Showing 123001 words to 126000 words out of 171805 words
Chapter 42 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel
me bayyaba surar jiki. Wow kyn sun amshi jikinta kmr a jikinta aka dasasu, ya bayyana komi da komi na jikinta, hips dinta ya zauna radau dashi a cikin rigar komi da komide acan acan. Dakin ta nufo lokacin an gamama niima tayi kyau kmrba itaba. "Zauna ayi miki.." cewar fatima.
"Dade an barshi kwalliyar tayi yawa.." cewar jannarht.
Niima tace "ki zauna ayi miki Dan kadan.."
Batason gaddama hk ta zauna aka farayi mata makeup din, niima tace "ayi mata sosai da sosai pls.."
Jannarht tace "bnaso nida zansa hiijb.."
Fatima tace "inkin isa in zama soyayyiya."
Niima tace "ai jannarht batayiba.."
Aisha dake gefe tace "kikasa hiijb anty jannarht kinci amanar kyaunnan da kikayi.."
Jannarht tace "harda ke aisha.."
"Eh pls kisa gyalenki knga yaune kadai dan Allah.." cewar Aisha.
Fatima tace "ai bazama ta fara sa hijjb ba wasa takeyi.."
Niima tace "hmm aka barta tsaf setasa hiijb jannarht cefa"
Fatima tace "intasa hiijb aita cuceni.."
Suka kwasheda dariya.. aka gama ma jannarht din makeup din bkrmin kyau tayiba duk makeup dinma yafi amsarta, fuskarnan ta bada shape me matukar kyau da tsaruwa dn lips dinta ya Kara tsut dashi. Ai Nan suka shikata da magiya babu yadda taso dole tasa Dan gyalen da ni'ima tase mata Amma ji takeyi kmr q tsirara take, aka kashe mata dauri gaban sumarta ya bayyana dmn Allah ya wadatata da suma a gaban goshi aka kara gyaresu yadda zasuyi kyau suka kara fitowa, Kai akwai matafa a duniya. Har gidan Ango yazo da amaryarsa mota daya suka, security nayi musu jiniya sukabar gidan, motocin yammatan amarya suka tashi. Jannarht da aisha da ni'ima da safiya a motar jannarht suka fice a gidan dmn safia tasan gun dinner din direct gun suka nufa.
Na cikasa muku readmore dinku. Tnks mu hade gobe.
[10/30, 3:50 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..68
Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
*Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.*
Taro yayi taro, wanda yasamu halattar manyan mutane da yayansu, daga garuruwa daban daban.
Amarya da ango suna shigowa fili taron ya fashe video man yazo ya fara aikinshi, hk camera man ma duk inda sukayi seya bisu ya kashe musu picture. Nan suka isa gun da aka tanada dan amarya da ango. M,c yazo ya fara nashi aikin.
Hammad da Anwar da suhaim guri daya suka zauna, gabaki daya hammad ya tsani hayaniya, jefi jefe se yy tsuki. Hammad ne ya bude taro da adduarh cikin harshen turanci Kai dajin yadda yake turanci Kasan ya kware a fannin. Manyan mata suna ganinsa suka rude suka hau ihu daga masu wow..se masu wayyo Allah na kyau..wwanna wani guy ne..wasuma suman zaune sukayi.
Su niima kuwa Sun kusan izowa kenan motarsu ta tsaya, sukayi sukayi motar Nan taki tashi.
Niima tadau salati. "Munbani.. kunga tonon asirin da motar Nan tayi mna kou?" Tyi mgnr tana binsu da kallo.
Jannarht tace "maybe Dan an jima ba a tayarda ita bane tinfa da mukazo daga kaduna.."
Safiya tace "wai daman ta jima a ajiye..tab"
Niima tace "eh wallahi..dmn seda jannarht tace kada a fita da ita nace dole se ita zamu hau gashinan ta watsa mana kasa a ido.."
Safiya tace "tashin hnkli..ynzu qaqa za ayi.."
