Showing 159001 words to 162000 words out of 171805 words

Chapter 54 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel

aje asibiti, anty jannarht tanada dauriya wlhy..."
Niima tace "sosai kuwa,,,knsam da daddare kwata kwata bma rintsawa, kullum kwalin chocolate na gabanta, kafin gari ya waye tacinye fin rabin kwalin...ke in lafia lau kakecin uban chocolate dinnan, ai bazaka kwanaba se asibiti,,,"
Sahura tace "Allah sarki anty..."
Ummih ta tashi da knta tasa mata hijjb suka kamota ita da niima da sahura sukasa Mata takalmi, taki sawa dom batama iya daga kafarta da takalmi, hk suka kamota, suka fito compound da ita, dreva ngnin hkn ya rugu da gudu, basema angaya masaba, yasan asibiti,zasuje, motar ya bude akasata a ciki maaikatan gidan nata mata sannu. Ummih da niima suka shiga motar ita kumq sahuta takoma gida.dreva yaja motar sukabar gidan, basema ance masa komiba direct AA waziris hospital suka nufa.

Dai dai Dr nahnah ta fito harabar asibitin, tnaso taje side din dasuje ajiye yaransu, taga Noor danyau rigima takeji. Car dinsu tayi packing, tsayawa nahnah tayi dan ganin car din anty jannarht. Nan suka fito da ita , sun rirriqeta, hnkli tashe, nahnah ta karasa, Dan ganin tabbas anty jannarht ce, kallo dya tayi mata tagane cikine da ita, "Subhanallahi..." Ta fada, dai dai ta qaraso da ita aka kamata, aka shiga cikin asibitin da ita,.... Alhaji yna tsaye, yga shigowarsu, hnklinshine yayi mummunan tashi, dya dora idonshi a kn Jannarht.... "Hibbarh ... " Ya fada murya na rawa. Kafin yayi wani tunani, anshige wani daki daw ita. Komawa yy yazauna dafe da knshi. "Oh ya rabbih...nasan gizon data saba yimin ne takeyimin...ya Allah la yafeni...." ya fada yynda wasu hawaye masu zafi suka fara bin kuncinsa.
Ganin hkn daya daga cikin securitys dinsa ya qaraso yace "sir knada bukatar hutu, ya kamata muje masauki..." Be jira amsar saba ya kamoshi, ya fito compound yasashi a motar, dreva yashiga yaja motar sukabar asibitin, motar sojojin na biye dashi.
A motarma hnklinshi gaza kwanciya yy se kuka kawai yakeyi kmr karamin yaro, direct babban gidanshi dake Nan kaduna alqali road suka nufa dashi.

