Showing 156001 words to 159000 words out of 171805 words
Chapter 53 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel
"Zako kaci whla.." ta fada a zuciyarta. Amma a fili shiru tayi ta zuba masa na mujiya.
Jawota yy jikinshi y a rungumeta. "I love you mAh love..." Ya rada mata a saitin kunnenta, ya kara rungumeta tsam a jikinshi, ajiyar zuciya suka sauke a tare. "I love you.." ya kara furta mata zuciyarshi fal shaukinta, Da kyar ya iya sakinta ya fito daga car din lokacin gari yy duhu dan an jima da sallarh isha'i. Bude mata car din yy ta fito, cikin hnzari, hannunshi cikinnata, suka isa inda ni'ima tayi parking motarta kusa da tasu, harma ta fito waje tna jiran fitowarsu. Krsowa sukayi hannunshi cikinna JANNARHT, seda ya kara mata kiss a gaban niima kna, ya bude mata gaban motar ta shiga. Niima ta shiga dreva seat, hammad ya leqa ta gefen niima "ngde sister..inkun shiga ta kunna wayarta inba hkba xaku ganni..."
Ni'ima tace "insha allahu zta kunna sir..."
Hammad yy murmushi ya mika mata ledar mgnin hannunta, ta amsa yace "pls tarinkashan mgni a kn lokaci na baki amanrta.."
Ni'ima tace "na amsa ranka ya dade..."
"Tnks Allah ya biyaki da mafificiyar aljannarh.."
Niima tace "ameen..." Ya zaro kudi a aljihu bandir biyu na Yan dubu dubu ya miqawa niima kin amsa tayi seda ya matsa mata, kna ta amsa tayi godiya, shima godiyar yy mata idonshi na kn jannarht hk ya koma cikin car dinshi cikeda kewarta da sonta.
Tayarda motar niima tayi, ta kraa bakin get din gidan tayi hon get man ya wangale mata get din gidan ya danna kn motarta cikin gidan.
Tayar da tashi motar yy ya juya ya bar layin zuciya fal kaunarta da dumbin sonta, harga Allah ynason anty jannarht , soyayyarta ga zuciyarshi baze misaltuba. Direcr hotel din ya nufa, zuciya cikeda thinking.
Am sorry fans da typing erros.
[10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..79
Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
*Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.*
Lafiya lau suka isa garin kaduna, direct gidanshi ya nufa zuciyarshi bb ddh, yasamu kou ina tsaf saboda akwai maaikata, masu kulawa da gidan kullum, direct bedroom din anty jannarht ya nufa, daya shiga se yga kmr ze gnta, fadawa yy gadon yna sauke ajiyar zuciya,wanka yy ya shirya cikin kna nan kya kna, yayi sallinshi ya koma da kwanta dukda ynajin yunwa Amma beci abinciba,zuciya fal damuwarta Dan a duniyarnan jannarht ce dmwar hammad, a duniya beda dmwa byn anty jannarht sannan beda abun tunani byn ita, ita kadaice yakeso a rayuwarshi ta duniya, hk yakai dare a gidan yy sallarh isha'i kna ya iya shiga kiching ya hada coffe yasha, ya koma ya kwanta a nan falon, jinshi yakeyi kmr maraya. Hk ya kwana zuciya na quna, washe gari daddy ya kirashi yarinka fada kn be dawoba yacema daddy ya dawo ammande yna gidanshi Nan ya kwana daddy yace maza ya dawo, gida Dan mommah tazama kmr mahaukaciya, se jaraba takeyi, ba shiri ya taho gidan, direct falon mommah ya nufa, Nan ya sameta tnata sababin jaraba, se rma ma ta karayi saboda tasawa rnta matsifa, be kulataba ya nufa bedroom dinshi rnshi a bace, bade ta gnshiba aishikenan, yna shiga yyma bedroom din key. Jawaheer de data gnshima setaga ya kara kiba, yy fresh yy kyau setaji wani mugun kwadayinsa yana taso masa.
Byn tafiyarshi da kwana biyu gabaki daya tajita babu lafia ma at all kullum cikin kewarshi takeyi, tnata jira ya kirata, Amma Sam be kirataba, tnajin nauyin ta kirashi dantasan ya tafi da bacin rnta. Niima Kam bkrmin haushi ta bataba har lokacin haushinta takeji.
Kwananshi uku da dawowa bya fita kou ina sede in ynada bukatar abu,yakira, kukun gidan ya kawo masa, hatta anwar besanma ya dawoba, danya kashe duk wayoyinsa, in Anwar ya kirashi baya shiga.