Aisha tace "a kira bakanike mna yazo da sauri.."
Niima tace "duk muna tsaye har a gyara, gashi anata jirnmu,.."
Safiya tace "dagaji gyaran ba wani me yawa bane."
Jannarht tace "ynzude a Kira bakaniken kawai.."
Niima ta Ciro wayrta a jaka ta kirawo bakanikensu dmn gidansu yna kusa da inda suke yace gashinan zuwa..ba jimawa ya iso, duk suka firfito waje bnda jannarht, ita tana ciki. bakaniken ya fara aikinshi...sukam suna tsaye suna yar hira,.
Seda baniken da knshi yace jannarht ta fito danya tada motar yaji.. sannan ne ta fito tana tsuki.. niima tace "sannu matar malam..kn fito dole ko.."
Jannarht tace "knsan Allah jina nakeyi kmr a tsirara nake.."
Safiya tace "toufarh...a hakan.. nida bnsa gyale bafa.."
Jannarht ta kare mata kallo taga Rabin nonontama a waje yake. Tace, "tab..aini nan ji nkeyi kmr in koma in sako hijjb."
Niima ta gallara mata harara tace "ki koma ki sako nikab, ba hijjb ba."
Aisha tace "Dan Allah anty jannarht kibar shigarki haka kinyi kyau sosai wlhy kmr in saceki.."
Jannarht tayi yar dariya kna tace "Aisha aini gyalen ne bnsaba dashiba..nifa inajin ko munje a car zaku barni gaskia bazan iya fita a hakaba.."
Aisha tace "a car Kuma ..gaskia da baki duba mnaba.."
Niima tace "Dan Allah aisha fita lamarinta .. jannarht setasa mka hawan jini wlhy.."
Sofiya tace "ai yau ko tsirara kike sekin fito hk bazamu barki a car ba...mu Allah ya bamu haquri."
Jannarht tace "haqurin me..kufa kukasa knku.."
Niima tace "ai na yaune kawai da gobe..wata rna ko ance kayi baza kayiba."
Safiya tace "wallahi kuwa.."
Aisha tace "duk cikinmufa kinfi shigar arziki..abinda yasa zakiga kmr kina tsirara dankimfimu dirine shiyasa, zakigs chape dinki ya bayyana.."
Safiya tace "aikuwa de..inda kece kikayi shigar da nayi ai yau a gun dinner dinnan baza a gane komiba..mazan mutane wasu se suma..Dan ba qaramin haqqi zaki daukaba.."
Niima ta riqe haba tace "Wai...yau da anyi ta"adi a hakanma ai se abinda hali yayi.."
Suka kwashe da dariya jannarht tace "Kai bakuda dama., "
Safiya tace "nifa ina kamu ma yayana.."
Niima tace "wa kike kamu.."
safia tace "anty jannarht mna.."
Niima tace "aiko seki saki..Dan wannan tayi nisa baza a iya kamowaba.."
Safiya tace "ai bake naceba uwar azarbabi.." dai dai wata katuwar car tayi packing a gabansu, dukkaninsu seda suka kalli motar saboda tsabar kyaunta, fitowa yy handsome guy dashi ya hadu ba laifi sanye ykeda mnyan kaya. Krsowa inda suke yayi cikin takun isa irinna yayan manya. "Assalamualaikum alaykum.." yy musu sallamah, idonshi na kn jannarht. Amsawa sukayi. yji ddhn hkn. "Dafarko De Ni sunana saifudden ana kirana da deen,"
Safia tace "nice name.."
Yayi smilin still idonshi na kn jannarht dako kallon inda yake batayiba. Yace "tnks sister..lafia kuka tsaya hk a kn titi.."
Niima tace "Lafia lau..car dinmune ya samu problem..muna jira ne a gyara mna .."
"Okay ayyah ..in bazaku damuba ina zakuje se in rage muku hanya.."
