Showing 153001 words to 156000 words out of 171805 words

Chapter 52 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel

ganin kmr mutuwa jannarht din zatayi, Dan hk da sauri ta Ciro wayarta ta kira hammad batarema datasan ta kiraba, daidai ya tashi daga bacci kirn yashigo wurshi dagawa yy jikinshi na rawa, Dan a tunaninshi jannarht ce ta kirashi, yna kra wayar a kunne yajiyo ihunta, rudewa yy ya fara tmbyr niima lafia, niima dake a rikice tace ba lafiaba kazo muna asibiti nida jannarht...nan ta gaya masa address din asibitin. hnklinshi w tashe ya dauki wayeshi da car key ya bar hotel din ya nufo asibitin. Packing yy ya fito a rikice ya shiga cikin asibitin ya Kira niima fitowa tayi idonta shane shane da hawaye taci kuka ta gaji, tayi masa jagora suka krsa cikin office din. Idanuwanshi suka sauka a knta dukta gigice ta fice a hayyacinta, idonta yy jawur sumar kanta dukta hargitse, se ihu takeyi tna Kiran sunan ummih, hannunta gam riqe da karfen gadon se juya kai takeyi numfashinta kmr zata shide. Krsowa yy cikeda tausayinta hnklinshi a matukar tashe, rhma tsayawa tayi da abinda takeyi, tna kallon hammad ya krso ya kamo hannunta, dukta fice a hayyacinta, batamasan yashigoba. "Sannu my love..." Ya fada hawaye na fareti a kuncinsa. Tsugunnawa yy kasa ya kamo hannunta cikeda tausayawa,yasan shine yaja mata azabar nan, Dan da gni dinki akeyi mata. "Sannu flower...am sorry nsan nine nja miki..." ya fada yna hawaye.

Nan rhma ta gano shine angon, da yy aika aikan, cigaba tyi da aikinta,...

A gigice ta Rike hannunshi tayi Gam cikinnashi, tna kukan da bb hawaye, wanda yafi me hawaye ciwo. Wani Irin ihu takeyi kmr zata tsiqe, hammad gani yakeyi kmr zata mutune, shima kukan yakeyi kmr ranshi ze fita, itama Niima kuka takeyi, rhmade aikinta takeyi, Dan ita tamaga qoqarinta.

"Pls barta haka Dan Allah a bari hakanan..." Hammad ya fada yna shashaqar kuka.

Dktawa rhma tayi. zuwa lokacin already duktabi ta galabaita. Krsowa niima tayi tanayi mata sannu, hnklinta duk a tashe gani takeyi kmr mutuwa zatayi. Jannarht kam batama gane wake kanta. Dago kanta hammad yayi idonta a rufe, dukda an dena se wani Irin numfashi takeyi kmr rnta ze fita rungumeta kanta yy a jikinshi yna dana sanin abinda ya aikata mata. Rhma taci gaba da aikinta, tna ihu tna buga knta a kirjinshi har aka gama, ana gamawa tasa mata drip, da allurorin bacci, Nan da Nan bacci ya dauketa tna jikin hammad se ajiyar zuciya take saukewa. Se lokacin ni'ima tasamu nutsuwa, hammad Kam har time din nutsuwa bata ziyarceshiba.

Rhma ta kalli niima tace "kwantar da hnklinki ba mutuwa zatayiba..."

Ni'ima ta goge hawayen dake Kan kuncinta tace "wallahi hnklina ya tashi gni nakeyi kmr zata mutune, duba fa yadda taketa wani nishe."

Rhma tace "ai hk abun yake, se a hnkli, da anyi Mata allurar da duk whlr Nan bazatajiba.."

Ni'ima tace "meyasa bakiyi mataba ."

"Ai in akayi allurar bazataji zafiba a lokacin da akeyi, Amma zafin dazataji in allurar tasaki setayi kmr zata zautu, Amma ynzu kinga nyi mata allurorin samun sassaucin zafin." Cewar rhma

Ni'ima, ta sauke ajiyar zuciya tace " mmn husna Allah ya saka da alkhairi..."

"Hba bkm.." cewar rhma ta fice daga office din ta nufa dayan office dinta nan taci gaba da duba patience dinta.



