Showing 87001 words to 90000 words out of 171805 words
Chapter 30 - Inso Cuta Ne Book One Complete Hausa Novel
a matukar tashe tace "meke faruwa mama rabi..pls gaggauta sanardani.."
"Hmmmmmm...bari zainabu lokacin bala'i da matsifa yayi, lokacin mummunar jarabawa yayi..wayyooo inama mutuwata nagani da wannan mummunan Al"amarin.."
"Wai menene mama rabi..ki gyamin pls..." Mommah tayi mgnr yynda zuciyrta ke tsananta bugu kmr zata fito fili, tini ta farajin jiri jiri daman a yan kwanakinnan sam batada lafia, kwanta uku kenan bata bacci tsabar tunani da kiyayyar auren Hammad da jannarht dake damunta gashima kwata kwata tadena sa hammad din a idanuwanta, tama mnta rabonshi da gidan,.
"Hmm bari zainabu...Wai kinada labarin karuwarnan har tanada ciki..hmm Allah de yasa dan Hammad ne bana shegeba..."
"What...me kike cewa mama rabi..ban fahimcekiba..wani Hammad din..pls gyamin hopede bade hammad yaronaba ...Dan Allah karkicemin hammad dina..." Mommah ke cewa a kideme,.
"Hmmm...hammad de dakika sani.. and jannarht dakika sani tananan da cikin shege za a mannawa danki.." cewar mama rabi.
Ai mommah Bata karasa jin me mama rabih ke fadaba tayi luhu luhu ta fadi kasa sumammiya....
Am Sorry for the typing erros fans, ana tare one love.
Saadatubintuabdullahi
[10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..58,
Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Nan da Nan Jikintane ya kara mutuwa Jin lallausar fatarshi a jikinta...wata iriyar ajiyar zuciya tasauke jiki a sanyaye... A hnkli ta furta "yanzu me kakeyi inba tabaniba..pls..." Kafinta kaiga krsawa ya tura bakinshi cikinnata ya fara kissin dinta tungue to tungue... Wata iriyar natsuwa tashiga ziyartarsu dukkaninsu..yana tsotsar bakinta yana wani lumshe ido kmr yasamu sweet,, hannunshi na bayanta yana kra rungumota jikinshi..bkramin fllng bane yake ratsata..ji takeyi dama da dama kawai a yaye mata abunnan dake damunta na shaawa ta huta...tunawa da tayi da Hammad ne take wannan mummunan abun..cikin hnzari tadawo hnklinta da Dan sauran kuzarinta ta tureshi daga jikinta. Tini idanuwanshi sunyi red ya kara matsota..ja baya tayi tana fadin "Dan Allah kadena..." Ta fada muryana rawa.
"Haba anty bayan kinsa duk shaawatarh ta tashi..Dan Allah ki temakeni burana ta tashi...." Hammad ya fada cikin shagwaba yana kara matsarta.
Mikewa tayi jiki bb kuzari tana layi Ta isa kujerar dining ta zauna tanajin jikinta na vibrating.. krsowa shima yy yna taba burarshi dake cikin gajeren wandon dake cikin jallabiyar jikinshi.
.. krsowa yy gabanta ganin abinda yakeyi yasata saurin dauke knta hnkli a tashe..Bata taba yarda hammad cikakken mara kunya bane se yau dayake wasa da al'auranshi a gabanta.. cikin shagwaba yace "flower kalli burata ta fara mikewa jin duminki datayi..ko kinaso ki gnta reality." Yy mgnr still yna shafo burar tashi.. ji tayi kmr zata shige kasa dan kunya..daya ambato sunan burar tashi se taji gindinta ya amsa ta rasa dalilin hkn. Zagayowa yayi ta saitin face dinta yna shafar burarshi. "Dan Allah my flower ki tabamin burata kiji yadda tayi saboda ke.."
Runtse idanuwanta tayi gam tana Dan matse cinyoyinta. "Dan Allah hammad kadena pls..ko knaso ka kasheni ne.." tyi mgnr da muryar tausayi.
"Nop banason ki mutu..Amma inaso insaki a duniyar dadih ki bani dama pls..bude idonki kiga abuna ze ratsaki har can ciki Inna hauki zan rinka tabo miki..Allah burata tanada tsowo da kauri.."