Dai dai kira ya shigo wayar niima amaryarce ta kira dagawa tayi Nan take tmbyr lafia basu krsoba gashi taro ya fashe babu babbar kawar amarya..niima tace "Wlhy car dinmu tasamu problem.."
Salati fatima ta dauka tace ku temakeni kuzo Dan allah ..ki kira gida a kawo muku wata car din.."
Niima tace "kai..gida yy nisa..baride mugani insha allahu zamuzo .." ta katse wayar.
Deen yace,"kmr ma guri daya zamuje...dinner din Dan sarkin kno.."
Niima tace "eh muma nan zamuje.."
"Okay tazo gidan sauki.. ku shiga mu qarasa kawai,"
Jannarht tace "aah mungode.."
Jin muryarta yy ta dakar masa dodon kunne, "wow..dmn kina mgna me kyau..." cewar deen.
"Nop kurmace..." Jannarht ta bashi amsa a takaice.
Smiling yyy yace "am sorry..kinada kyau far..pls ya sunanki.."
Jannarht ta dauke kai.. niima tace "ka barshi kawai mungode.."
Daidai me gyaram car din yace "hajiya niima motarfa taki tashi nayi nayi.."
A tare sukace innalillahi.. niima tace "yanzu babu wani dabara daza ayi ta tashi sulei.."
Sulei yace "gaskia babu sena kaita gareji.."
Deen yace "ku shiga mu qarasa mna hajiya pls karkuce A'arh Ni ba Dan yanka Kai bane,,.."
Safiya tace "ai bamuce Kai Dan yankan kai bane..mu shiga kawai bamuda zabi." Ta krshe mgnr tana kallonsu,
Niima ta kalli jannarht Dan itace zata bada problem dan tasan da wuya tashiga. "Jannarht muje.." niima ta tambayeta.
"Kuje mna..Ni zan koma gida.." tace a takaice.
Deen yace "kiyi hkri beauty ki temaka mushiga.."
Kou kallon inda yakema batayiba..
Niima tace "Dan Allah zakie shiga muje?.."
"Ku tafi mna nce zan koma gida,"
Safiya tace "ki koma gida kuma anty aida abu beyiba gaskia kefa babbar qawace..knga kuma anata jiranmu Dan Allah mutafi.."
Aisha tace "pls anty jannarht muje Dan Allah.."
Hk badan tasoba suga shiga motar shi kam Deen murna kmr zata kasheshi. Niimace tashiga gaba, jannarht a baya itadasu aisha da safia.
Hammad Kam a Nan inda yake zaune matan dasuka kawo knsu gunshi sunfi dari, bakin ciki kmr ze kasheshi harseda ya zagesu sannan suka saurara masa, sukam su Anwar da suhaim se dariya sukeyi...
"Mtwss hayamiyarnan ta isheni ,,da Yan iskn Yan matannan,,pls tashi muje ka mayar Dani hotel..." cewa Hammad daketa faman tsuki, yy mgnr yna kallon suhaim.
Anwar yace "ba hotel ba dandi.."
Hammad yace "dallah yimin shiru bakai naceba..suhaim nace.."
Suhaim yace "sede kakan suhaim ba suhaim ba..ynzu inbnda bakada hnkli sekawai mu fice a matsayinmu na mnya baki.."
Hammad ya yatsina fuska yace "bikin na ubankane.."
Anwar ya kwashe da dariya yace "Inna ubanshine ai bazezoba saboda za ayiwa mom kishiya,da ynzu yna gida yna kuka.."
Suhaim ma dariyar yy yace "bar Dan iska shege kawai.. ni bani car key in dauko mna pot musha abarmu mushaqata.." ya karashe mgnr yna kallon anwar danshine car key ke hannunshi.
Hammad yace "a Nan zakashamin pot ka addabeni da hayaki..aiko kayi kadan.."
Suhaim yace "karka takuramin gaskia..bttr ma ka tashi ka tafin.."
"Pls ku maidani hotel nacefa am tired.." cewar Hammad.
Anwar yace "ngde knada hannu..kai meye amfanin hannunka.."