"Mama rabi nifa tinda yayi tafiyarnan hnklina ya gaza kwanciya, jikina na bani wani abu bad..." Cewar jawaheer dasuka kule a bedroom din jawaheer din.

Mama rabi ta sauke ajiyar zuciya, "hmmm nifa duk yadda nayi tsammanin abunnan yawuce tunanina, kwata kwata bb nasara a knsu, na fara chanza tunanina a lmrin."

Jawaheer tace "kamarya mama rabi..."

Mama rabi tace "ki baride ya dawo, Zan gaya miki,,,insha allahu zamuyi nasara a wannan karon."

Jawaheer tace "Allah ya yarda,,,Amma nifa gabana na faduwa, wallahi inasonshi mama rabi,"

Mama rabi dake kallon yarta cikeda tausayawa tace "nasan kna sonshi mama, Amma knga komi se tabarbarewa sukeyi, dama ko sau dayane ze shiga dakinki, da duk shirina yagama yuwwa a knshi, Daman ai kudi nake yimawa dase a samu ciki kou ba nashi bane a manna masa."

Jawaheer tace "da kmr wuya..."

Mama rabi tace "ki bari ya dawo mana ni nasan me nake shiryawa."tayi wani shu'umin murmushi. Jawaheer de duk ta sare da lamarin, ada tna hango nasara Amma a yanzu se akasin hkn taketa gani.


Tna Nan rungume jikinshi har zuwa yammaci idonshi biyu be rintsaba, idonshi na kn fuskarta yna kallonta cikeda tausayawa. Ni'ima na zaune Kan kujera ta rafka uban tagumi tana kallon jannarht da har lokacin bacci takeyi. Wayar niimace tayi ringing bugu daya biyu ta daga ganin sunan hajiya. Muryar Ummih ce ta dakar mata dodon kunne. "Yaya jikinnata,,,munjiku shirune." Cewar Ummih.

Niima tace "alhmadulillah Ummih da sauki.."

"Lafiya kuka dade.." cewar Ummih

Ni'ima da jikinta yadau kakkarwa tace "lafia lau ummih..bamu samu ganin doctor bane se yanzu."


Ummih tace "tin safe..."

Ni'ima tace "A .."

"Wani asibitin ne inzo..duk hnklina bya kwance wallahi.."

Murya na rawa tace "aah...Ummih base kinzoba da sauki, zamu dawo..."

Dan Jim Ummih tayi tace "akwai wani abunda kuke boyemin kou ni'ima pls talk trued.."

Gaban ni'ima ne ya yanke ya fari a karo na biyu tace "Babu abinda muke boye miki Ummih trust me"

Ummih ta sauke ajiyar zuciya tace "tou shikenan, tinda ance base munzoba pls a kula da ita Dan allah..."

Niima tace "tou Ummih.."

"Ina take ne.." Ummih ta tmbaya.

Ni'ima tace "tna baccine..."

Ummih tace "okay...."
Hajiya ta amshi wayar tace "jikin da dama kou..."

Ni'ima tace alhmadulillah hajiya.."

"Duk kunsa Ummih a damuwa tace kuna boye mna wani abune kou..." Cewar Hajiya.

Ni'ima tace "aah hajiya.."

"Okay allah yasa kaffarane ki kula da ita..."cewar Hajiya.

Ni'ima tace"Insha allahu hajiya.."

"Kunci abinci..." Hajiya ta tambayeta.

"Nop...amma Akwai restaurant a asibitin zamu siya." Niima ta fadi hakanne gudun kada suce zasu kawo musu abinci.

Hajiya tace "okay..inda wata matsalar ki kira..."

Niima tace "tou hajiya..." Ta katse wayar. Ummih ta kalli hajiya tace "kinsan Allah hajiya akwai abinda basason musani..."

Hajiya tace "tou ummih barsu suyita boye boyensu, aita yaro kyau take bata karko, intayi wari zamuji..."

Ummih ta sauke ajiyar zuciya kawai...

Hajiya tacee "meyasa zuciyarki ta gaza nutsuwa..."

