Showing 150001 words to 153000 words out of 171805 words

Chapter 51 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel

take waya, Dan maganganun dasukeyi inba shidinba babu wanda zasuyi irinta dashi, kallonsu kawai takeyi, amma tariga datasan jannarht ta bada kanta ga hammad ita kuwa sam ba hkn tasoba.

Kwanansu biyu da dawowa kd mommah ta lura Nan ta dotsa jaraba, kan hammad be dawoba, ta addabi daddy da matsifa, Kan koude alwai abinda suka kulla ne shida dansa shiyasa be dawoba, daddy de ynajinta tana sababin be kula dan beda lokacinta. Hk ta gma yayyafa ruwan matsifa ta baro bangaren nasa tana mita. Girgiza kai daddy yayi yabi bayanta da kallo. Wayarshi ya jawo ya danna num din hammad.
Yna kwance tunaninta da shaawarta sun addabeshi. kiran daddyn ya shigo wayarshi, dmn wayar na gefenshi, dagawa yy ya kara a kunne cikin sanyin murya. "Daddy ina wuni..."
Daga bngaren daddy ya amsa da "lafia qalau baba...wai meyasa bazaka dawo bane sannan in mommah ta kiraka baka picking Ni Nan ka barni da masifa kou...oya Tell me me kakeyi a kano da bazaka dawoba, sannan ka gayamin gaskia inajinka..."
Jim yy kna yace "daddy nga matata ne.."
Daddy yacee "haba ruwa baya tsami banza...tou alhmadulillah, babana shine bazaka dawoba kwata kwata kake nufi ko yaya.."
Hammad yace ", nifa daddy, in tafi in bartane shine zeyimin whla gaskia..sannan barinta gidana akwai sa hannun mommah, nidafa matata sede muka koma satar hanya, saboda ummihnta bazata yadda ta bani matataba, duk mommah tajamin, Ni kouma meye ya faru dani, inaji Ina gani, babu halin in rinka kebancewa da iyalina kullum, saboda abinda su mommah da mama rabi suka kullah...."
Girgiza Kai daddy yayi, Sam hammad bedata ido, "son baka da kunya kai kou..."
Hammad ya sosa kai kmr yna kusa dashi yace "am sorry dad, ai gaskia de na fada,ngde ai matatace kmr yadda kowa yakeyin aurenshi ya zauna lafialau kullum suna tare da iyalinsu ammani mommah ta hanani Jin sukunin rayuwata, gashi da kyar nake iya baccima...."
Daddy yayi murmushi yace "tou zaman me kakeyi yanzu a kanon tinda baka kebancewar da ita..."
Se ynzu yadanji kunyar abinda ya fada . "daddy, nayi mna...ammande ai..." Se kuma yy shiru.
Daddy yace "Allah ya shiryeka son...tou dadinne yasa bazaka iya dawowaba..."
Shiru yy yna sosa keya kmr yna gabanshi.
"Dakai nake mgna son.."
Hammad yace "daddy nifa bazan iya tahowa batare da iyalinaba..."
Daddy yace "yazakayi da iyalinka na nan da mommahnka..."
Shiru hammad yy a zuciya yace "Ni nma mnta inada wata iyali.."
"Son Dan Allah ka kiyaye fushin mahaifiyarka kasan uwa itace komifa.."
Hammad yace "okay daddy tnks.."
"Ka gaida iyalin.."
"Ztji swt dad.." sukayi sallahma kowa ya ajiye waya.

