Showing 105001 words to 108000 words out of 171805 words
Chapter 36 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel
Mama rabi ta kallesu ta yatsina fuska tace "ammanku yarannan bakusan kushin kankuba..ynzu ace uwarku batason abu ammanku kunaso..gaskia ya kmata kuyiwa knku fada."
Nasreen harara ta gallara Mata Dan tinda akayi auren hammad da jawaheer ta tsani mama rabi,. Dr nahnah de dauke knta tayi kmr ma bata gurin.
"Gyalesude ai basuda hnkli...basusan darajataba...Dan Allah mama rabi kisan abinyi pls koumade mene kiyi yadda baza a gane da hannu naba a ciki...."
"Ai angama...nariga Dana Gama shirya komi," cewar mama rabi.
Mikewa Dr nahnah tayi tace, "nide Zan wuce,,nasreen in ruwan ya kare ki bata abinci mara nauyi sannan seki bata magungunan dana kawo mata,,ki tabbtr Tasha pls,anjima zandawo in karasa mata ruwan..Allah ya kara sauki.."
A hasale mommahn tace "ameen.." nasreen kuma tace "tou ki gaida bbys.."
"Zasuji..." Tna gma fadar hkn ta juya tabar dakin a falo sukaci karo da Hammad da jawaheer,. "Hammadu.." cewar Dr nahnah.
"Antys Ina wuni..ya jikin mommah.." cewar Hammad.
"Alhmdllh..ya anty jannarht.."
"Lafia qalau.." ya amsa yna wani murmusawa,. Itakam Daman jawaheer bata iya gaisuwaba ballantana dmn basa shiri da anty nahnah,. "Meke damun mommah ne ..."
"Hawan jini.." cewar Dr nahnah.
"Subhanallahi..hawan jini kuma.." Hammad yace hnklinshi a tashe,.
"Yeah Amma da sauki.." cewar Dr nahnah.
"Allah ya kara sauki..har zaki wucene.."
"Eh zanje asibiti kasan ynzu abubuwa sunayi mna yawa saboda babu dr jannarht dukse asibitin babu dadih.pls Hammad ka barta ta dawo aiki pls..."
"Okay ..senayi tunani." Ya fada cikin isa.
Girgiza kai dr nahnah tayi tace "au sekayi tunani..Allah ya shiryeka.." cewar Dr nahnah.
"Ameen..ki gaidamin bbys dina.."
"Okay zasuji..ai xandawoma anjuma insa mata drib.."
"Okay dear.." a tare suka nufa dakin shida jawaheer, ita kuma nahnah tabar falon.
Da sallahma suka shiga dakin, kallo dya yyma mommah ya fahimci tanajin jiki.. tin shigowarsu dakin kallo daya tayima hammad din ta dauke Kai,. krsawa yy ya zauna gefen gadon,. "Sannu mommah..." Hammad ya fada jiki a sanyaye,. Shiru mommah tayi batare data amsa masaba, ya gaida mama rabi ta amsa faram faram irinna makiran mata, jawaheer ma gsidasu tayi kna tayima mommah ya jiki, mommahn ta amsa da " alhmadulillah,."
Cikin kissa mama rabi tace "harkinzo kenan Yar albarka.."
Mommah tace "gashinan tazo kuwa..ai ita dayar tafi karfin zuwa tinda mijinta ya dore Mata gindin rainani, gashi bakin cikinta na neman kasheni...Ai wallahi kou yau na mutu da bakin cikin tsinanniyarnan na mutu.."
Mikewa hammad yy cikedajin zafin abinda mommah take fada yace,. "Nizan wuce mommah Allah ya kara sauki.."
"Daga zuwanka.." cewar mama rabi,.
Mommah tayi carab tace "eh ai dole ya wuce keko an zagar masa mata,,anmaci saarh ne data barshi yazo yaushe rabonshi da gidannan inba yauba dayaji bnda lafia, shima na tabbtr seda ya tambaya izini aka barshi mijin tace,"
Girgiza Kai hammad yy yace, "pls mommah ki sassautawa knki Dan Allah.." Yana fadar hkn be jira amsartaba ya juya yabar dakin,.
Mama rabi tadau salati "oh innalillahi wa'inna ilaihirraju'un..."