9:pm Kwance yake a kn bed dinshi idonshi na kallon sama, zuciya fal kewarta da kaunarta babu abinda yake tunawa kmr dadinta, ynason kirnta amma sam baze iyaba, kwara ya daurewa ranshi kawai, tinda ta nuna ba ruwanta da dmwrshi.
Shigowa tayi bb Kou sallamarh Ido yabita dashi. "Wato Kai hammad kafi karfina kou...ka tattara da matarka ku koma gidanku kna jina kou..."
Ido ya zuba mata kmr ma besan me take fadiba, haka ta gama jarabarta ta fice a dakin tna mita, tsabar bala'i duk tafi ta firgice daka ganta kasan tna cikin damuwa.
Girgiza kai kawai yy ftnshi a kullum Allah ya gnr da mommah.
Byn tafiyarshi da sati daya, gabaki daya batajin dadin rayuwarta, jikinta ba yayi mata dadih, jinta takeyi somehow, gashi kullum se bacci kawai takeyi, Gacin abinci, ga tsananin bukatuwa tanaji na namiji.
6:am ta tashi a bukace jikinta har yna rawa, a firgice ta tashi, ta miqe da kyar ta nufa side drower din gadon, ta dauko mgni ta hadiya guda biyu, jikinta na kyarma takoma ta kwanta, tna numfarfashi, ta jingina da bayan gadon. Dai dai niima ta bude ido tasauke a knta, ganinta a wani hali yasata tambayarta meke damunki... "Yunwa nkeji.."
Ni'ima tace "yunwa kuma..."
Jannarht ta daga mata kai. "Okay me kikeso kici..."
"Indomie..."
dole niima ta tashi ta shiga toilet ta dauro alwala, tayi sallarh kna ta nufa kiching ta dora mata indomie din ba jimawa ta kawo mata, jikinta har yna kyarma ta amsa ta faraci bakinta kou brush bb hk ta cinye indomie dinnan, duka niima na kallon ikon Allah. "Wai sannu..." cewar ni'ima.
Jannarht ta yatsina fuska tace "yauwa..." kna ta miqe ta nufa frij ta daukko ruwa me sanyi ta fara sha, seda tashanye qaramin robar faro duka kna ta wurgar da bottle din. Duk niima na kallon ikon Allah.
A kwanaki biyun bata da abinci se indomie, shine abinda take iyaci, se chocolate kuma, ai yazana kmr abincinta, Dan tamafi cinsa fiye da Indomie din, ga bacci data dan gishin gida,se bacci kmr yar shaye shaye.
Yau tinda ta tashi takejin zuciyarta na tashi, Amma hk ta rinka daurewa. Sun fito falo Domin gaida su Ummih da hajiya, sun tsugunna kenan kamshin turaren da akasa a falon ya hautsina mata ciki, Nan ta fara kakarin, amai miqewa tayi a guje, ta nufa toilet din dake falon. Ido su Ummih suka bita dashi niima de binta tayi a baya. Ai tna shiga ta fara kwarara amai tin daga kasan Toilet din, Babu Komi a cikinta, Aman kumallo kawai takeyi a wahalce, Aman na bata whla yadda kasan zata amayar da hanjin cikinta,. Niima ce ta temaka mata ta gyara jikinta byn ta gama aman ta tallabota suka koma falon ta zaunar da ita a kn kujera, tin daga kafafuwanta Ummih ke kallonta, har zuwa fuskarta. Hajiya tace "sannu, dmn bakida lafia ne..."
Daga mata kai jannarht tayi.
"Allah ya kara sauki..." Cewar hajiya.
Ni'ima ta amsa da ameen.
Kamata tayi takaita bedroom dinsu ta kwantr da ita bisa gadon, ajiyar zuciya tasauke a wahalce.
Abufa kmr wasa yazama gaske, kwata kwata jiki yaki lafia kullum tna kwance, ga uban miyau da bata iya hadiyewa, kullum bakinta da dabino, lokaci qanqani ta rame tayi uban fari nonuwanta suka cicciko, hips dinta ya kara bunkasa yadda kasan zasu fasa zani su fito fili.
Kwance take bisa gado sanye take da doguwar riga bakinta cike da yawu, niima tna kiching tna dafa mata indomie Ummih ta turo kofa tashigo dakin. Da sallahmarh babu bakin amsa sallarmar sede tayi shiru, ido Ummih ta zuba mata , ganin kallon datake mata yasa tayi kasa da knta ta miqe ta nufa toilet dan zubar da yawun dake bakinta. Ido Ummih tabi bayanta dashi, komide ya kara habbaka, alamu sun nuna tnada qaramin shigar ciki.