After 1week tini taji garau ta koma kmr ba ita aka dinkeba, kullum se hammad ya matsa mata akan tasan yadda zatayi ta fito su hadu, sede tace masa itafa bata warkeba, yace kmr yaya, tace ban warkeba dinkin mna. "Pls zuwa yaushe zaki warke Dan Allah, Wlhy bnayin bacci kullum burata na tsaye, Dan Allah ki temaka ki fito inyi, ko kadanne, "
"Mahaukaciyace ni..", jannarht ta fada a rnta. Amma a fili "Hk zakayi ban warkeba..."
"Baki warkeba...Dan Allah da gaske, dmn abun yna dadewane har haka.."
Jannarht tace "se yy wata biyu ai ko baka saniba.."
"Kai! Hba gaskia ki shirya mu koma asibitin,gobe, a baki mgnin daze warke da wuri, wallahi bazan jureba 2 month yymin yawa...kn hna ni tafiyafa pls swry.." ya marairaice.
"Uhm ni ba inda zani.."
"Hba anty,,,Wlhy dande inajin nauyin Ummih da agabanta zanzo na daukeki in tafi dake, nyi qoqarifa, sau daya kawai na taba yifarh.."
Jannarht tace "aah bakama taba yiba...kyi kusan yafi a kirga kace wai sau daya.."
Hammad yace "sowie..amman nide befi sau biyu bade...Dan Allah kinyi wanka ne.."
Jannarht tace "A nayi.."
"Pls ki qara wani Dan allah..inkinje Kim cire kayanki sekihau online in kiraki video call pls.."
"Ikon Allah ta Nan ka bullo...."
Hammad yace "pls Dan allah, inaso inga gindinki da nono na Dan Allah , kinga se in rage zafi, tinda bb yadda za ayi inci kou..."yy mgnr wani marayane.
"Hmmmm..." Kawai tace tnajin gindinta na motsi.
"Pls anty, yaushe rabona da in samu ko romances ne, pls, kou kinaso in nemi wasu matanne na waje.."
Se tji mgnr tashi ta bata mata rai ta dakula mata lissafi, tsabar kishi. "Ai dayake dmn ka saba nemam na wajen kou.." ta fada a hasale.
Tabbas yasan ta hasala. "Am sorry Ni Wlhy ban saba neman na wajeba, Dan Allah anty kije toilet din, pls kou ki cire kyn jikinki, se in kiraki in gani dan Allah badan halinaba pls knji mamana.."
"Mama kuma..."
"Yeah,,,mamana me bani duri ba, ..." Yy murmushi.
Girigiza Kai jannarht tayi, watode su maza inde a kn raminnan ne bb abinda bazasuce makaba.
"Pls Dan Allah...knji pls xanci gindi pls,Ni ki bni kou ta wayane.."
"Ta waya kuma ta yaya.."
"Ki gayamin maganganun batsa pls, kiyimin nishij dadih, Zan rage zafi pls, Ni wlhy muryarkima kra tayarmin da hnkli yakeyi, Dan Allah zanciki..."
"Waikai bakajin kunyane.."
"Uhm,halaq dinnawa, kizo gabana kicemin bnjin kunya, Allah sena shanye nononki..."
Kame baki jannarht tayi ta juya ta kalli, ni'ima dake danna wayrta tna chart da anwar. "Kafi karfina..." Tayi saurin katse wayar, saboda yna nema ya birkitata. Nan yayita kiranta kmr hauka, dole ta gaji ta daga ya cikata da magiya bb yadda ta iya dole seda yasata zuwa bathroom ta cire kynta duka sukayi video call dmnshi already tsirara yake, ai ansamu abinda ake nema dukkaninsu bb wanda be rikiceba, musammanma hammad, ji yy kmr yy tsuntsuwa, yazo yacita. Fadi yakeyi "ssshhhh..swry pls gwalemin kafafuwanki inga gindinki pls...Dan Allah inaso inga inda naci pls..."
Jannarht Kam taki yarda gudun kada yaga ta warke ya addabeta da mitar kmr wani tsohon maye.
"Ni ka gani hk kawai can qasan ciwo gaskia..."
Ajiyar zuciya ya sauke yna wani lashe lebe.... "Wayyoooo! Antynarh missn you...Dan Allah kizo ki bni kouda nono ne inyi rlzng pls..."HAMMAD duk yabi ya rikice mata se sambatu yakeyi mata yna ihu yna shafar kan katuwar burarshi. "Pls nima kirinkamin mgnganu mna Dan Allah,knga hnklina ya tashi..." Bata da yadda zatayi hk ta dake ta runtse ido,tarinka masa kalamai, tna zillow tna numfarfashi kmr yna cikin mararta yna zillow. Hk ta jima a toilet, harta gji se kumade ta daure gudun kada ya nemi wata, harya samu yy rlzng. Itama tayi, sosai suka samu natsuwa.