"Kasande ko inada lafia na tsani driving ballantana banda lafia..bazan iyaba dazan iya da tini na tafi wallahi .." yy mgnr yna marairaicewa.
Suhaim yace "gaskia hammad bkayiba, billahillazi nide ba Dan iska bane dazan kaika hotel sannan in kra dawowa Kuma again..sede ko anwar..." Ykrshe mgnr yna juya akalarshi ga anwar.
"Okay nine Dan iskan dazan kaishi kenan..aisede ya zauna a gama a watse..ynzude ai babbar qawar amarya ake jira dasunzo seta fashe shikenanfa.."
Hammad ya kule yace "okay..bani car key.." mika masa Anwar yy yace "a gayas..inkaje kabawa dreva car din ya dawo mna dashi.."
Hammad yace "dayake Ni Dan iskane.."
Suhaim yace "Kaine babban Dan iska ma kuwa...."
Mikewa hammad yayi dukya qosa yabar gun. suhaim ya biyoshi suka isa bakin car din ya bude ya daukko pot dinshi hammad ya shiga yyma car din key ya tayrda ita a hnkli a hnkli yake juya kan motar kmr byaso.. dai dai yazo fita car dinsu jannarht tasako kai dole ya koma da nashi car din dan me shigowar yasamu dmn shigowa,,, packing yy dmn dukta qosa saboda kallon da Deen ke binta dashi. a hnkli ta fara ziro lallausar kafafuwanta. sauranma suka fito..
Hk kawai hammad yabi yammatan da ido niimace kadai yasamu dmr ganin face dinta, Amma sauran sede bayansu ya gani, besan sanya yabi bayansu da idoba...
shi kuma Deen ya gyara packing din motar ya fito ya bisu a baya yana karewa Bayan Jannarht kallo, a zuciya yace "Allah yy halittarh.." krsawa yy gaf da jannarht, se wani shishige mata yakeyi ita kuma tana kauce masa.
Bynta Hammad yasamu dmr gani hk kawai yaji gabanshi yy mummunan faduwa, ya tsinci knshi dason ganin fuskarta danse yaga ta baya da ynayin tafiya taso tayi kama da Jannarht dinshi. "Meze kawo jannarht dinka Nan.. Kuma jannarht batasa gyale,sannan tna matar aure ai bazata yard namiji yyta manne mataba..." wata zuciya ta gaya masa hakan. Nan da Nan tunani tunani suka dabaibaye zuciyarshi..gyara packing din yy Dan yaji jikinshi yy sanyi bayajin ze iya driving dole se jikinshi ya koma normal.
Suna shigowa gurin, kallo ya dawo kansu musammanma jannarht se wow wow wo kawai akeyi yadda kasan motar ambulance.😛
Karasawa sukayi suka zauna a kayataccen gurin da aka tanada dansu. Camera man kuwa Nan ya samu dmr aikinyi da video man, ai abun nema ya samu.. jannarht Kam duk jinta takeyi a takure kmr tana tsirara take jinta abinka da ba asaba ba.
Shigowar tasu a kn idon anwar yaganesu niima, da aisha, bin jannarht yy da kallo, se yga kmr ita Amma yasan ba ita baceba Dan anty jannarht batasa gyale,.. "Amma kuwa kmr ta bace..." Anwar ya fadaea zuciyarshi. wayrshi ya dauko yayi dealing num din hammad danya shaida masa yaga wata me kma da jannarht. Hammad yna ganin call din tsuki yy ya danna masa busy, yana gani ya kara kira ya kashe wayar yace "ko ubanme zanyi masa oho.." yasaka wayar a silent, Yayi bending a kn seat din motar zuciyarshi fal tunanin matarsa,se yji tunanin ya dawo sabo dal a fagen zuciyarsa.."I miss you wife.." ya furta kmr zeyi kuka.