Mommah tace "knganiko tariga ta sallamemin yaro.."
Jawaheer dake zaune kusa da mama rabi tace, "wannanma kadan kuka gani,,,kullum fa yna manne da ita tana kanainayeshi irinna tsoffin mata,."
Mama Rabi tace "kwarai da aniya zata aikata....yooouh yarinyace ido fri fri kmr namage.."
Mommah tace, "kai wannan yarinya Allah ya isa tsakanina da ita,,,"
Mama rabi tace"inda abinda yafi Allah ya isama dole ayi mata,,,shegiya tariga ta bashi yasha,."
Mommah tace "ai tini ta shanyeshi..inbnda haka mema zeyi da ita..tinifa ta fara yaushi yaushi kmr yar 70yrs.."
Jawaheer tace, "ai bokanta ya iya aiki Wlhy mommah yadda kikasan raquri da akala..."
Mama rabi tace "makira.."
Mommah tace "aikou kwanan nan za a koma gidan da aka fito.."
Mama rabi tace, "kwarai ma kuwa,,,ai tafiyarma dazatayi babu waiwaye, babu dawowa, Daman batazo da tsiyar komiba se isknci.."
Mommah tace "wallahi mama rabi duk rnr da yaronnan ya rabu da yarinyarnan zanyi bacci da saleba,,saboda duk wata damuwata ta gushe.."
Jawaheer tace "aini senasa ruwa kasa nasha..saboda jannarht mutsiface.."
Mama rabi tace "inda abinda yafi mutsifa itace ita.."
Mommah tace, ''aini kuwa naqaras da ita mutsibace...kwata kwata Yaushe rabon da insashi a ido ..harnafa manta sede inyazo ya tsaya gun ubansa da waccan baqar dagar."
Mama rabi ta saki baki tace "oh Allah gamu gareka inji barawon takanda....aikou karahenta yazo..." Dai dai safara'u ta shigo dakin Nan itama ta zauna akaci gaba da hirar da ita,.
Kouda ya fito bngaren daddy yaje ya gaisheshi suka Dan tafa hira a kn lamarin mommah kna ya baro bngaren zuciyrshi fal damuwar mommah ya nufa bngarensu Anwar, nan ya gaida mommy kna ya nufa dakin anwar nanma seda ya jima suna hira kna ya baro bangaren, har bakin car Anwar ya rakoshi yaja motar sukabar gidan, dai dai ana kiran sallarh la"asar seda ya tsaya yy sallah kna ya nufa gidanshi,.
Dai dai ta fitou daga wanka kenan Domin ynzu period dinta yazo,.shima sanadin wnkan nata,. Shigowa dakin bakinshi daukeda sallahmarh zubo mata ido yy tana tsaye jikinta daure da towel. "Wow...tsarki ya tabbatr ga ubangijin wannan halittar.." yy mgnr yna zubowa santala santalan cinyoyinta ido,.
Dauke knta tayi cikeda haushinshi, ta bude wadrop ta daukko doguwar riga readmade, maroon color tasaka,. Krasawa yy ya zauna gefen gadon idonshi na knta tanasa rigar,. "Oh my beautiful...zoki bani nono na insha pls..."
Haushine ya rufeta tace "ita wadda kuka fitan batada nonon dazata bakane.."
Idonta yabi da kallo, yayin da yake hango tsantsar kishin shi kwance a cikin kwayar idonta, "Ni naki nakeso.."
bata taba ganin wanda ya raina mata hnkliba kmr hammad, wani irin kallo ta watsa masa, ta daukko hand dryr dinta ta jonata ta kunna ta fara busar da karshen gashinta daya dan jiqe dataje wanka,. Tasowa yayi ya amsa ya fara busar mata da sumar nata, taso tayi masa tirjiya amma batada yadda zatayi,. "Bnasofa bnsakaba.." ta fada tna kallonshi ta mirrow.
Murmushi yy ya kanne mata ido daya yace "ni nasa kaina ai,,"
Tabe Dan cut bakinta tayi tace "Dan karami dakai ka iya cutar.."