Kra runtse idanuwanta tayi kmr tana ganinshi..krsowa yy ya kamo hannunta unexpected kawai taji ya daura a kn burarshi.."huuuuuhhh!..sssssshhhh!!" ya fada dai dai ya dora hannunta kn burarshi. Jin hannunta Kan burarshi bakaramin shaawa bace ta kara taso mataba dukda batajita murarantaba a hannunta Amma a yadda taji jijiyar tashi tasan tanada girma. Qoqarin kwatar hannunta tashigayi daga hannunshi daya rige gam a kn burarshi..Gaza kwatar hannunta tayi daga hannunshi..a hnkli yake moving yana wasa da burarshi a hannunta kai kace cinta yakeyi...irin kmr yadda namiji keyi inysana saman mace."Wayyooo dadih.. Anty bude idonki kiga burata se kumbura takeyi.."
Ji tayi jikinta yahau kyarma kmr ansa mata shocking daga dukkan alamu hammad kasheta yakesonyi....da sauri ta fisge hannunta daga hannunshi. "ka dena.. maganganun.. banzannan.. zaka kasheni..pls na rokeka Dan allah kadena.." tace muryana rawa.
"Me nace Ni.." yy mgnr kmr bashi bane ya gma iskncinba,.
"Pls go out.." tace murya na rawa.
"Aah Ni yau a nan zan kwana.." yy mgnr kmr wani qaramin yaro Dan 5yrs. Irin Shagwababbun yarannan.
Sauke masa sexy eyes dinta tayi dasuka rine da tsantsar shaawar tace "Ai dacan ba Nan kake kwanaba..Dan hk yau bka isaba.."
"Yau zan kwana but inason Jin dumin matata.." yy mgnr bb alamar Wasa a kn fuskarshi.
Wani irin kallo ta watsa masa Dan tasan tsaf ze aikata tinda ya fada.
Murmushi yy yace "nifa kwana kawai nace zanyi bance zanyi miki wani abuba.."
"Dan Allah hammad ka fita.."cewar jannarht.
"nide gaskia bazan fitaba...yunwa nakeji.."yace cikin shagwaba, batada yadda zatayi dashi hk ya zubo musu cuscus da miyan dya dafa musu. Gaza cin abincin tayi se juya spoon kawai takeyi ita ynzu bata abincin takeyiba, ga abincan na damunta inside.
Yana ankare da ita shi knshi ta maza yy yaci abincin ba laifi ya kora drink ya juyoda kallonshi gareta yace "Love naga bakici bane.."
"Naci mna.."
"Ai one spoon nga knyi..ko bakison cuscus dinne in dafa miki abinda kkeso.."
"Nop..naqoshi ynzu anjima zanci.." tace hadi da miqewa ta koma Kan bed din ta kwanta. Ido ya bita dashi. "Ko wani abu na damunkine.."
Bnza tayi dashi danko yawan surutuma bataso, kwashe kyn yy yakai kiching ya tsaya tsaftace kiching din.
Tana ganin ya fitan ta jawo wayrta ta shiga lalubar lmbar hajiyar chardi bugu daya biyu ta daga. Gaisawa sukayi kana jannarht tayi shiru tnason mgna Amma tanajin nauyi. "Menene my doter.." cewar hajiyar chardi. Jannarht tayi kumdun Bala tace "Daman nace ...ammm...meke rage fllngs pls.."
Murmushi hajiyar chardi tayi tace "ga babbban mgni a kusa dake
.mijinki.."
"Dan Allah ki gayamin mommy knga bnda tablet gashi babu hanyar dazan fita in siyo..." Tayi mgnr Hadi da marairaicewa.
"Mijinkifa..ko har ynzu Baki yadda makaman yakinkiba.." cewar hajiyar chardi din.
"Hba mommy nifa bazan iya bude mishi jikinaba Allah yasani kouda zan mutu sede in mutu gaskia aise ya rainani..."cewar jannarht.
Hajiyar chardi tace "ga babban raini nan kina jawa knki..shi kuma ya zuba miki ido yna kallonki gaki mace har mace Amma babu amfani...lefinshine ba laifinkiba.."
"Nide mommy ki gyamin mezanyi amfani dashi abun yana damuna fiyeda yadda yake damuna ada..bejin Yan dabaru..da Allah temakeni ki gyamin."
"Ai dolene yafi nada, saboda knsan Kinsha gyara da Hadi...dakinki fllngs din ki rinka tsarki da ruwan dumi dumi zakiji ddh.."
Godiya tayi mata kna sukayi sallahmah ta mike ta nufa toilet. Duk wyr datakeyi a Kunnen hammad yazo shifowa yaji tna mgnr ya labe. Murmushin kawai yy ya shigo dakin dai dai tashiga toilet. Zaunawa yayi a kn kujerar dining yna fuskantar kofar Toilet din.