Abu kmr wasa sukayi 1month a hk ga Hammad a kno amma bb dmr ganinta, sede kullum suna maqale a video call.
Hammad de kawai yna daurewane yadefi ganewa zaman kanon da akan ya koma kd, mommah km kullum seta kirashi, bata dena jaraba ma daddyba, daddyma yna kirnshi yace ya dawo se yace ze dawo, Amma shiru. Mommah tayi typing text na matsifa da jaraba ta tura masa ta true sms yagani amma beyi mata rpln ba. Hk ta karaci sababinta, jawaheer kam kouta kirashima be dagawa don beda time dinta, kulle kullede basu denashiba ita da mama rabi.

Kwananshi arba'in a garin kano, daddy ya kirashi, ya cikashi da matsifa yace maza ya baro kano a rnr inba hakanba ranshi ze baci, hk badan yasoba sedan ganin ran daddy ya baci,ya fara shirye shiryen baro kaduna. Misalin 10:am Ya Kira jannarht yace, ynaso ya ganta pls, hk tasan yadda tayi suka fita itada ni'ima suka hadu dashiba a zoo road. sukayi packing a cikin layi, jannarht ta fito tashiga motar, kallo daya yy mata yga ta kara kyau dukta chanza kmr ba itaba, Nan ya kara rudewa jikinshi har yna kakkarwa. "Anty I miss you..pls gun ya warke,,,,"

ita knta a bukace take dashi ta rasa dalilin hkn "missn you 2 black dina..."
"Abun ya warke nace..."
Girgiza masa Kai tayi...
"Okay pls budemin in gni Dan Allah yaufa dole in tafi kd inji dad Dan Allah ki bani inji Ni koudama kadanne, kouma a motar nan ne pls basema munje hotel dinba..."
Dakewa tayi dukda tnada tsananin bukatuwa tace. "Cewa kyifa sallahmarh zamuyi..."
Yabi kirjinta dasuka qaru da kallo yace. "Ai sallamar kenan ki sallahmeni da durinki in jona da burata...knsan kece natsuwata Dan Allah..."
Tsabar shaawarh seda tadan matsa kafafuwanta, tace "Nide aah pls Dan Allah kyi hkri, ni'ima fa na jirana a car, kuma ynzu mukace zamuje saloon mu dawofarh da kyar Ummih ta yarda..."
Hadiye yawu yy yace "me kike nufi...bazanyiba wai, byn kinsan nyi hkri, tinda Ni me lafia ne ya kikeso inyi, hba my love...ki bni mna Dan Allah badanniba..." idanuwanshi suka kawo hawaye, yakai hannunshi ya kamo nata nan taji jikinshi na kakkarwa, ita knta tna bukatarh but tna tsoro. Kwace hannunta tayi, ya dora bisa cinyoyinta, ta janye jikinta, ya koma Kan Brsts dinta dukyabi ya rude ya kidime ya gigice, kmr bashiba, ya fara shafarsu yna shasheqa ita knta seda jikinta yadau rawa, tureshi tayi Dan inya zarce hkn zata shiga mummunan hali kuma zata bashi knta, domin a kwanakinnan sha'awa na damunta.
Yji haushin yadda ta ture masa hannu, daga nononta, se yke gnin kmr anty batasonshine.. "why pls..meyasa zakiyimin hkn dan Allah.."
Shiru jannarht tayi tna kallonshi idonshi kwallah na gangara.
"Kinsan inasonki..Amma why ke baki sona, saboda ina sonkine kou menene.." yna hawaye yke mgnr.
"Ikon Allah daga kada ya tabata se mgnr rashin so kuma..." Ta fada a rnta, ta zuba masa ido. "Aah pls Black...kga be daceba.."
"Sssshhhh..." Ya dora mata hannu a bakinshi alamar tayi shiru. Ido ta zubawa red eyes dinshi, cikeda tausayawa takai hannu ta kamo hannunshi ya kwace, ya dora knshi bisa stiyaring motar zuciyarshi na quna besan meyasa Allah ya jarabceshi da son abinda baya soba ya rasa dalilin hakan. Ido ta zuba masa cikeda tausayawa. "Why are you crying...hba my Black.."