"Wana cutar.." ya tambayeta yyindayaketa busar mata da knta, bnza dashi tayi kmr ma ba ita tayi mgnrba,. "Har ynzu bazaki dena cemin yaro ba kou.."
"Meye Kai inba yaroba danye jagab..kou ka nuna ne...." Ta tambayeshi.
Haushine ya rufeshi Amma dayake ya iya ta yan bariki yace, "inma bn nunaba duka yau zaki tantance..daman kin fara tuba gareni tin yanzu.."
Tabula baki tayi tace "Dan kaninarh.."
"Mijinkide...oh nasan har ynzu baki tantance Ni mijinki bane..saboda bn ciccikiba.."
Kwace hand dryr dinta tayi tace "barshi.." murmushi kawai yy yna tunanin irin turmusatan dazeyi yau yadda zata Shiga hayyacinta tasan shidin ba yaro bane,.
Da daddare byn nahnah tazo tasawa mommah ruwan hartama tafi nasreen na dakinta , dakin ya rage daga mommah se jawaheer se mama rabi, anty safara'u tana bngarenta. "Mama rabi yakamata abinda zakiyi kifara zuwa gobe..na gaji da budar idanuwana Ina ganin hammad da tsinanniyarnan..Wlhy dukta rugurguzamin komi na rayuwata."
Jawaheer tace "nikaina na tsaneta mommah ta hanani Jin dadin aure da mijina,."
Mommah tace "Kiyi hkri jawarh..ai komi yazo karshe bi izinillahi..kou ba hkba mama rabi."
Mama rabi tace "kwarai kuwwa..Allah na tuba aini bnmasan meyasa mukayi sanyiba a kn yarinyarnanba aimu bana wasa bane.."
Mommah tace "ai danma kura tayi lafia..Amma aimu ba aja damu a kwana lafia.."
Mama rabi tace "kwarai kuwa ...aimu mufi gobara hadari...ynzune, zasuga ainihin yadda mukeci kuma muke mamaya.. " Ta karshe mgnr tana wani mashahurin murmushi,. Rnr mama rabi Nan ta kwana itakam jawaheer se wajajen 10:pm ta nufa nata gidan, kouda ta shigo falon tayi kicibus da jannarht ta fito daga kiching, hammad na biyeda ita, sun gama dinner kenan sun wanke plts din dasukayi amfani dashine a kiching,. Wani irin mugun kallo jawaheer ta watsawa jannarht, Hammad ya lura da c kallon datayi mata,. "Kin dawo kenan.." hammad ya fada yna kallon jawaheer. Tsayawa jawaheer tayi sairinshi tana wani far far da ido, Cikin kissa da makirci da annamimanci da tsugudidi da kafidi"iri tace, "eh nadawohh.."
"Sannu da dawowa.." yace dai dai jannarht ta shige bedroom dinta,.
Wani irin mummunan kallo ya watsawa jawaheer yaja kujerar dining ya zauna, "oya zauna..." Yy mgnr bb wasa,. Samun daya daga kujerun tayi ta zauna, tana fuskantarshi,. hade girar sama da kasa yy yce, "matata da"arkice.."
Shiru jawaheer tayi kmr bada ita yy mgnrba... Daka mata tsawa yy yace "badake nake maganaba!..kou sena shiga jikinki!"
"Wa me nayi..."
"Idan kika gayamin wata banzar mgna Zan koda miki mari..amsamin mgnata" yy mgnr bb wasa,.
Girgiza masa kai tayi... "fine...a shekaru bata girme mikiba.." yy mgnr cikin tsare gida,. Daga masa kai tayi tana wani basarwa,. "Fine...a mutumci kin isa ki hada kanki da ita..a tarbiya kin isa ki hada kanki da ita.."
"Waini me nayi mata..."
"Kinasone in gaya miki abinda kikayi mata..." Tayi shiru, tasowa yy ya dora mata mari a kuncinta na dama,,,, dafe kuncin tayi tanajin azabar zafin marin kmr zata fasa ihu amma babu halin hkn, "wallahi...wallahi...wallahi...knga rantsuwar Dan musulmi ko..inkika kuma ko kallon takalmin kafar matata sena farfasa miki jikinki..matata tafi karfin kallon banza ga wanda yafikima ballantana ke..ki kiyayeni ki kiyaye rayuwarki...inba hkba kuwa..." Ya juya ya bar falon ya barta da dafe kunci,. Seda yabar falon tasamu damar yin hawaye...tafi karfin 20mnt a zaune a Nan kana ta miketa nufa upstairs din, ai tana zuwa ta kira mama rabi ta shaida mata tana kuka mama rabi tace ta kwantr da hnklinta kwana nawane zata nemeta ta rasa a gidan..hnklintane ya kwanta Jin mama rabi ta bata tabbacin barin jannarht gidan,.