Ruwa me dumi dumin tayi tsarkin dashi seta samu sassauci ammafa Abu be tafiba duka.sede tasamu sassauci. Wanke face dinta tayi ta fito daga toilet din. Idanuwanta ya sauka a knshi shima itadin yake kalllo. Sauke knta kasa tayi ta karaso ta zauna gefen bed. "Inaso inyi bacci.." ta fada tana kallon direction din dayake.
"Okay ki kwanta mana..aiba a knki nakeba.." yace a takaice.
"Kaje dakinka mna.."
"Nace miki a nan zan kwana ai.."
"Okay..Ni zan bar mka dakin.." tCe tana miqewa tsaye ta nufa hnyar fita. Ganin da gaske tayi yasashi mikewa yace "karki fita..", tsayawa tayi tace "tou kai ka fita.." yace "okay naji zan fita..Amma Dan Allah xakiyimin Abu daya.." tCe "menene.." ya marairaice face yace "kiyi kissn dina pls.." "Wai meyasa ka rainanine..tace tana kallonshi. "Nibn rainakiba dannace Kiyi kissn Dina..aiba cewa nayiba kihau Kan burata.." dafe kai tayi cike dajin nauyin mgnr tace "ni bacci nkeji inzaka fita ka fita.."
"Zan fita..." Yace Hadi da krsowa inda take tsaye ya manna mata wani azababben kiss a gefen kumcinta wani iri taji a jikinta. "I love youh flower.Ina rokon Allah ya nunamin rnr dazakicemin I love you Nima..sweet Drms my everything.." yna gma fadar hkn ya fice daga dakin Nan ya barta tsaye tanajin kissn din da yy mata yna ratsata. A sukwane ta nufa toilet tayi wnka ta fito tasa sleeping dress ta kwanta zuciyrta fal tunani tunani.. wayrta ta jawo tashiga lalubar num din ummih. Dagawa tayi Nan suka hau fira harda sahura sunyi waya fira sukeyi sosai bama Susan 12:am tayiba. Ummih ce ta ankare tayi mata sallahma ta katse wayr. Kwantawa tyi zuciya fal tunanin Ummih. Seda taci sauran abincin kna ta koma ta kwanta zuciya fal tunanin Ummih komi takeyi seta tuna Ummihn..
Da kyar ya iya bacci zuciyrshi fal tunanin jannarht a kullum kara sonta yakeyi shide komi zatayi masa sonta yake kryi..gashi tana bashi shawara gami da mahaifiyrshi seyaji ta kara shiga zuciyrshi..inhar zeyi 1,second be gntaba se tunaninta ya addabeshi son datakeyi mata baze misaltuba inhar yna gabanta dukse yabi ya daburce. Da tunaninta yy bacci...
Jawaheer ce zaune a falonta jamila na gefenta. "Jamilah na rasa ta ina zan bullowa Al"amarinnan ..gani nakeyi knr burikana a kn hammad baze cikaba." Cewar jawaheer.
Jamilah tace "Meyasa zakice hkn..karki karaya mna qawatarh bnsnki da hkba.."
Jawaheer tace "Dole ince hkn..mama rabi tayi tayi itama ance akwai iskar dasuka hana aci gakaba a knsu..Ni ynzu yaushene burina ze cika na samun hammad gabaki daya Dan Allah ..."
Jamilah tace "indan wannan me saukine qawatar..nifa dukda ban taba ganin kishiyrnan takiba a qaramin alhaki na dauketa."
Jawaheer tace "nimade ada a hkn na dauketa amma gaskia Ni ynzu tsoron lamarin nkeji dukfa tabi ta mallakeshi kullum yna dakinta kinsan wallahi har mamanshi baya gani da mutumci a knta."
Jamilah tace "Kai kji shegiya..tou yanzude knsan yadda zamuyi.."
Jawaheer tace "sekin fada.."
Jamilah tace " knga tinda bakida yadda Zaki fita meze hana ni inje gun bokan muji yadda zece.."
"Yauwa tou nima nyi tunanin hakan..dan Allah ki qoqartamin kije a wannan satin..Dan baki 100k yadda ta kaya se muyi waya.."
Jamilah ace "tou shikenan bb dmwa ..ai aiki kmr anyi angama.."
Jawaheer tace "Allah yasa.." jamilah tace "ameen.." rnr gidan ta wuni se yammaci kna ta bar gidan da alqawarin nan da zuwa jibi zataje naija din. Hkn kou akayi taje tadawo Lafia ta kawowa jawaheer layoyi da magungunan turare a gidan tace ai bokan yace dole seta sa layoyin a dakin jannarht da Hammad. Nan ta rasa yaza tayi gashi ba fita sukeyiba..
