyi hkri ki temakeni kici ko kadanne kada anjima byn na gama kwakuleki kicemin knajin yunwa.."

"Kadesan wadda zaka kwakule baniba.." tayi mgnr batare datasan ta fitoba, seta ta fito dinne ta fahimci abinda ta fada din.

"Kai...! Ki rufamin asiri yadda nake ganinsu a filinnan love kikacemin kuma yau bazan taba ba ai nashiga ukuna na lalace..pls ki taso muci abincin knji burutynarh.." ya krshe mgnr cikeda zolaya,.

"Nace bazanciba..." Tyi mgnr tana komawa ta kwanta,. Tsugunnawa yy kasan gadon ya dafa kafafuwanta, "Dan Allah kiyi hkri love kici abincinnan ..kidena matsifarnan karki hukuntani da lefin da banmasan na aikataba..pls love Dan allah taso knji sha lelenarh.." yy mgnr yna marairaicewa. ai duk magiyrshi banza tayi dashi danko son ganinsa batayi, hk ya haqura yaje yaci nashi Dan yunwa ta addabesa ba wani me yawa yaciba, yna gamawa ya dauki plt din ya nufa kiching ya wankeshi, kna ya nufa bedroom dinsa wanka yashiga yy ya fito kugunshi daure da towel ya shiga dakin,. Kwance ya sameta har lokacin idonta biyu abun natacin zuciyrta, qaradowa yy ta zubawa faffadan kirjinshi ido suma ta kwanta luf a kirjin nashi ga Kan mipple dinshi abin sha'awar, wani irin yumm taji a jikinta dauke idonta tayi daga kallonshi, zame towel din jikinshi yy hannunshi na kn burarshi yana shafatar yace "anty kalli wani Abu.." aikou tana dora idonta a knshi taga Abu kato a miqe sambal da sauri ta lumshe ido, Dan har tama firgita,.."open ur eyes and see...bude idonki kiga burata pls.."

Da karfi ta runtse idonta gam.." pls kasa towel dinka.."

Makale kafada yy kmr tana kallonshi yace "Aah'aarh nide gaskia bazan saba..inhar kinaso insa to kitashi kici abincinki pls.."

"Naji zantashi Amma pls kasa towel dinka.." ta fada da sauri dan gani takeyi kmr tana ganinshi,. Murmushi yy ya dauki towel dinshi ya daura, 'oya bude idonki nasa..hajiya anty matsoracciya, wannan rnr da abunnan ze ratsaki yazakiyi..."

Bude idontayi tana sauke ajiyar zuciyar..mikewa tayi batare dayace ta mike dinba ta isa dining din tajawo kujera tazauna, . Krsowa yy yna murmushi ya zuba mata shimkafa jlp duk rabinta nama ne, da knshi ya shiga feeding dinta babu gaddama ta amsa, jawo hannunta yy ya kwance towel din jikinshi ya dora hannunshi a kn burarshi,... Zaro Ido tayi tace "ka dena pls inba knaso bne in kasa cin abincin.."

Kanne Mata ido daya yayi yace "nop banaso ki kasa cin abincin..Amma pls tinda kema kinacin naci abincin itama tace ki bata nata abincin..", yy mgnr yana wasa da hannunta a kn al'aurarshi.

"Hba pls kabari.." ta fada tana marairaicewa dukta daburce,.

"Sowie...ki gama seki bata nata abincin knji.." yymgnr yna sakin mata nata hannun,. Ya cigaba da feeding dinta data juyo setayi arba da burarshi tana kallonta, Sam batasan hammad wani irin mutum bane shide sam a rayuwarshi besan kunyaba, haryan da kunya ta tunkara shi be tunkari haryarba. Girgiza Kai tayi taci gaba da amsar abincin dayake bata,. Seda taci ta koshi ya bata kyn tande tande taci nanma tayi nak ya kwashe komi ya nufa kiching dasu, itakam bathroom ta shiga tayi brushi kna ta fito ta feshe bakinta da tularen Baki,. Ta koma ta kwanta a kn gadon tana sauke numfashi. Dukda batason hammad Amma ta wani fannin tana farin cikin yadda a ynzu hk ta kasance me aure. "Alhmadulillah..." Tace a bayyane... Turo kofar dakin yy ya shigowa ya krso bakin gadon ya zauna. "Pls bazakasa kaya bane.." jannarht ta tambayeshi Hadi da tsureshi da ido.

"Uhm in ina tare dake ai babu bukatr wasu kaya anty..but Kona sasu zan ciresu ne in kika kide Mani da dadihnki..Wai a hknma Dan ban shiga maqurar dadinba.." yy mgnr yna kwantowa kirjinta.. tureshi tayi tana fadin "wash.. zaka fasamin nono malam.."