Ana kwantar da ita a gadon asibitin tafara sharara uban Aman da babu komi se chocolate, Dr nahnah tace su Ummih su jirasu a waje, da knta tayi mata goge Aman kna ta farayi mata gwaje gwaje, Nan ta gano dan cikin dake jikinta, dukda batasan komiba game da cikin Amma ta tsinci knta a farin ciki mara misaltuwa. Ruwa tasa mata da allurorin bacci, Dan alamomi sun nuna mata bata bacci. Ba afi minti gomaba, da ruwan ya fara shigarta, bacci me nauyi ya dauketa. Cikeda tausayawa nahnah ke binta da ido, dagani, cikinnan na jikinta yna sata a whla Dan dukta rme tayi haske, hamdala kawai nahnah keyi a zuciyarta, jikinta yna bata tabbacin cikin nan na qanintane Hammadu. Ficewa tayi daga dakin tasamu, su Ummih da ni'ima tsaye cirko cirko, tace jikin alhmadulillah ansa mata ruwa zaku iya shiga.... Suka shige dakin, nahnah ta nufa emergency room din, da aketa fmn cetou wannan baiwar allah, taje tasamu, an samu daidaituwar numfashinta, jininma dake zuba ya tsaya, ansa mata drib, Se ynzu nahnah tasamu dmr gnin fuskar matar, gabanta ne yy mummunan faduwa, ganin mugun kamannin matar da Jannarht. Byn an kammala komi, anty salaha da nahnah a tare suka nufo office din nahnah, suka zazzauna anty salaha tace "knga wani ikon allah nahnah, Ni senaga kmr matarnan taso tayimin kamanni da wata dana sani..."
Nahnah tace "ashede bani kadai ngniba, Wlhy kamanninma ya baci, ke a tunaninki wacece..."
Anty salaha tace "na rasa wacece, ammande jikina yana bani kouma waye makusancinmune..."
Nahnah tace "nide senaga kmr anty jannarht kou..."
Salaha tayi Jim kna tce "kwarai kuwa, Wlhy itace, oh ikon Allah knsan ance, kou wanne mutum akwai wanda yy kma dashi,"
Nahnah tace "hkne, Amma kamaninni ya bace..."
Salaha tace "gaskia kam... daganin matar tna cikin tsananin wlha ga ulcer datayi mata chronic..."
Nahnah tace "Allah srki...kou ina daddy yaganta oho.."
Salaha tace "ina tunanin sune suka bigeta,bakiga yadda hnklim daddy ya tashiba.."
Nahnah tace "Allah ya tashi kafadunta..."
Nahnah ta amsa da ameen. "Ke albishirinki..."
Salaha tace "goro meya faru.."
Nahnah tace "An kawo anty jannarht, fa kuma Wlhy cikine da ita..."
Cikin rashin fahimta salaha tace"bnganeba,,,wacce anty jannarht din.."
Nahnah tace "ta black mna,,,Wlhy cikine da ita na fin wata biyu.."
Salaha tace "kai Dan allah..ke ina kika ganta.."
"Nce miki ankawotane dazu asibitinnan ynzu hk tna can nasa mata ruwa.."
Cikeda farin ciki Salaha tace "oh Allah me yadda yaso...kou ina black yaganta ya dura mata cikin oho..",
Nahnah tace "su suka sani, Amma wlhy inada tabbacin cikinshine, kndesan anty jannarht babu namijin dazata budewa jikinta, haka kawai, sede hammad din.."
Salaha tace"tabbas...tou masha allahu alhmadulillah...kice munsamu qaruwa, ubangijin yasa a raba lafia.."
Nahnah ta amsa da "ameen de,,,knsan kuwa bkrmin whla takeshaba, ta biyo gidanmu knsan muma hk muke whlr nan in munada ciki, "
Salaha tace "Allah sarki anty jannarht, kice tnashan baqar whla, alhmadulillah, nji dadih daban mutuba nga anty jannarht da ciki, fatan Allah yasa a sauka lafia...shi gogan yasani kuwa.."
Nahnah tace ,"Wlhy bnsaniba, knsan be jima da dawowa daga kanoba, yna nan yna isknci, jiyama danaje gidan nasamu anata daru, yace wallahi seya saki jawah.."
Salaha tace "hammadu kenan Dan daru,,,me tayi daze saketa,,,"
"A kn tana shigar masa daki...nande nabar mommah se ruwan jaraba, take antaya masa, knsan hammad da taurin kan tsiya, ita kuma mommah knsan mama rabice controller dinta.."
Salaha tace "hk rayuwa takefa sekiga mutum Dan uwankane, amma baya kaunar ci gabanka, yadda kikasan ba jininka bne,,,"
Nahnah tace "hkne ubangiji yashiga tsakanin nagari da mugu amma lamarin, da gyata.."
Salaha tace "ameen...Allah yayi mna me kyau..."
"Ameen..."


tin dare be rintsaba hkma washe gari, duk zuciyrshi bb ddh, babu abinda yakeyi Masa gizo bace, wannan baiwar allah daduka bige, hnklinshi ya gaza kwanciya, dasafe ya gaza breakfast, kou wanka beyiba, hk yashiga car dreva yaja sukabar gidan suka nufa AA waziris hospital.