Ummih tace ",na rasa dalilin hkn..jikina yna bni yarinyarnan kmr ta hadu da mijintane..."

Hajiya ta bita da ido tace "hbade wanda yake kaduna meze kawoshi kano ummih.."

Ummih tace "hkne kinsan zuciya da sake sake, nifa raba auren nakeson ayi, bnason auren nan gaskia, bazan iya dasu rabi ba.."

Ummih tace "kiyi adduarh ne ummih, Allah shi yasan dai dai, Kuma knsan ance kna nkane Allah yna nashi..ynzufa inda da rabo dolene ki janye kudirinki.."

Ummih tace "matsalar ba daga gareni bne hajiya, makiyanne sunyi yawa."

Hajiya ta dafa kafadarta tace "ki kwantarda hnkalinki Ummih insha allahu Allah yasan mgnin abun, Allah yayi mna mawafaqa."

Ummih ta amsa da ameen ya rabbih. Zuciyarta fal tunani tunani,fata takeyi Allah yasa abinda take tunani ba hkn bane.


Wajajen magrib ta farka cikinta a wawuke yunwa takeji sosai, alhmadulillah taji damar jikin, zuwa lokacin ruwanma ya qare, a hnkli ta motsa tnajin gabanta a kakkame. Jinta tayi a jikin mutum, dagowa tayi ta sauke fuskarta a kn tashi, se taji zuciyarta ta tsinke tsoro fal rnta, Dan a tunaninta ze qarane, a dazuma batasan yazoba saboda bata hayyacinta, se ynzune taganshi. Niima dake kallonta tace "sannu swry ya kikejin jikin.."

Da kyar ta bude bakinta a hnkli tace "alhmadulillah dear..Ummih ta kira kou..

Ni'ima tace "yeah..."

"Me tace pls ..." Jannarht ta tambaya. Hammad na binta da ido kra rungumeta yayi a jikinshi ynajin sonta da kaunarta na ratsashi.

"Tace ya jikinki ne nace dasauki.." cewar ni'ima.

Jannarht tasauke ajiyar zuciya kawai...

Hammad yace "sannu my wife..."

Bakin ciki kmr ze kasheta,ita kou yayama yasan inda take oho tadesan baze wuce ni'ima bace ta gaya masaba. ta fara qoqarin kwace knta daga jikinshi ranta a bace..."ki tsayafa akwai ciwo a jikinki.."

Cikin masifa tace "Ina ruwanka da ciwon dake jikina..tinda kaine sila.."

Se yaji tausayinta ya kara ratsashi. Yace "am sorry, wallahi bnda niyar yin hkn pls kiyi hkri ki yafemin.."

Batakou saurareshiba, ta Kwace knta daga jikinshi ta tashi zaune da kyar,tana cije lebenta na qasa.

Ni'ima tace "meye haka kikeyi,,akwaida ciwo jikinki.."

Harara ta galla mata ita knta hauahinta takeji, Dan tasan itace ta gayyato mata shi.

Mikewa yy yace "sannu flowers..." Ya manna mata kiss a goshi, a duniyarnan koumi zatayi masa baya ganin lefinta. Harara ta gallara masa qasa qasa tace "burinka ya cika kasani a whla kou..Allah seya sakamin.."

Hammad yace "wallahi bazan taba son na ganki a whlaba my one, ina sonki fiyeda tunanin duk wani me zurfin tunani, kouni kaina bnsan Irin son da nake mikiba Allah ne shaidar soyayyarta gareki, am sorry, nima da nasan hk ze kasance dana haqura.."

Wani Irin kallo ta watsa masa. ya dora harshenshi a kn labbanta, dasuka bushe ya tsotsesu da harahenshi. Kaucewa tayi tace "bka ganin ni'ima ne..inkai baka data ido Ni inadashi..."

Hammad yace ",oh sowie na mnta ne da ita...i swear In ina kusa dake se in koma kmr wani zautacce...Dan Allah karkice inkin warke bazaki kara baniba.."

Duka takai masa cikeda haushinsa. "Aini na gama zama dakai,sakina zakayi..."

Matse mata hannu yy da karfi tayi kara. Niima de na kallon ikon Allah. "Har a nanma muguntar zakayimin..."