Akace niima ta fita tayi jawabi a matsayinta na babbar qawar amarya..jikintane yadau rawa Dan ita bata iya Irin wannan zawabin cikin cinkoson mutane.nan ta fara rokon jannarht kmr zata kwanta mata kn ta ceceta ta fita a madadinta.. "a cikin dumin jamaarh nan.." jannarht ta tambayeta.
"Eh Pls Dan Allah ki temakeni kmr yadda Allah ya temakeki kk fita pls,,ki fiddani kunya ..Wlhy ban itayawa,se jikina yadau rawa..ammake nasan zaki iya tinda you are a doctor kin saba jawabai, nikam bn saba ba,...."
Dukse tabawa jannarht tausayi, a duniya babu abinda bazata iyayima niima ba saboda sun temakesu a lokacin dasuke bukatar temakon. "Dan Allah sister pls.." niima tace tana kamo hannunta.
Safiya da Aisha ma suka tayata rokonta,dansun sam da ganinta akwai ilmi a cikin kanta. Dukda suma sunadashi amma ba kmr itaba.
Jannarht tace "okay.." Nan niima taji dadih. "Thanks dear.." Jannarht tayi smiling tace "bkm..amma hk zan fita da dan gyalennan.."
Niima tace "kinyi fine wlhy shigarki batayi komiba frnd.."
"Inajin kunya..." Cewar jannarht. Nan sukaji m.c ya kara yage murya yna kirawo sunan babbar kawar amarya. Jannarht ce ta miqe jiki a sanyaye tafara takunta na qasaita kmr dawisu ta isa tsakiyar filin, duk inda tayi masu video da masu hotuns suna biyeda ita... tana futowa tsakiya filin kallo ya dawo gareta, shi knshi m.c seda ya girgiza da kyaunnata,mace kmr mtn aljannar...
Suhaim ya taba Anwar yace "ka ganta ko...wallahi itace wadda nagani jiyannan da da bebs dinmu na jiya sukazo..yaka gnta kmr matan indiayawa yaseen ta hadu iya haduwa.."
Anwar da yy mutuwar zaune yace "kai wannan kmr anty jannarht..."
Cikeda rashin fahimta Suhaim yace "eh sunanta jannarht, ashe kasanta Allah yasa yar uwarkuce aini da adai dai wallahi.."
Anwar Kam duk zuciyarshi ta tsinke ..."Kai wallahi kmr tayi yawa..." ya Ciro wayrshi yayi dealing num din hammad amma beyi picking ba... Cikin harshen turanci ta fara jawabi da coll voice dinta me rikita zuciyar me sauraro.
Hammad tayarda car din yy yabar harabar gurin zuciyarshi fal tunani tunani.
Muryarta ta daki dodon kunnen anwar kara gywale Ido yy tabbas babu makawa anty Jannarht ce, rufe idonshi yy ya bude ya kara tabbatrda ita dince tana mgna wushiryarta kasa da sama suna bayyana yyinda haqorinta na maka ke wani haske wal wal, yna haske gurin...
Jiki na rawa Anwar ya mike ya fito daga cikin gurin ya tari napep yace a kaishi hotel din Dan yasan zuwa lokacin hammad ya isa hotel din.
Be kaiga karasawaba ya juyo danya amsa key din room dinshi da gun anwar... Tinda ya shigo gurin yake jiyo murya kmr tata jikinshi har yna rawa yy packing car din ya fito ya kraso inda yake jiyo muryar tata,Amma me baya hangota mutane duk sunbi sun rufe gun,se video sukeyi mata danma akwai security, da wanima seya kaiga isa inda take.