**
Hk kawai yake jin zuciyrshi bb ddh, dya kwanta mafarkanta kawai yakeyi, jikinshi na bashi, duk inda take bata cikin koshin lafia. Niima ya kira danjin yaya take Amma se sahura ta daga kasancewar a gida sukabar wayoyinsu dazasuje asibitin. Dagawa tayi Dan ganin sunan hammad, ta gaisheshi ya tmbayeta Ina me wayar tace "ai suna asibiti, anty jannarht bata da Lafia dmn tin kafin mu dawo kaduna take ciwon, yau kuma se ciwon ya qaru,,,"
Hnklin hammad yy mummunan tashi, yace "meke damunta..dmn kuna kaduna.."
Sahura tace "eh...amai take fama dashi da ciwo ciwo de..."
"Wani asibiti.."
Sahura tayi Jim kna tace, "bnsaniba, ammande nasan baze wuce AA waziris hospital ba..."
Bece komiba ya katse wyr hnklinshi a matukar tashe ya daukko key ya fice daga gidan mommah na kallonshi,ya fice a rikice, tna kwala masa kira amma bebi takantaba, ya fice abinsa, car yashiga yajata yafice daga gidan a guje direct AA waziris hospital ya nufa.

A harabar gidan sukayi kicibus hammad ya kalleshi kallo dya yy masa ysan yna cikin tashin hnkli. "Daddy yaushe kashigo kaduna.."

Alhaji dake a firgice yace "yesterday.."

Hammad yace "okay sweetheart,,,akwai wani abu dake damunka ko.."

Alhajin ibrahim yace "no son..."

Hammad de yjishine kawai amma yasan dole akwai abinda ke dmnshi. "Meya sameka kazo hospital.."
Ya kwashe lbrin komi ya gayawa, hammad, shi knshi hammad hnklinshi ya tashi, a tare sukw shigo, daddy ya nufa inda yke tunanin wadda ya bige din tna ciki. Shikam hammad direct office din nahnah ya nufa. Nan yasameta tana duba system dinta. "anty Wai an kawo mata nan.." hammad ya tambaya anty nahnah.
Dagowa tayi ta kalleshi tace "seka zauna aiko..."
"Ke knsan bazan iya zamaba...pls Ina take..muje ki kaini pls.." tashi anty nahnah tayi, a tare suka fito tna gaba yna binta a baya, suka isa dakin da jannarht din take.

Tna zaune jikin yadanyi dama, daga jiya zuwa yau ankara mata ruwa leda shida, da sauri akasa ruwan saboda jikinta bb ruwa. Niima na gefenta tna bare mata kedar chocolate tana sa mata a baki, Nan da nan setae cinye a kara bare wani... Ummih na zaune bisa kujera ta zuba mata ido, duk tayi kwaro kwaro, se uban fari data kara, farin seya kara mata kyau. Suna shigowa dakin ta zuba masa ido, haushi haushinshi takeji, sbda shine yasata a whlr nan, ta gama jinyar farkewar da yayi mata, se ynzu kuma ta koma jinyar cikin daya dura mata.

Idanuwanshi na sauka a knta duk yabi ya rikice, se yji wani Irin mugun tausayinta na ratsashi, dagani yasan tanajin jiki matuka, kou yace tna kan jin jiki.

Niima da ummih suka zuba musu ido, krsowa yy inda jannarht take idanuwanshi sun rufe, "sannu flower...sannu Allah ya baki lafia.."

Ummih de na kallon ikon allah...seda nahnah ta matsa ta rada masa a kunne, "gafa Ummih..." Nan yadawo hayyacinsa, ya tsugunna yna sosa keya ya gaida Ummih ta amsa, fuska a sake, kna ta miqe tabar dakin.

Jikinshi na kyarma ya jawo kujerar da ummih ta tashi ya zauna ya kamo hannunta cikinnashi,yace "flower kinga yadda kika rame...." Se kuma yafi nonuwanta da kallo ksncewar bb hijjb a jikinta sannan bb brezia a jikinta, "anty miqe damunta pls...",

Anty nahnah tace "kafini sani ai..."