Yna shigowa dakin ya sameta kwance a kn gadon tana wani lumshe ido, ganinta dukse yji beda wata damuwa krsowa yy ya manna mata kiss a goshi,. "I love youh my queen..my kidney..my world..I can't live without you my love.."
Zuciyrta cikeda haushin rainin hnklin dayake mata tace "inaso in tambayeka ya jikin mommah dazu..nga kadawo da wurine.."
"Dazu kishiba ya hanaki ki tambayeni ai.."
"Allah ya kiyaye.."
Murmushi yy yace "alhmadulillah jikin mommah .."
"Masha Allah Allah yasa kaffarace.."
"Ameen my flower..nono" yy mgnr yna Kai hannunshi in nononta..ture hannunshi tayi ya maida ta kara turewa ya maida ta kara turewa ya maida, "stop..." Ta fada tna Kara ture masa hannunsa,.
"Ki natsufarh..yau zanyi abunfarh.."
"Wani Abu.."
"Makin love...z
Yau za ayita ta kare..."
"A ina zakayi.."
"A ina akeyi..." Ya tambayeta.
"Aikou tin wuri ka inda dare yayi maka ..period nakeyi..Ni kouma banayi ai bazan iya bawa kaninaba jikinaba.."
"Habade wasa kikeyi.." yy mgnr yna kwantowa jikinta, seda ya dubata tsaf kna ya tabbtr da gaskene, ai bakin ciki kmr ze kasheshi yaso ace yau yaci uban boss amma ina, Dole ya makale a romantic.
Washe gari 10:pm mama rabi ta fice a gidan byn sun kwana suna mugun kulle kulle,. Da temakon address din da mommah tasa aka Nemo mata, da hkn ta iso cikin gidan,. A bakin get ta tsaya tana karewa gidan kallo, wani irin murmushi tayi direct ta tura knta cikin gidan, get man bayanan yazagaya toilet Dan hk batasha whlr krsowa cikin gidanba,.
Suna zaune itada mmn iburahim suna hira a kn yadda za a gudanarda shagalin bikin sunan sadiya data haihu jibima suna,. Kawai ta fado falon babu ko sallamarh,. Idontane ya sauka a kn Ummih...itama ummihn a razane ta dago dan ganin mama rabi. "Nanma kin biyoni ne shedan..."
Wani irin shu"umin murmushi mama rabi tayi tace "aini nafi shedan...am dafatande bnyi batan kaiba nanne gidansu jannarht Yar zina wadda take gidan marayu ko...tou wace uwarta a cikinku.."
Ummih tace "Wannan amanarce dakina sani a shekarun baya.."
"Oh kicemin ta kwana gidan dauki..wai...yar zina ta haifa yar zina..kicemin jininkice jinin mallake maza.."
Ummih tace "duk yadda kikace rabi"arh..ammafa kisani jiya ba yau bace.."
Mama rabi tace "ai base kin sanar daniba nariga naga alamar bakinki ya bude rukayyarh.." krsawa tayi ta zauna a daya daga kujerun gidan,. Maman iburahim dataketa binta da ido tace "inkinsan keba bakuwar arziki bace ki tashi kibar gidannan..danmu Nan is arzikine ya taramu ba tsiyaba.."
"Haba ke kuwa me kikeci na bakinki na zuba,,ai ita rukayyar tasan wacece ni ..Bismillah ki zauna rukayya mu zanta.." ta dora kafa daya kn daya,.
Komawa Ummih tayi ta zauna, "nasan ba arkhairi bne ya kawoki.. rabi duk abinda zakuyi kada ku cutarmin da amanata." Ummih ta fada cikin sanyin jiki.