Dktr da ita yy yna shasheqar kuka yace "fita kawai nagode.." ya dauko kudi dollors bandir biyu ya mika mata, ganin rnshi a bace yasata amsa tace "pls ka dena kuka Dan Allah my love...nitou meye abun kuka.."
"Ki fita kawai pls...tinda ke bakiga abun kukaba ni ai ngni..jikinkine bakiso in taba,na haqura, dankinga Allah ya doramin sonki, shiyasa kkemin hk kou..bkm inde hkne nadena taba jikinki kawai na haqura, sonki nede bazan taba iya denawa..."
Jannarht ta bishi da ido se hawaye yakeyi, ynzufa duk a kn abu dayace yaketa wannan mitar bb dalili. "Wai meye ya kawo wannan mgnr pls...hba black..."
Shasheqa yy yace "fita kawai..take care knji, " ya fada zuciya bb ddh, harga Allah yanada matukar bukatuwa da ita. kudin ta dauka jiki a sanyaye tace "kaima ka kula da knka pls.." shiru yy batare daya kulataba ta fice a motar ta koma car din niima jiki a sanyaye, yna nan har suka tayar da car din sukabar gun. Niima ta juyo ta kalli jannarht tace "karde har kunyi,,,Kai bakuyi komiba dan ga jikinkinan tsaf yadda kike..."
Jannarht da damuwa fal rnta tace "bamuyi komiba, knsanshi da daru, dagafa nce kada muyi a car, but be daceba shikenan ya fara fushi, harda kuka..."
Ni'ima tace "what...shine kika baroshi hk yna kukan.."
Jannarht tace "shi yace in tafi ai.."
Niima ta watsa mata wani dan iskn kallo tacea "dallahcan!...a hk se shegen son girma, amma bakisan komiba se shirme wlhy, mijinki yy fushi dake harda kuka,kice wani wai shi yace ki taho, inkin bashi minti nawane ya gama kin taho..."
Jannarht tace "uhmmmmm...Wlhy besan kadanba...tab...shiyasa naji tsoro, sannan na haqura nimafa inada bukatar..,nifa tsoro nakeji, kngafa dinkinnan nawafa nake tsoro.."
A hasale ni'ima tace "dinki bnza dinki hofi...abu fin wata kce be warkeba, ki bawa bawan Allah abu kinki, se fama dake yakeyi, inafa jinku da daddare baya bacci bawon Allahnnan, hk ze kiraki video call ki rage masa zafi, shima sekinyi complain, Amma hk ze haqura ya jure ya daure, duk baki ganin hkn, se ynzu danze bar garinnan yace ki bashi haqqinshi kinki yarda, ynzu tsakaninki da Allah knyi daidai...se binki yakeyi kmr ke dayace me gindi, a cikin matan duniya, ga karuwai nan baja baja, indashi dan iskane su zebi amma ya hkra yanata rokonki, wai ynzu abinda befi awa dayaba kudanyi, kin kasa bashi natsuwa, se anyi mgna kice ke babbah ce me halin yara kou...",
Jannarht tace "Wlhy na gya miki besan kadanba ni tsoro nkeji Allah ya sani..."
Ni'ima tace "aise ki jika abunki a ruwa kishanye..." Niima ta rinka mita har suka isa gidan.