Cikeda rashin fahimta yace "menene..."

Niima de murmushi tayi, jannarht kam daya kusantota kmr ta rungumeshi takeji, saboda kamshin lotion din jikinshi datakeji,,,

Nahnah tace "anty jannarht nada ciki...kuma nka..."

Wani Irin tsalle ya daka ya tsugunna kasa bisa guiwowinsa yace "anty mi kikace Dan Allah maimaitamin..."

Niima tace "kwallo ya afka a raga.. ka zana namijin fama, an samo Dan kano..."

Farin ciki kmr hammad ze mutu Dan murna, sujjada yayi ya daga hannu yyma allahnsa godiya ya zubawa jannarht ido kawai ya fashe da kuka, ya taso ya rungumeta, itakam se qara shigewa jikinsa takeyi, saboda dadin lotion din dake jikinshi, se taji kamshin yafi mata ko wani kam ddh a duniya. "Allah sarki Antynarh...Allah yayi miki albarka uban giji yasa aljannar makomarki, Allah yasaka miki da alkhairi, Allah ya baki haquri da juriyar riqemin amanar cikina dake jikinki..." ya kara rungumeta yna hawaye.

Anty nahnah tace "mlm saketa mna, batafa da lafia so kakeyi ka gotar da ruwan dake hannunta,,,,"

Da kyar hammad ya saketa ya koma yazauna ynajin farin ciki mara misaltuwa, "alhmadulillah..." Ya furta a zuciyarta, yynda hannunshi na cikinnata.

Anty nahnah tacee "mu hk za a barmu bb tukuici.."

Hammad yace "dole a baku tukuici anty,,,ke nabaki company nina dake dubai na motoci, ke kuma niima na baki, company dina na na jirgi dake Americans..."

Niima ta zaro ido... "Wannan kyauta ai tayi yawa..."

Nahnah ta rangada guda, tacee "aah Wlhy mungode Allah yasaka da alkhairi aini nasan bross mahaukatan kudi gareka... ubangiji ya kara budi na alkhairi, "

Niima ma godiya ta farayi masa tna hawaye, "Allah ya biya, ubangiji yabar zmn tare, Allah yasauki anty jannarht lafia, "

Suka amsa da ameen. Hammad de hi ykeyi kmr ya maida anty jannarht ciki, se yji ya qara sonta, fiye da ada, a kullum soysyyarta kara ninkuwa takeyi a zuciyarsa ya rasa dalilin hakan.

Yana shigowa dakin yasameta zaune tajingina bynta, da gadon, salaha na bata abinci a baki, kanta nannde da bandeji, kafafuwanta kuwa duk a karye suke. Idanuwanshine suka sauka a knta, mutuwar tsaye yy ya kasa karasowa cikin dakin..

Tin shigowarshi ta zuba masa ido, tabbas bazata taba mance fuskarnanba shekaru fin talatin baya,,,,wani Irin abune ya taso ya tsaya a kahon zuciyarta abubuwan dasuka gudana suka dawo sabo dal ga zuciyarta,,,,

Hannunshi na rawa, ya nunata da yatsa muryarshima rawa takeyi yace. "Kece....hibbbarh!...." Shine abinda ya iya fada kawai ya fadi nan qasa sumamme. Wani Irin kuka matar da bazata wuce 43yrsba ta fashe dashi, datasan zata kara ganinshi data kashe knta kawai ta huta...

A razane salaha ta wurgar da kular abincin dake jikinta ta karaso inda yake a sume wani Irin kuka ta fashe dashi... Ta fita ta kirawo doctors maza akazo aka ciccibeshi aka nufa wanu daki dashi, Nan aka fara kokarin ganin ya dawo, dai dai, daga doguwar sumar da yayi... Yna farfadowa ya zuba musu ido, hawaye na zirya a kuncinshi.tashi yy zumbur Dr Saleem yace "daddy ina zakaje..."
",Ku kaini dakin da hibbarh take Dan Allah..Wlhy itace.. "
Saleem yace "wacece hibbarh kuma..."
Salaha ta basu lbrin suman nashi. Nan aka kamoshi aka nufa, dakin da hibbarh take kwance, itama hawayen takeyi tabbas da ace tnada kafafuwa da tini ta gudu daga asibitin a ynzunnan, iburahm shine mutum na farko data fara tsana a rayuwarta dukda de soyayyace ta koma kiyayyarh.