Fitowa tayi ta tadda Ummih a tsaye, krsawa tayi ta zauna gefen gadon tna raba idanuwa, knta a kasa.
"ciki gareki kou jannarht..." Ummih ta jefo mata mgnr. Nan da nan zuciyarta ta girgiza knta na qasa tace "ciki kuma Ummih...ina zansamu ciki..." Ta fada murya na rawa.
Murmushi Ummih tayi irinnasu na mnya. "A tunaninki bnsani bne,,, wato duk fadi tashen danakeyi a kn, uwar yaronnan, da Yar uwarta, Amma seda kikasan yadda kikayi kuka hadu dashi yayi amfani dake, har kikayi jinya a tunaninki,bansani bane, kou a wani hali kike ciki jikina yna bani nana fiddausi, Amma kin mayar dani kmr bnsan komi ba kou,,,"
Jannarht kanta na qasa ji takeyi kmr tashige kasa dan kunyar ummih, Nan da Nan idanuwanta suka ciko taf da kwallah. kalma dayace ta tsaya mata a rai nacewar cikine da ita. "Hmmm kin kyauta, ki shirya yau zamu koma kaduna,.."
A mtkr razane ta dago kanta hnklinta a matukar tashe, idonta na zubar da kwallah, Ummih kuwa tna fadar mgnr ta fice daga dakin cikeda takaicin jannarht.
Tna fita ni'ima tashigo dakin hannunta riqe da plt me dauke da indomie da kwai biyu ta qaraso taga jannarht din na kuka, ajiye plt din tayi a kn canter table ta qaraso tana tambayarta, "meye ya faru kike kuka..."
Jannarht ta share hawayen dake kn kuncinta tna shasheqa tace "Ummih ta gane komi,harma ta gano inada ciki...Ni Wlhy bnason cikin zubarwa zanyi...gashi Ummih tace, in fito mu tafi kaduna yanzunnan..." Cikin kuka take mgnr.
Ni'ima tace "shine abun kuka, Dan Allah kiyi hkri, Wannan abun farin cikine, godiya yakamata kiyima ubangijinki, daya azirtaki,,,nifa bnga abun dmwaba Dan Allah kiyi shiru knga ke me cikice...sannan dakike cewa zaki zubar da cikin jikinki Wlhy karkima fara..."
Jannarht tace "Ni bnason cikin sbda Ummih bata farin ciki dashi..." Still tna kuka take mgnr.
Ni'ima tace "hmmm gaskia bakyajin tsoron Allah jannarht ynzu in aka barki seki zubar da cikin jikinki ...."Nan niima takaici ya rufeta ta cika jannarht ta was"azi dakuma natsiha. Jannarht de tna jintane kawai.
Ummih tasamu sahura tace ta hada kynta, yau zasubar kano,hnklin sahura ya tashi ta fara tunanin meke faruwa oho. Hk tabar kiching ta nufa bedroom dinta ta fara hada tarkacensu ita da janan.
Ummih ta hada kynta tsaf ta fito dasu falo, hajiya dake zaune da mamaki take kallonta tana tmbyrta lafia, Ummih tace, lafia lau yau zasu nufa garin kaduna...hnklin hajiya yayi mummunan tashi, nan tashiga tambayar Ummih kou tayi mata lefine Ummih tace "babu komi hajiya, Wlhy innace kinyimin lefi nayi qarya hajiya, zamana dake nji dadih tsakanina dake sede adduarh Allah yy sakayya da mafificiyar aljannarh."
Hajiya tayi Jim kna tace "bkm ai yiwa kaine hajiya, duk wanda ya kyautatawa wani, ai yywa knshine..nide Dan Allah ki gyamin meyasa zakiyi tafiyar gaggawa hk..."
Nan Ummih ta kwashe lbrin komi dake rnta ta gyawa hajiya, Sam hajiya bata hango aibun jannarht ba saboda ai hammad mijintane, kuma soyayya bb ruwanta, kiyayyar wani,inde su masoya nason knsu aishikenan. Hajiyade tace"Ummih ammadan wannan aibe dace ku tafiba.."
Ummih tace "abinda nake gudune yariga ya faru hajiya, knga bb amfanin, muci gaba da zama a nan din, sannan, ga aikinta knsan tnayi a kaduna..."