"Wai..dana shiga uku..mezansha kenan..oh sede insha gindi.." yy mgnr yna shafo kn nononta,. "Yaufa baza ka kwanarmin a dakiba,,,duk kasamin nono ciwo,,"

"Am sorry..Wlhy nonon ne da dadih..Kuma kngani bbynkine in bb nonon nan bazan iya bacciba..inba kinaso yau in kwana safa da marwaba.." ya Dan matsa nononta... "Ssssshhhhh...." Tace hadi da dauke wutar... Duka hannayeshin ya dora a kn brts dinta yashiga shafarsu a hnkli a hnkli, cikeda salo take shafar nonuwannata..."wasssshhhhh allahnarh...wowwwwwwww...nononarrhhhhh.." ta fada tana gantsareta tana turo masa nonuwan,. "Bby rigar Nan dakikasa tayimin kyau.." ya fada yna Kara kaiwa nonuwanta chafkarh..bkramin dadihn tabasu yakejiba,, zame rigar jikinta yy ya fiddo da nonuwannata fili, a hnkli yakao bakinshi ya kafa mata harshe ya hau tsotsar kan nonon.. turo masa nonon tayi bakinshi, sosai ta yadda ze samu dadihn tsotsesu yadda yaso, Aiko kmr tana zugashi ya fara tsotsosu kmr wani jariri..."aaaaahhhhhhh! Dadih! Aassssssshhhh!!" Tsotsarsu nononta yakeyi bilhaqqi da gaskia hannunshi na yawo a kn dayan nonon, ji taji kmr ynasa mata shocking Nan da nan ta rude ta gigice ta dimauce kai kace tana jira, Nan da Nan ta rikice masa se kra rungumosa jikinta takeyi tana danna masa kan nononta a cikin nakinshi,,,, "wow ..wow..wow.. dadih..dadih..." Take fadi tana shafar gindinta da knta..Domin tini ya fara zubda ruwa...cire bakinshi yy daga kn nononta ya dora a cikin bakinta ya fara tsotsar harshenta Nan da Nan kamshin bakinta ya shigeshi, ai kmr ta zugashi hk yaketa tsotsar mata baki,, hannunshi na yawo kasan mararta yanayi mata wani irin susa a kn mararta,, kullum se yazo Mata da sabon salon da batasan inda zatasa kntaba..yna rikitatarh yana dimutatarh da mahaukatan salonsa,..ji takeyi kmr ze haukatatarh da dadih.. a hnkli ya gangara da hannunshi zuwa kasan tsakiyar gindinta, ware kafaduwanta yy ta yadda ze samu damar yin yadda yaso da gindinta, a hnkli ya karasa ya kama clit dinta ya shiga murzarshi a hnkli a hnkli..... Wani irin numfashi ta sauke ga bakinshi cikinnata yna tsotsar mata harshe sam bazata jureba irin wannan dadin in batayi wasaba seta haukace, kwace bakinta tayi cikinnashi tana turo masa gindinta,, "wayyoooo...wayyoooo...dadihn is to much...wayyoooo!!" A hnkli a hnkli ya mamayeta ya karasa da yatsanshi ya dan shafi daidai inda ke fidda ruwa a gindinta, zabura tayi tace "wayyoo...dadiiihhh...wash..!" Ta fada tana kara matsarshi kmr zata shige jikinshi, hannunta nata mammatsa nononta,. A hnkli ya karada yatsanshi ya shifa wasa dashi a kofar gindinta,,, sambatu tashigayi Masa kmr zata haukace tsabar dadih tana tande baki kmr meshan wani abun dadih.. bakinshi ya kafa kn nononta ya tura yatsanshi cikin gindinta ya lumtsume saboda tsabar ruwan dake gun,,,"wow..anty..kinada ruwa a gindinki.." ya fada out of control,ji yakeyi kmr daman burarshice a cikin gurin, daman shine zeyita kwasar albarkatun dake durinnata..a hnkli ya fara fingring dinta tana ihu tana up and down kmr ana cinta..."wash..wow..dadih zan mutu...wayyo ka iya cina...pls cigaba da cina sosai..." Yyinda ruwan hawayen dadih ya cika idonta.. da sauri da sauri ya shiga yawo da yatsanshi a cikin gindinta ai yadda kasan zatayi hauka..ji yy dmn shine yake cinta din kmr yadda tace... Nononta na cikin bakinshi hannunshi na cikin gindinta yana kwakuleta, dadih takeji, ji takeyi daman dadihn baya karewa,,,,, "yimin da sauri da sauri...wayyooooo..Dan Allah cini sosai..." Sosai yacigaba da up and down da finger dinshi a cikin gindinta bakinshi na kn nononta ya tsotsa wannan, ya tsotsi wancan, ,,, "wayyyooooooooo....zezo... gashinan zuwa.......wayyooooooooooooooo...Zan mutu...!!!!!!aaaaaaarhhhhhhhh....." Cire yatsanshi yy ya kra ware kafafuwanta ya kafa harshenshi a gindinta ya hau tsotsowa...kn kace meye jikinta yahau kakkarwa se ihu tasaki dai dai maqurar dadih ya zubo gindinta yadau dumi...wani irin ajiyar zuciya tasauke yyinda nutsuwa ke shigarta,. Byn ya gama tsotse kyn dadihn ya dago ya zubo mata ido..."sannu my love.."