Hammad yace "Inna karajin kalmar saki a bakinki sekin gane kuranki..."

"Nide bazan iya zama da kaiba kafi karfina,kwara ka nemi dai dai da kai tinda ga dyar matarka,Ni ka barni in nemi dai dai da Ni.."

Bkrmin zafin klmnta yajiba wato har tna hada knta da wani. "kiyi shiru inkin warke seki maimaitamin mgnr Nan kiga yadda znyi dake, wato harma kna tunanin wani, da aurena a knki kou..." Yy mgnr cikin kunar Rai.

Yatsina fuska jannarht tayi, harga Allah bazata iya zama dashiba, wannan izayar bazata iyataba kwara kowa yasan nayi.

Juyawa yy ga niima yace "sis meza kuci.."

Niima tace "anything."

Hammad yace Okay ya fice daga dakin hannunshi riqe da car key dinshi.

"Mijinki kikewa mgna a tsaye," cewar niima.

Jannarht ta watsa mata harara tace "bnsaniba, "

Niima tace "au..jikinki be jijjigu bne kou.."

Jannarht tace "kinsan Allah ki kiyayeni...tukunnama waye yace ki gayyatoshi."

Niima tace "hmm bari, nifa yadda naga kinayi dukse hnklina ya tashi,nyi tunanin ko mutuwa zakiyi, shiyasa na kirashi bb shiri.."

Jannarht tace "danasan hk dinkinnan ykeda azaba da baayiminba kwara a barni hk kawai in karace rayuwata a hk."

Niima tace "shi kuma ai zeji bakya riqeshi.."

Jannarht tace "knsan Allah dukda na qarunnan da kyar yake shigata..."

Niima tace "yaro kenan me babban Kaya.."

Jannarht ta tabe baki, tace "haka wai Mata sukejin wannan azabar, Kai kna ihun whla su suna na dadih.."

Niima tace "A'ah kinsan Allah da anyi sau hudu zaki denajin sassauci, na farkonma yafi zafi,"

Jannarht tace "kai! Wannan Abu da azaba yake niima, yadda kikasan ana watsa min barkono."

Niima tace "ai gaskia kin ibadu..Kuma hardafa Dan shima virgin ne kinsan Allah besan yadda abun yake bne shide yaji dadih se yji kmr yayitayi, besha kinashan whlaba har haka.."

Jannarht tace "wayace miki shi virgin ne, rayuwarshi rabinta a waje yy,ga mgnr mnya a bakinshi.."

Niima tace "kinjiki da wani zance, se aka gaya miki Dan yy krtu a waje, Dan iskane, ke meyasa dakika juma bakiyi aureba,Kuma kina Nan a virgin dinki ke meyasa kike virgin din...abunfa tsarewar uban gijine, in ka ketare shikenan, kinsan Allah ynzuma samun virgin kou a maza da wuya ballan tna a mata, kinsan kowa da kaddararshi.... ke kankima nasan kinsan cewar shidin virgin ne tinda kin krnci abun.."

Jannarht tace "kouda na karanci abin ai bnsan hk yakeda azaba ba...kada Allah ya maimaitamin.."

Niima tace "Aiko se an maimaita, tsayawa zeyi kallonki, yadda kike a cikennan fam dake.."

Jannarht tace "ai sakina zeyi tinda ba'a aure Dole.."

Niima tace "ina jinki kina gya masa hkn,knsan Allah ki dena namiji byason haka harga Allah ki dena, tinda Allah yariga ya hadaku se haquri kuma,"

Jannarht tace hk xakice ai saboda bakiji abinda naciba.."

Niima tace "nide gaskia na gya miki.."

Jannarht tace riqe gaskiarki bnaso..." Ta sauko daga gadon dakyar take daga kafafuwanta, "washhh..."
Niima tace "Ina zakije.."
"Fitsari nakeji.."jannarht ta fadi hkn. Dai dai rhma ta shigo, "kin farka kenan ya kikejin gurin.." rhma ta fada tna kallon jannarht.

"Alhmadulillah anty ngde..." Jannarht ta fada.

Niima tace "ynzufa fitsari zatayi.."