Nande hajiya tayi tayi, a kn Ummih ta haqura da tafiyarnan, Amma ummih ta tubure, dole Hajiya ta haqura, aka loda kynsu a motar, harda na jannarht sahura ta kimtsa mata itade har lokacin, tna nan tnata kuka. Ni'ima na rarrashinta. Niima ta roki hajiya, in tnaso tabi su Jannarht hajiya ta amince, hk suka shiga motar, sahurace a gaba ummih da niima da jannarht zaune a baya, Domin car din tnada wadatar seat, suka zauna batare dasun matsuba. hajiya harda kuka hk dreva yaja motar suka bar gidan, cike da kewar hajiya,suka hau titin zuwa garin kaduna.
** ** **
Inka gnshi, kai kace mahaukacine kwatakwata matarshi ta gaza gane knshi, yau bya wannan kasar gobe bya wannan kasar jibi bya wannan qasar, tunaninshi ya gushe,yazama kmr bashiba babban mutum kmrshi, amma yazama se a hnkli.
**
Lafia lau suka isa garin kaduna,Ummih ta fita harkar jannarht, ta barta da abinda takeso, ta bata phones dinta data amshe, jannarht de btji ddn hknba se take ganin rashin dacewar hkn. Ummih taje har gidan Mmn ibrhm tayi mata godiya, Mmn ibrhm tace bkm ai yiwa kaine. Nan ta tsare Ummih da tmbyr meyasa suka dawo, Ummih ta kwashe lbri ta gya mata, kunsan ance abokin kuka ake gayawa mutuwa. Mmn ibrhm tasauke ajiyar zuciya byn tagama Jin maganganun Ummih tace "Ummih wlhy rabone...knsan allah kuma godewa allah da ba a raba aureba da ace an raba auren, ai da awaje za ayi cikin...Allah de yasa hkn shine alkhairi."
Bb yadda Ummih zatayi ta amsa da ameen.
Ummih taje tasamu abih, har office dinshi, a faride yadau zafi Amma da ummih ta gya masa abinda yasa hkn ya faru, se abih ya amshi uzurinta Kuma yy mata uzuri.
Kwanansu biyu da dawowa jikinta kullum bb ddh,kullum cikin hadiyar tablet take na rage shaawarh dukda ba mgni yakeyi mataba bb abinda tafi bukatar a rayuwarta, sama da mijinta, gashi kamshin lotion dinsa ya tsaya mata a rai sometimes se taji kamshin kawai takesonji, hk zata zama kmr wata mara lafia saboda rashin lotion dinnasa, gashi batasan sunanshiba, kullum se tayi aman safennan ta gaji da wlr datakeyi, ga shegen cin abinci, abincinma indomie shine abincinta safe dana rna Dana dare, dagashi se chocolate, da kullum seta aika dreva yasiyo mata, kuma duk yawanshi inde ta kyallara Ido tagani tou a rnr zata cinyeshi tas,sede washe gari a qara siyo mata wasu. Duk tabi ta qare, tayi uban fari, sosai, Amma farin me kyau, komi na jikinta ya qara kyau shape din jikinta, ya kara bayyana sosai, cikin da kwata kwata, befi wata biyuba, Amma duk me hnkli inya kalleta seyasam tnada girman ciki. Ni'ima Kam kmr ita tayi cikin kullum cikin kulawa takeyi da ita.
Soyayyarta itada anwar Kam kullum se qara habbaqa takeyi kullum se sunyi waya harma tasanar dashi cewar suna kaduna suda jannarht.
Ba krmin azabtuwa hammad yakeyiba na rashinta, amma har lokacin fushi yakeyi da ita, seya daga waya ze kirata, se kuma ya fasa, a Yan kwanaknnan ne ya fara kiran niima danjin yaya jannarht din take niima tace masa lafia lau...Amma bata bashi lbrin cewa suna kadunaba.