"Tnk you for everything.." ta fada murya a sanyaye,. Wannan shine karo na farko data fara fada mara tank a rayuwarshi,. "Anty in shiga pls.." yy mgnr yna marairaicewa, girgiza masa kai tayi, "aah pls...am not ready..."

"When are you going to ready pls love.."

"Ba ynzuba.."

"Yaushe pls...Dan Allah ki dubani" Yy tmbyr yna shafar burarshi.. tasan inba tayi masaba baze barta ta hutaba, tasowa tayi ta bude kafafuwanta ta zauna daram a kn cinyoyinsa, burarshi ta tsaya daidai saitin gindinta...lumshe ido yy ji ykeyi kmr yy kouda da karfine..burarshi nata zullo tajiyo dumin mahadin farin cikinta,. A hnkli takai hannu kan nononshi..Nan tashiga wasa da kn nononshi shi kuma hannunshi na kn nononta yana mammatsasu..Nan da Nan taji wani sabon shawarh na taso mata,. Harshenta ta tura kunnenshi ta fara wasa dashi a cikin kunnenshi tana tsotsowa... "Ssssshhhhhhhhhh
..." Ya fada yna kra kaiwa nononta chafkar,. A hnkli ta shiga rudashi da muggan salonta da batamasan ta iyasuba, a knshi tayi nursery tayi primary a fannin iya sarrafa dana miji.. a hnkli harta gangaro ta fara tsotse masa burarshi,,kn kace kwabo ya cika mata dodon kunne da ihu...hk tayi ta masa harya kawo daze kawo dagota yy ya rungumeta yashiga aikin mammatsa duwawunta da karfi da karfi rnr duwawunta har zafi sukayi mata seda ya kawo ya kyaleta,. A tare sukayi wanka a canma seda suka kara second round.. kna suka dawo suka kwanta rungume da juna shikam gogan nononta na bakinshi..dago knshi tayi daga tsotson nononta tace "are you a bby.."

"Yeah..aini nafima bby..tinda Ni ina fingeriki.." yy mgnr yna maida bakinshi kan nononta..hk suka kwana da asubahima shine ya tasheta sede kawai taji mutum ya jirkitata ya koma saman cikinta, ya dora burarshi a kn gindinta.."nashiga uku.." tace da bacci a idonta,.

Kukan shagwaba ya farayi.."um.. um..um..wayyo mamanarh..zanci gindi..wayyo gindi...wayyo buratarh.." yanayi yana gogar gindinta da kn burarshi.

"Pls ka Bari Dan Allah.." ta fada tana tureshi.."Ni ni ni..pls insaka.." yy mgnr yna kama burarshi ya saita da gindinta yna jiran izini,. Da sauri ta girgiza masa kai. "Aarh Dan allah ka bari pls hammad.." hk ya haqura badan yasoba suka kara romancen juna kna sukayi wanka sukayi sallarh asubahi.

*

Shigowa tayi gidan a rikice hannunta rikeda hand bag dinta yyinda zanintama a hannu ta riqoshi dabadan tanada underwear ba da angama ganin komi, tana shigowa falon tayi tuntube da kujerar falon, amm bata damuba, tinda Tashigo falon take kwalowa mommah kira. "Zainabu..! Zainabu..!!zainabu!!! Kina ina be..fitou fitou lokacin tonan asirinmu yy..watan tozarcinmu ya tsaya a garin kaduna.." mama rabi ta fada tana karasawa bedroom dinta, a kofar shiga dakin sukayi kicibus da mommah hnkli a tashe take kallon mama rabi, zani a hannu dankwali a bisa wuya guiguyayyan kannan nata ya bayyana gashi kmr gindin yan iska,. "Lafia mama rabi knga yadda kikazo kuwa zani a hannu.." cewar mommah... Krsawa tayi ta zauna gefen gadon tana numfarfashi. "Ke badole ki ganni a hakaba..Wlhy tin jia nake sambatu kmr wadda ta fito daga gidan mahaukata....hmmmm abinda yafi hknma zanyi zainabu..."

Tsayawa mommah tayi a knta hnklinta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login