Krsowa yy bakin gadon, jikinshi na rawa ya tsugunna bisa guiwowinsa, yazuba mata ido, "hibbah ki yafemin...abunda nyi miki ya hna ni jin dadin rayuwata ta duniya,,,Dan Allah ki yafemin hibbbarh..."

A sanadinshine takejin hausa, tsaf take gane me yake fada, kuka ta fashe dashi me kunar zuciya,.

"Ki yafeni hibbarh..." Ya kra fashewa da kuka.

Saleem da nura da salaha dasuke tsaye, suna binsu da ido, sun rasa meke faruwa...

Cikin hausar da Bata ishetaba sosai tace "ibrhim bazan taba yafe mkaba har qarshen rayuwatarh...kyimin mummunan tabo dashi xan mutu..." Cikin kuka take mgnr.

Kra fashewa yy dae kuka yace "nasan bn cancanci yafiyaba,daga gareki, hibbarh, Amma ina rokonki Dan darajar sunayen mahaliccinki..."

Cikin tsawa tacee "tashi ka fita bnason ganinka ibrahim, na tsaneka... tsakanina dakai Allah ya iya ban yafeba duniya da lahira,,,,Ina rokon Allah ya azabtr dakai kmr yadda ka azabtar dani duniya da lahira..."

Salem ya daka mata tsawa... "Wacece ke dakike gayawa daddy hk. .."

Ibrhim yace "ku barta ta fada komi zata fada na cancanci abinda yafi hkn daga gareta ...tabbas ina ganin sakayyarki hibbarh Allah yy miki sakayyah...." Ya fashe da kuka.

Wani Irin ihu tasaka, Nan ta zama sumammiya....hnklinshi ya kara tashi ya fashe da kuka, da kyar akae fita dashi, jikinshi na rawa juya na dibarshi aka nufa wani daki dashi. Ita kuma likitoci suka taru a knta..da kyar suka samu ta farfado, tare da mummunan ciwon zuciya wanda dmn tnadashi, ya tashi matuka, kowa yaganta seda ya tausaya mata,tabbas akwai, mummunan tabo a zuciyarta.

Hammad kam ai rawar kai kmr angon kare, Nan asibitin yy aure ya tare shike kulawa da jannarht Ummih de da rashin kunya ya isheta, ta koma gida tabar hammad da ni'ima su suke jinyarta.
Chocolate kuwa motar biyu hammad yasa aka saukewa jannarht a asibitin, jannarht abun nema ya samu, bkrmin Shan chocolate din takeyiba, hammad jiki na rawa Allah Allah yakeyi yaji tace tnason abu, babu bata lokaci zeje ya nemo mata ya bata. Kmr bame cikiba nan da nan ta cicciko tayi kyau saboda abubuwan dadih datakeci, jiki ya qara bul bul, sede amaye amaye datakeyi a kullum, kullumde hannu na manne da drib, ance se cikin yy kwari, yakai kmr 4month hk sannan ne za a dena sa mata drib din zuwa lokacin insha allahu laulayin ya ragu.
Jin hkn hammad kwaso kynshi yy yadawo asibitin aka chnza musu katon daki Kai kace wani katafaren gidane, motsi kadan hammad zece meya faru me kkeso yadda kasan kwai hk yakeji da ita, shike mata wanka, kafin suyi wankan, se sun gma ragewa juna zafi, Domin ance kada yy sex da ita ya bari cikin yy kwari, Dan hk yaketa daurewa, itama daurewar takeyi. Ni'ima de ngnin ikon Allah. Sometimes ma tafiyarta takeyi gun anwar inyaxo susha nasu soyayyarh.