Yau kawai zuciyarshi ta karkata zuwa garin kaduna, Dan hk beyi shawara da kowaba, yyma matarshi sallahmarh daga abuja zuwa kaduna, dreva yajashi da motar sojoji, na biye dashi sukabar gidan suka nufa garin kaduna. Suna gab dashiba garin kaduna yaji kirjinshi na tsananta bugu ya rasa dalilin hakan..... dai dai gadar kawo , wata me hijjb zumbulele ta afkawa titi, dreva be ankareba yayi sama da ita ta dawo Kan titi tip...."innalillahi wa'inna ilaihirraju'un...." shine abinda drevan ke ambata, tini motar taja ta tsaya, cikin tashin hnkli alhajin ke tambayar meke faruwa, dreva ya shaida masa aiya buge wata mata, sannan bya tunanin akwai rai a jikinta... Nan da nan suka hada mummunan gosulo, a kn hanyar, fitowa yayi jikinshi na kyarma hnklinshi a matukar tashe, ya qarasa, inda matar take a kwance kanta na zubar da jini, hijjb din jikinta ya kudundune mata fuskarta, Dan hk kafafuwanta kawai yasamu dmr gani, gabanshine ya yanke ya fadi, ganin yatsun kafafuwanta....jiki na rawa ya fara qoqarin karasawa, gareta, sojojin sukazo suka kamashi suka maidashi car saboda babban mutum kmrshi, be kmata ace, yna tsayeba a waje koudan miyagu. Byn sunsashi a car, yace , su dauki matarnan da gaggawa, su kawota, inda yake, a kaita asibiti...suka amsa da tou sir... Aiba jimawa suka daukota suka sata a seat din datake, still knta na zubar da jini. Drevan yashiga suka figi motar, "muje AA waziris hospital pls...." Ya fada murya na rawa, drevan ya amsa da tou yallabai. Ido ya zubawa kafafuwanta, farare kar dasu, daga dukkan alamu, tanashan whlr duniya. Dukda bega fuskartaba, amma jikinshi na bashi wani abu game da ita....
Ba jimawa suka isa AA waziris hospital, a gaggauce aka kawo gadon daukar marasa lafia aka shiga da ita direct emergency room Dan zuwa lokacin, numfashinta bya fita dai dai. ganin wanda ya kawota asibitin yasa dole manyan likitoci suka taru a knta,.... Hnklin alhaji ya gaza kwanciya se zarya, yakeyi, a kofar room din datake, hnklinshi a matukar tashe, zuciyarshi ta gaza natsuwar Masa.
Yau tinda ta tashi taketa amaye amaye,komi taci ya gaza zama a cikinta,duk tabi ta firgice kmr ba itaba, idon nan yayi wiqi wiqi, Ummih bata kulata, Amma ganin halin datake ciki yau na whla, seda ummih tazo tarinka mata sannu tna tambayarta, kou akwai abinda takeso ta dafa mata. Jannarht datayi amai ta gaji dukta galabaita, tace "indomie da daddawa nkeso Ummih..."
Ummih tace "tou..." Cikeda tausayawa, haqiqa tana wahala, Irin cikinnan ne me shegen laulayin tsiya. Kiching Ummih ta nufa ba jimawa ta dafa mata indomie din yaji tarugu tasa mata daddawa sosai. Ta gma ta zubo a plt ta kawo mata. Jikinta na rawa ta amsa tafara kai, lomar indomie din baka, hannu bka hannu kwarya haka tarinkayi, harta cinye tas Tasha ruwa, ai tna komawa ta kwanta, cikinta ya hautsina, Nan ta fara kwarara amai, ta wanke Ummih da ni'ima dake kusa da ita da aman, bkrmin tausayi tabawa Ummih ba, "sannu jannarht.." Ummih ta fada cikeda tausayawa. Ni'ima ma cikeda tausayin take kallonta, da daddare kwata kwata basa bacci, kouta kwanta tadan fara bacci minti gomane kmr an tsunguleta zata tashi tafara cin chocolate har asubahi tayi, da asubahinma ta fara kwarara amai, seda rna ne ake samu ta rintsa. Bata dena amanba seda ta amayar da duk indomie din dataci, ni'ima ta gyara kou ina, ta gogewa jannarht din jiki, ta chanza kata kya, danko wanka batasonyi a yan kwanakinnan kwananta uku batayi wankaba,batason kamshin sabulu data shiga toilet ma batason kamshin shi seta fara sharara amai. Duktabi ta jigata, da kyar take iya daga ido ta kallesu, "bani chocolate..." Ta fada a wahalce. Ni'imar ta dauko chocolate ta bude ta miqa mata, jiki na rawa, ta amsa tafara ci, nan da nan tacinye katon chocolate din ni'ima takara bare mata wani nanma ta tuttura tacinye, in tna cin chocolate din har wani runtse ido takeyi, ji takeyi kmr tnacin nama,yamafiye mata komi dadih.
Niima tace "ummih gaskia ykmata a kaita asibiti, dubafa kiga yadda ta kare tayi kal, dagani bb ruwa a jikinta, batacin abincin kirki, se chocolate,,, hknfa yna ita effecting dinta,..."
Ummih tasauke ajiyar zuciya tace "nima hk nayi tunani..."
Sahura dake zaune ta rafka tagumi janan na kn cinyarta tace "gaskia