Gabaki daya ilahirin jikinshi rawa yakeyi yyinda bakinshi ke kakkarwa, yna ambato sunanta cikin zazzaqar muryarshi...runtse idonshi yy ya bude a zuciya yace "ya rabbih kasa ba mafarki nakeyiba Allah yasa itace...ya rabbih kasa qarshen whlatace.." Tutture mutane yashigayi danya samu ya dangano da inta take. Segashi tsundum a tsakiyar filin,...wayyooooo...ido ya zuba mata tabbas itace wadda yagani dazu kuma jannarht dinsace..."hasbunallahi wani'imal wakeel.." ya furta yna zubo mata ido kyawunta ya isa kyawunta na rudashi yna gigitashi,bkrmin kyau tayi masaba kmr ya sureta ya gudu... Itama shidin ta zubowa yyindata tsaya da mgnr datakeyi saboda tsabar firgici seda abun mgnr ya fadi a hannunta, ta zubo masa ido ji takeyi kmr a mafarki take ganin black dinta daf da ita... Nanfa kallo ya dawo knsu wanda ke zaune ya tashi tsaye Dan ganin meke faruwa, mc yazama dan kallo...su Aisha da ni'ima da safiya suka matso kusa kusa Dan ganin meke faruwa, ango da amaryama ba a barsu a bayaba. Da Alhaji suhaim.
Kwallah ne suka shiga zirya a kn kuncinshi na murnar ganinta, Nan ya shiga qoqarin karasowa inda take security suka riqeshi ya kwashe ya karasa gabanta ya kamo hannunta, ya tsugunna a kn guiwowinsa, tabbas itace ba wataba. Dago idanuwanshi yy yasauke a knta still hawaye na zirya a kn kuncinsa. "Jannarht..." Ya furta hawaye na yawaita a kn kuncinsa.
Nan masu video suka karu kowa se ciro wayarshi yakeyi yna musu video,camera man da video man Ma Nan suka kara kwazo gun aikinsu..shikam suhaim abun mamaki ya tsaya kallo dukya daburce kanshi ya kulle.. hakanya kasance a bangaren niima da qawayenta.
Kamo hannayenta yy duka biyu hawaye na zirya a kn kuncinshi yace "Ina kika shiga my wife..kina barni da dumbin soyayyarki da kaunarki..dana mutu tabbas da sonkine yy ajalina...ina sonki fiyeda yadda uwa take son danta..Ina sonki fiyeda yadda nakeson kaina..ina sonki fiyeda yadda nakeson rayuwata...inasonki!..Inasonki!!,,..inasonkiiii!!...I can't live without you...Ina sonki flower..." Ya fasheda kuka me tsanani yyinda hawayen ke sauka a kn hannunta.... Runtse idanuwanta tayi tanajin bugun zuciyarta na qaruwa, yyinda hawayen shi dake dika a kn hannunta masu zafie,, zafinsu harga qahon zicciyarta..bude idanuwnta tayi tar a kn kyakyawar face dinshi, cikin lokaci kankani ta hango ramarshi Kiri kiri ta bayyana. zubawa kwayar idonshi,ido tayi..babu abinda take gani se tsabar tsantsar kaunarta da begenta...idanuwantane suka cika da kwallah ganin masoyinta na hawaye,, Kan kace kwabo hawayen sun fara sintiri a kn kuncinta unexpected...
Rungune hannunyenta yy a kirjinshi,cikeda shaukin da bakina baze iya misaltashiba.. "Nasan kina sona..Pls kice kina sona..." Hammad yace still hawayen soyayya na zirya a kn kuncinshi. Itama hawayen takeyi bakinta ya gaza buduwa ballantana tayi mgna...
Nan jikin kowa dake gun yadau sanyi, guri yadau tsit kmr anyi mutuwa, suna kallon zallar ainihin masoyan asali.....
"wallahi na rantse da ubangijina ina sonki... I love you my love know because of who you are..inasonki..ina sonki..fiyeda yadda duk wani masoyi keson abinesonshi..ina sonki fiyeda yadda me rai yakeson ran dake jikinshi....you are my breath!..." Hammad ya fada yna kara fashewa da kuka hannunta rungume a kirjinshi, "Dan allah kice kina sona koda sau dayane..pls kice kna sona kada in mutu banji kin furtamin kalmar I love you ba...plssssssss.....kice kina sona, koda shine kalmar karshe dazanji a rayuwata, inhar nji kalmarnan daga bakinki zanyi mutu