Seda yayi spending 1awa a car din yna hawaye, gabaki daya ya rikice daya gnta, bkrmin haushi ta bashiba, dayakai hannu ta tureshi se yke ganinma kwata kwata anty bata sonshi har ynzu, ga burarshi a miqe hk ya haqura, yaja car din yna goge kwallah yabar gun, ya nufa hotel din dreiva ya hada dukkannin kayanshi a motarh yana cikin motar shi knshima ciwo yakeyi masa, duk wani Abu nashi dreva yasa masa a motar ya basu key din dakinsu ya shiga yaja motar sukabar hotel din sukahau titin zuwa garin kaduna, zuciyar hammad fal tunanin anty jannarht dinshi, yadda ta qara kyaunnan yaso ace yadan cita kou yayane, Amma taki yarda, ai bakin ciki da haushi kmr ze kasheshi.




Am sorry fans am so sorry pls
[10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..76

Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.

*Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.*

Sowie bb edeting.


Wajajen 10:am suka gama Shirin zuwa asibitin. "Yanzu yaza ayi.." cewar ni'ima byn sun gma Shirin suna zaune a dakin,suna tunanin ta yadda zasu fice.

Jannarht dake zaune da kyar da kyar tasamu take zaunen tace "Uhm nifa bnsanma yazamuyiba..."

Niima tace "tashi muje kawai.."

Jannarht tace "in Ummih tace zatajefa..."

Niima tace "kede tashi muje nasan mezance mata, Allah ma yasa batanan..."

Jannarht tace ameen...miqewa tayi tasa hiijb a sama doguwar rigar atamfar dake jikinta. Niima ma tasa hiij a saman riga da skeet din lace dake jikinta, ta dauki handbag dinta da car key a hannu. Da kyar jannarht ke iya daga kafafuwanta tna tafe tana runtse ido. Jannarht na gaba Niima na biye da ita a baya. Suka fito falon, Ummih da hajiya suna zaune sunacin kyn marmari suna hira irinnasu na manya,suka fito. Ido suka zubo musu. Hajiya tace "asibitin zakuje.."

Niima tace "eh.."

"Ai kwara aje gaskia,,Allah yasa ba targade bane.." cewar Hajiya

Ummih tace "Bari in tashi muje..."

Gaban jannarht seda yayi wani Irin faduw , hk itama Niima.

"Ai dakin barsu sunje ki huta, yanzu kika fita gida ze koma Ni daya bazanji ddhba.."cewar hajiya.

Ummih tace "Tou shikenan adawo lafia..."

Ajiyar zuciya suka sauke suka amsa da ameen. Kna suka fice a falon Ummih nabin jannarht da kallo.

Suna fitowa harabar gidan car suka shiga. Niima ta juyo takalli jannar tace "hajiya ta ceceni.."

Jannarht ta sauke ajiyar zuciya tace "hmmm...kinsan Allah Ummih ta gane komi...Wai knsan wacece Ummih kuwa kawaide tna rakamune..."

Ni'ima tayima car din key tace "to inta sani meye a ciki... Bafa zina kikayiba da aurenki...nifa innice ke Wlhy kou a zanina..."

Jannarht tayi bending a kn kushin din tace "hmmmm...abun da kunya ni'ima, Ummih itace Komi na rayuwata, itace silar dana zama abinda na zama a duniyarnan,knsan Allah Komi Ummih tace inyi inhar be sabawa allahnaba zanyishi,"

Ni'ima tace "aikou wannan dakikayi ya sabawa ubangijinki..." Daidai sunhau titi suke mgnr Nan.

Jannarht tace "ai danni tayi hakan,,,kinga bb ddh taga na tsallaketa naje na bashi abunnan...sannan nadawo gida ina jinya..."

Niima tayi tsuki. "Mtwss,mgnr bnza aide nga gindinnan dakika bashi nashine,meyasa zaki damu kanki... Dan Allah malama tsaya ki kula da mijinki..."

Jannarht tace "hmmmm..."

Ni'ima tace "zauna kallon kwado, ruwa yy miki kafa, yadda yake handsome dinnan mata na rubibinsa, Wlhy se kinbi a hnkli...Allah na tuba mijinki yna sonki, meye zakibi ki damu kanki..."

Jannarht tace "bazaki ganeba..."