Next page insha allahu shine ending din littafin inso cuta ne. Ngde masoyana na usuli.
[10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..80

Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.

*Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.*



Kwananta biyu a asibitin jikinta a rikice, se a hnkli aka samu jikin yadan fara samuwa. Alhaji Ibrhim kam, nashi jikinma yafi nata da VP dinshi bkrmin qara hawa yayiba, har seda aka snr da iyaye, da iyalinshi, hatta hammad ma yasani, se hnklinshi ya rabu biyu, Domin ciwon daddyn yana daga masa hankali.

Salaha ce zaune bisa kujerar gaban gadon hibbarh, tana zaune ta jingina bynta da byn gadon, ta gma bata tea kenan ta zauna ta zuba mata ido, matar tubar kallah akwai kyau, dukda bb alamun hutu a jikinta, sannan ba yarinya bace, Amma bazaka taba cewa, takai, 43yrs ba.
"Sannu anty..."salaha tace tna kallonta.
Daga mata Kai tyi tna murmushi,"nagode Allah yasaka miki da alkhairi," tafada murya kasa kasa.
Salaha tace "ameen anty...yau jikin da dama kou?"
" A, babu ciwon kai..."
"Allah ya kra lafia anty..."
"Ameen nagode, yasunankine.." hibbarh ta tambayeta.
Murmushi anty salaha tayi tace, "sunana salaha,"
"Allah sarki, nagode Allah ya biyaki.."
"Ameen anty..."
Shiru yadan ziyarci gurin na wasu yan daqiqu,salaha ta kauda shirun dacewa, "anty ya akayi kikasan daddyn abuja,,,Dan Allah kisanr dani, na tabbtr akwai wani abu a tsakaninku, bamu taba ganin firgici a kn fuskarshiba, Amma mungani rnr daya ganki.."
Jim hibbarh tayi hawaye na tsiyaya bisa kuncinta, bakinta ya gaza buduwa tayi mgna.
"Am sorry anty..in tmbayatace tasaki kuka kiyi hkri pls..."
Girgiza kai kawai hibbarh tayi hawaye naci gaba da zirya bisa kuncinta.


Mommah Kam ta rasa dalilin dayasa hammad baya zama a gida sannan bya kwana a gida, ynzu hk kusan sati biyun bata ganshiba, sannan inta kirashi baya dagawa ta tambaya daddy yace mata shima besan inda yakeba, Amma yasani Domin hammad yasanar dashi komi.
Seda su mommah sukaje asibitin duba jikin daddyn abuja, suka ga Hammad din a asibitin tabbas mommah tasan bashi ke jinyar daddynba akwai abinda de yasashi, zama a asibitin. Mama rabide tini jikinta yabata da walakin, tayi alqawarin binciko kouma menene.
Aiko seda ta binciko komi harda watannin cikin, ta hanyar wata nurse dake aiki a asibitin,rnr zokaga mama rabi kmr mahaukaciya, haka jawaheer ma mommah kuwa da labarin ya isa gareta, Nan tayi tsalle ta diri kan cewar ciki bana hammad bane, saboda taji watannin cikin, mayafi mommah ta dauka ta zira, mama rabi da jawah na biyeda ita a baya,suka karaso inda motar take suka shiga dreva yaja sukabar gidan, direct AA waziris hospital suka nufa, suka nufa asibitin, nurse din data kawo munafurcin ita ta nuna musu dakin dasuke. Direct suka shigo dakin bb sallahmarh mommah ce first.
Tna kwance bisa cinyarsa, yna shafar sumar kanta, ni'ima na zaune bisa kujera ta maida hnklinta ga kallon tv. Ynayin yadda suka turo kofar dakin seda hnklim kowa ya dawo bisa knsu. Jannarht seda hanjin cikinta suka motsa, gabanta ya yanke ya fadi ras. Hammad Kam ai kou a jikinshi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login