Rhma tace "kisa mata ruwa me dumi bafa me zafiba sosai, a gasa gun da ruwan dumi kna tayi fitsarin.."

Niima tace okay..
Kamata tayi suka shiga bathroom din, tayi mata yadda rhma tace, kna tayi fitsarin tna wash wash kmr wata wadda ta haihu. Fitowa sukayi da kyar rhma dake zaune tna duba system din gabanta ta dago tanayi masa sannu. Amsawa tayi tna cije lebe ta krsa bakin gadon ta zauna. Niima ma ta zauna bisa kujera tna fuskantar rhma tace "mmn husa ynzu hk xamu koma gida tna dingishinnan.."

Rhma tace "ko zakuje gidana ne.."

Niima tace "ai bazeyuba,dole mu koma gida yau ai, bb wani mgni daza a Bata mmn husna."

"Akwai mna sosai, gasuma a gabana taci abincine.."

Niima tace "A'ah, Amma intasha zata dena dingisawanne..Dan bamuso a gane gaskia."

Rhma tace "aise a hnkli zata dena dingishinnanfa..insha allahu baza a ganeba"

Niima tace "ameen..."

Rhma ta kalli jannarht dake kwance tace "amarya nga oga nata manne miki kadafa a kara se dinkina ya warke.."

Ni'ima tace "ai danma bakinam dazu harda kissn dinshi takeyi a gabana.."

Jannarht ta zaro Ido tace "Kai ni'ima,,a Ina nyi hakan, karya takeyi sister.."

Ni'ima tace "Kiyi Abu a gabana ynzu kizo kina qaryatani..ki rantse Baki tsotsi bakinshiba "

Rhma tayi dariya tace "kice kinyi din ai mijinkine.."

Jannarht tace "karyama takeyimin anty rhma, ai bnji da ddhba."

Rhma tace "namaga haqurinki fah, kinada dauriya gaskia."

Ni'ima tace "ai dole ta daure tna tsoron a gane taje tabashi abun dadin yaci.."

Jannarht tace "Allah seya skmin wallhi."

Niima tace "a"ah mlma karki hadani da Allah ...ai bani nayi abunba, koushi da yy abun ai halaq ne malaq ne.." dai dai hammad ya turo kofa ya shigo da sallamarh hannunshi riqe da uban ledoji, sukayi masa sannu da zuwa, ya amsa cikeda kulawa, ya kalli rhma yace "sannu Dr mungodefa..."

Rhma tace "bkm sir.." murmushi yy ya ajiye uban ledojin dake hannunshi ya koma ya fara shigo da katan Karan din drinks, me gadi yna TaTashi har suka gama shigowa dasu, ya bama me gadin kudi masu yawa yarinka godiya. Kna ya koma ya zauna gefen gadon kusa da ita. Sude su niima da rhma Ido suka bishi dashi suna kallon ikon Allah da ubannin kayan da aka gama shigowa dasu. "Wannan kaya aisun yawa, sekace zamuyi watanni a asibitin.." cewar ni'ima.

Rhma tace "Aiko zakuyi watanni sunyi yawa, dubafa an cika kou ina da kyn marmari da drinks, da kyn ddh."

"Hba wannan kayn ai bb yawa,inkun tashi tafiya se a bayar.."

"amma kuwa anyi barnar kudi.." rhma ta fada, dukdade tasan da gani akwai kudin.

"Hba ba komi ze a bayar ai in an bayar ba a fadi qasaba.." cewar hammad dake shafar qafafuwanta.

Niima tace "hkne..."

Ledoji hudu ya dauka ya miqawa ni'ima yace " gashi nasan yau an wuni da yunwa..." Amsa niima tayi, tace "tnks...ai dyakema kou yunwa bnaji.."

Ya daukko wasu ledojin ya miqawa rhma ta amsa tayi masa godiya, yace su dauki abinda sukeso. leda biyu ya dauko ya koma kusa da jannarht dataketa kallonshi. Dagota yy yae dorata bisa cinyarshi yace "mezakiji bbynarh.. "
"Bka ganin mutane ne.."
"Ni Ina ruwana dasu...mezakici nace .."
Tayi masa bnza... Ledar ya bude ya fito da kaza, da knshi ya shiga bata tNaci seda tayi nak taci kazar sosai, ta koshi ya bata drink tasha rhma ta bashi magunguna ya bata tasha, ta koma ta kwanta. Kna ya faracin sauran kazar data rage.