Ni'ima tace "Allah gaskia na fada miki ..guy dinnan yna sonki fiyeda tunaninki... kingamafa ya kirani tin 5;30 seda safe dana dauki wayata naga miss call, "

Jannarht tace "in zeyi miki kiran duniyarnan karki daga..."

Juyowa ni'ima tayi ta kalleta tace "why..."

Jannarht tace "nifa Wlhy dukna tsaneshi ynzu.."

Ni'ima tace "hkri zakiyi, kou wacce mace dakike gani bata isa tace aurenta is 100% ba dole se kayi hkri da wani abun, hk yanayin mijinki yake sekiyi hkri dashi a hakan.."

Jannarht tace "tou Ni bazan iya haqurinba,,, Irin wannan haqurin aise a kasheka..."

Ni'ima tace "dadih baya kisa..."

Jannarht ta watsa mata harara tace "kinbi kin addabeni da mgnr bnza da hofi, kin kira mmn husna din kou yayane.."

Ni'ima tace "au mgney gaskia shine mgnr bnza.."

Jannarht ta wurga Mata wani mugun kallo tace. "Ki kirata nace ni.."

Dariya niima tayi ta dauki wayarta tayi dealing dnum din Dr rahama bugu daya biyu ta daga. Suka gaisa kna tace mata gasunan a hanya, rahama tace suzo asibitinta Bata gida. Niima tace tou ta ajiye wayar kna ta juya akalar motar zuwa asibitinta dake anguwa uku. Suna tafe ni'ima najanta da hira,ita hirarma dukta isheta, Dan duk hirar hammad ne. Bnza da ita tayi, har suka isa asibitin tyi packing, ni'ima ta fito ta bude mata ta dafata ta fito, da kyar da kyar... "Kai! Wannan aise ki karyani.." cewar ni'ima.

Jannarht ta janye hannunta daga kafadarta batare datace komiba, Suka krsa cikin asibitin, direct office dinta suka nufa. Tna zaune suka shigo, da fara'arh tatarbesu, suka gaisa, suka zauna Kan bed, dmn rhma zuwansu take jira.

"Yaya jikinnaki amarya. "Cewar rhma..

Jannarht tace "alhmadulillah..."

Rhma tace "Masha Allah...ynzu dinkin zamuyi ko.."

Ni'ima tace "A..adinketa yadda inyazo qara shiga babu raini .."

Jannarht Kam se ynzu taji jikinta na rawa.

"Gaskia Kam ..Dmn nyi ready..ynzu hau Kan bed dincan ki kwanta..." Rhma ta fada tna nunawa Jannarht gadon.

Tashi tyi da kyar ta karasa gadon marasa lafiyar ta kwanta, zuciya fal fargaba.

Tasowa rhma tayi da kyn aiki, se hnklin jannarht ya kara tashi, tasan azabar abun, wadandama suka haihu sunacin qaniyarasu,inamaga ita.

Krsowa rhma tayi tafara aikinta, batare datayi mata allurar dauke zafiba, ai zargawa daya ta fasa ihu, se hnkli niima yayi bala'in tashi... "Wai!sannu sis.." cewar niima cikeda tausayawa.

Jannarht data hada zufa tini ta cire hijjb din ta wurgar...

Rhma tace "sannu.."

Ni'ima tace "mmn husna kinyi mata allurar kashe zafi kuwa..."

Rahama tace "A'ah.."

Ni'ima ta zaro Ido tace "haba de pls...."

Rhma tace "ita tasan dalilin dayasa banyi mataba...pls ki daure ayi miki."

Jannarht da idonta yy jawur tace ",zafi nkeji,,,"

Rhma tace "ki daure na cikinne yafi nawa na wajen jamu biyune ki tsaya ki daure..."

Jannarht ta daga mata kai hwayen whla na zirya a kn kuncinta. Rhma tacigaba dayi mata dinkin, Nan tacigaba da ihu ji takeyi kmr ranta ze fita, se ihu takeyi kmr zata shide,.. hon seya tayrwa da ni'ima hnkli se take

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login