"Tin ynzu har jikinki yy sanyi nasha yadda nazo na sameki da zafi zafi inasha kinsan me kika takane...Amma bnso kika karayaba tin ynzu.." cewar mama rabi.
"Dan Allah baiwar allah ki tashi ki fita daga gidannan..bamason tashin hnkli pls."
"Oh Allah srki baiwar allah...aiko sede hkri duk inda kika ganni tou bb kwanciyar hnkli,nice rabi aci bal bal,.''
"Wa'izubillahi..haba hajiya kina babbar mace dake saboda Allah.." cewar mamn ibrhim
"Ke kikaga wannN...niba zama bane ya kawoni nazo kawo saqone da babbar murya nasan already kinsanni knsanni wacece kinsan nafi zainab kaidi, tou ki gaggauta sanin inda zakiyi da amanarki inba hkba znyi daga daga da amanar taki...za a maimaita irinna shekarun baya kaya amanar taki kuma se lbri..." Tna gma mgnr ta miqe ta nufa hnyar fita,.
Hnklin Ummih yy mtkr tashi ta tabbtr zasu aikata abinda yafi hkn,. "Dan Allah rabi karki aikata hkn ga amanata pls..."
.juyowa mama rabi tayi, tayi wani shu'umin murmushi tace" okay tou na baki nan da zuwa 2:pm kisan yadda zakiyi da amanrki..." Tna gma mgnr ta ta juya tabar falon,.
Am sorry am busy sosai da sosai, Allah ya raya mna bbynmu abubakar sadeeq. ameen ya rabbih.
Ayi hkri da kadan,.
[10/30, 3:49 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..63
Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Hnklin Ummih ne yy matukar tashi se hawaye sharr a kn kuncinta, "innalillahi wa'inna ilaihirraju'un..wallahi nasan zasu aikata..nashiga ukuna.."Ummih ta dora hannu a kai,
Mmmn ibrhim itama hnklinta a matukar tashi tace "kamarya kenan..ita wacece wannan din..."
"yayar uwar mijin jannarht ce...Ni kuma yayar mijina dana aura a nijer.."
Mmn iburahim tace "bakince ya rasuba..."
Ummih tace "ya rasu,,,,wannan itace sillar mutuwar mijinnawa...Wlhy zata aikata duk abinda tace...kngantanan babu tausayi babu imani a zuciyrta,"
Maman iburahim tace "Allah baze bata ikoba...."
A rikice Ummih taje ta daukko hiijb dinta, tare da mmn iburahim suka bar gidan a motar mmn iburahim din, yyinda ita mmb ibrhm din ke driving, motarh.
Wajajen 11:30am ya fice dag gidan byn sun Gama shan lovie loviensu, daze fitarma haryakai bakin kofa ya dawo ya manna mata kiss a goshi kna ya fice daga gidan, zuciya cikeda kaunartarh.
Byn fitrshi da Yan mintoci, Tana kwance kn bed dinta tana tunanu tunani, Ummih ta kirata a waya, dagawa tayi, ummihn tace bata adress din gidanta hnklintane yayi mummunar tashi tace, "Ummih lafia de ko nji muryarki kmr kina cikin tashin hnkli..."
"Nace ki turomin address dinki yanzunnan..." Tana fadar hkn ta katse wayr,.
Typing address dinnata tayi ta tura mata zuciyarta fall tashin hnkli,,,, ba afi 30mnt ba suka iso gidan ita da mmmb iburahim din, jannarht na Jin tsayuwar motar jikinta ya bata ummihce leqawa tayi Dan tbbatr da tunaninta, ai tna leqawar taga ummihnn ta fito daga gaban motar, da sauri ta fito wajen, compound din, jikinta bb kou hiijb sanye takeda doguwar rigar after dress amma gabanta a kullene bakace, anyi masa ado da fararen stone, knta babu dankwali sumar knta ta kwanta baje baje saman bayanta, she look like balarabiya,. "Ummih lafia.." jannarht ta tmbyeta hnklinta a mtkr tashe, yyindatake krsowa kusa da ita.
"Maza kishiga ki dauko hiijb dinki da wani Abu nki important yau zaki bar gidannan..." Cewar Ummih.