Niima Ma kazar taci me mugun dadih taci tayi nak, bkrmin ddh kazar tayi mataba. Rhma ma taci tayi kat tasha drink.

Ummih ta Kara kira, aiba shiri suka fara Shirin barin asibitin. Hammad ne ya daukkota har cikin car dinshi. Komi daya siyo Nan ya barwa rhma da kudi dollars ya bata masu yawa, Aiko yasha godiya. Har bakin car ta rakosu ta basu magungunan dazata rinka sha. Hammad yy mata godiya. Niima ma tayi musu godiya. Kna ta koma cikin asibitin. Niima ta shiga cikin car dinta.

Tna zille zille yasata a gaban car dinshi kna ya koma ya zauna a mazaunin dreva. "Ka budemin in fita.."

Hammad tace "malama kwantar da hankalinki bafa ynzu Zan kara abunba...se gindinki ya warke kna znci gaba da caccakarki..."

"Ynzu ina zakaje dani..."

"Kaduna.." ya fada yna tayarda motar.

Hnklintane ya tashi tace "Dan Allah Dan annabi ka daukeni inhau motar niima pls, karka gudu dani.."

Mgnr nata seda ta bashi dariya yace "in gudu dake kuma, kefa matatace, aah Zande kaikine gidanki na aure, inyi kunyarki in kika warke inci gaba da zungurar durinki...." yayi mgnr yna ficewa daga asibitin. Ni'ima ta biyo bayan motarshi, dmn already sunyi mgna ta Ido ita dashi.

Tsaf tasan ze iya, kamo hannunshi tayi, ta riqe Gam yna driving tna kuka tace "Innalillahi nashiga uku.. Dan Allah karkayimin hk ummihnarhfa.."

"Zan gya mata na kaiki gidan aurenki zanci gaba da gashi.." ya fada yna kallon kyakyawar fuskarta.

Daru tasa masa tna kuka tna masa magiya,.. "BBY kinaso muti accident ne..pls kiyi shiru da kukannan naki,inba hkba zanyi abinda bnyi niyaba.."

Shiru tayi ta zubawa sarautar Allah ido... Suka cigaba da tafiya, jefi jefi yna juyowa ya kalleta, bkrmin nishadi yakejiba in yna kallonta se yji duk duniya bb wanda ya kaishi farin ciki, a lokacin, anty jannarht farin cikin sace. Seda taga yy packing a kofar gidansu hnklinta ya kwanta tayi ajiyar zuciya. Ya lura da hkn. "Swry ko mu wuce kaduna ne.."

Marairacewa tayi tace
"aah pls. .."

"Kin iya marairaicewa kmr gaske...Ina wayarki.."

"Tna gun ni'ima.."

"Meyasa kika kashe wayar.."
Shiru tayi knta na qasa.
"Kinsan Allah kina shiga ki kunna wayarki inna kira naji a kashe zaki gane kuskurenki...kinajina kou.."
Daga masa kai tayi... Manna mata kiss yy a bakinta yace "I miss you love...jiya na kasa bacci saboda bnsamu naciba..Dan Allah in kika warke zaki dawo gareni pls,Ina cikeda bukatuwa dake, kou kinasone in fara cin matan waje.."

Ido ta zuba masa kwata kwata byajin kunyar mgnr bnza. "Kinaso in fara raba miki burarkine.."

"Dan Allah ka dena mgnr isknci.."

"Dannace bura..."

Ta dafe kai cikeda kunya.
"Budemin in fita pls.."

"Zaki tafi ai bnce cinyeki zanyiba...kinsan Allah kina shiga ki kunna wayarki, dabadan inajin kunyar ummihba da jiya kin ganni a gidanku, sannan ki kulamin da gun dadihna kinji Dan Allah anty na roqeki ki kulamin da gunnan harya warke, se inzo in daukeki inje inci gaba dacin kyana..."

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login