"Ummih meke faruwa pls
.." jannarht ta tambayeta,.
Daka mata tsawa tayi, "nace kije ki kwaso kynki kizo mu tafi...kou kuwa zaki tsaya yi min tambayoyine.."
Juyawa tayi jikinta na rawa, ta koma cikin gidan, suka mara mata baya mmn iburahim tace "ykmata Kiyi mata a sannu Ummih..." A hk suka krso dakin Ummih ta tayata hada duk wani Abu nata important a cikin babban akwati, sauri sauri sukeyi, tasako hijjb dinta, hannayenta dauke da wayrta da system dinta sukabar gidan, a guje mmn ibrahim ta figa motar, sukabar layin.
Duk abinda ya faru a kn idon jawaheer ya faru, farin ciki kmr ze kasheta ta kira mmnta a waya tace "good job mama rabi...tabar gidan tsinanniyar.. Ni nasan aikinkine..ynzu wata mata tazo ta tafi da su su biyu."
Wani irin kayataccen murmushi mama rabi tayi tce, "angaya miki ni ta wasace..babu boka, babu malam, babu dan tsubbu, babu dan duba, gashi tabar gidan da kankin knta..."
Jawaheer tace "kwarai kuwa...ynzu se asan yadda za ayi ya saketa.."
Mama rabi tace "ai me wuyar tabar gidan sakin ai me saukine..knsan yadda naje na bugawa rukayyah worning kouda tana haukane bazata taba barinta ta dawo gidan hammad ba saboda tasanni tasan wacece ni..itada hammad kuma se a lahira.."
Jinjina kai jawaheer tayi tace "aiki yy kyau mamana...ynzu insha allahu zansameshi completely..."
Mama rabi tace "insha allahu doter...bade su asiri bayayi musuba tou makirci ai dole yayi musu..kwanta ki bararraje kiyi bacci da kyau doter burikanmu sun kusan cika..."
Jawaheer tace "insha allahu...wai mama rabi ya kikayi ne hknya ksnce..."
Nan ta kwashe lbrin komi ta bata, ai dariya jawaheer tarinka kyalkyalewa dashi kmr wata mahaukaciyya sabon kamu burinta ya fara cika,.
mama rabi dake can dayan bedroom din mommah tana wayar byn tagama, ta fito tana gyara zani tashiga dakin har lokacin hammad na nan, kallo daya mama rabi tayi masa ta kyalkyaleda dariya ammafa a zuciyarh, anty safara'u da nasreen suna zaune a kn kujera,. Krsowa tayi ta zauna gefen gadon fuskarta dauke da annashuwwa ta kalli mommah wadda itama itadin take kallo, kallo daya tayi mata ta gano annashuwar dake kn fuskarta, "Uhm sannu Yar uwata ...sannu da jiki Allah de yasa kaffarace..." Cewar mama rabi,
"Ameen mama rabi.." cewar mommah, hammad de yna zaune hnklinshi na kn wayrshi, mikewa yy yace "mommah Ni Zan wuce Allah ya kra sauki.."
"Ameen de mijin tace..." Mommah tafada a hasale, juyawa yy yabar dakin zuciyrshi bb dadih kullum adduarhshi Allah ya nuna masa rnda mommah zata dawo hnya madaidaiciyya, direct bngaren su anwar ya nufa.
Yna ficewa a dakin mama rabi ta mike ta leqa sedata tabbatr ya fice daga bngaren kna ta dawo ta zauna kusa da mommah tana washe baki tace "albishirinki..."
Mommah tayi saurin cewa "goro..."
"Fari ko red..." Cewar mama rabi
"Fari karr ma kuwa mama rabi..gayamin dannaga alamar tinda kika fita amsa wayrnan, kika dawo naga annashuwwa a kn fuskarki, gaggauta gyamin kou nima zanshiga annashuwwar,,,".
Mama rabi tayi murmushi tace "hmmm ..ai dole in gaya miki yar uwatarh...tau karshen tuka tuki tuk..yaude tsinanniyarnan tabar gidan hammad..."
Mommah ta wani zabura tace "kamarya kenan..."
Mama rabi tace "kwarai kuwwa kmr yadda na gaya miki,, jannarht ta bar gidan Hammad,,"
Wani