After 2days, Shigowa yy dakin tana kwance dukta marairaice kallo daya yy mata ya gane tana cikin damuwar yasan bata wuce dayan biyu kou tunann aurenta dashi kou tunanin na ummihnta. Zaunawa yy gefen gadon ya zuba mata eyes..itakam dake nata eyes din tayi. yace "tashi kishirya inkaiki gida kiga Ummih.."
Zumbur ta mike kmr anyi mata bushara da shiga aljannar ..yna kallonta ta dakko hijjb tasaka tasa takalmi plat shoe tazo ta tsaya gabanshi tace "na shirya.." dmnshi a shirye yke yna sanyeda mnyan kayane tasata gaba yy suka fitou falo yasawa dakin key kmr yadda yasawa nashi dakin key.
A tare suka jero suka fito harabar gidan kmr wasu flowers perfect match kenan. Gaisuwa aka shiga miko musu maaikatan gidan cikin natsuwwa suke amsawa. A sabuwar motar da daddyn Abuja ya bata zasu fita. Dan hk Fito da motar yy dai dai inda take ya bude mata gidan gaba ta shiga cikeda murna dukta kagu tagmta a gidan gun ummih. Tyrda motar yy sukabar gidan jefi jefi Yana juyowa ya kalleta.. hira ya shigayi mata tanade jinshi Amma bata cewa uffan. Har suka isa gidan. Tin kafin ya kaiga yin Packing tashiga qoqarin bude murfin motar.. "ki tsaya mna ingama Packing hajiyatarh.."
Yna gama packing din ta murda murfin motar ya rufe kofar. Juyowa tayi ta kalleshi cikeda zalama tace "meye hk.."
Hammad yy smiling yace "bkm..kawaide nayi wani tunanine xamu juya gida ..''
"Habade bayan munzo kuma kace mu kowa.."
"Yeah saboda ba ynzu ya kamata kizoba.. kamata yy ace da cikina a jikinki.." ya krshe mgnr yna kashe mata ido daya.
Hade rai tayi tace "banason iskanci..budemin in fita.."
"Ni kike cewa bakison iskanci..okay fine.." ya fadi hadi dayima motar key. Yna Shirin juyawa..
Cikin hnzari tace "a'ah badakai nakeba..."
Kashe motar yy yace "nasha dani kike ai.. oya just kiss me..inde Kinason fita a motarnan sekinyimin kiss.."
Zaro ido tayi tace "nide baxanyiba gaskia ..knatajamin rai hba dan Allah."
Hammad yace "niba ja miki rai nayiba...kawai yimin kiss seki fita abinki..dankinyi kissn dina aiba cina kikayiba.."
"Inba haka bafa.." cewar jannarht.
"Semu juya kawai..aibawani abu bane me tsawo..baza kiyiba mukoma din.."?,
Girgiza kai tayi duk zuciyrta na cikin gidan ji takeyi kmr tayi tsuntsuwa taganta cikin falon..
"Okay.. oya yimin kiss..."
Batada yadda zatayi tace "A ina..."
"Tungue to tungue...",
Zaro ido tayi tace ",gaskia bazan iyaba..",
", Okay baza kiyiba fine...bazakiga ummihba yau knga se mujuya kawai...in kin yarda nayi miki ciki sekizo..."
Wannan shine ga abinci kna gani Amma babu halinci. Dasauri tace "Aah Dan Allah..kade Bari inyi kissn kuncinta is okay ma.."
Yace "Ni zakiyima wayau..ni tungue to tungue nkeso only..."
Manage.
[10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..57
Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Sorry for the typing erros.
Se ynzu take nadamar mgnr datayi masa tace "Allah ya kiyaye in nemi izinin kanin bayana..." Tyi mgnr a kule.
Matsawa yy ya dora hannunshi a kn cinyoyinta.. zumbur tayi ta tashi shima tashin yy yace "tsaya in nuna miki ni babbane.." yy mgnr yna qoqarin zame wandon jikinshi...da sauri ta ruga ta shige toilet a tsorace. Murmushi yy yace "dakin tsaya kiga ainihin Niba yaro bane..in kikaga abuna sekin gudu." yna Gama mgnr ya juya yabar dakin yna murmushi. Yna shiga bedroom dinshi kiran mommah ya shigo wayrshi, dagawa yy Hadi da gaisheta.. batare data tsaya amsawaba tace "kna gidan uban waye tin dazu anata buga kofa kunki ku bude.... .." tna fadar hkn ta katse wayr. Hnklinshine ya tashi ya krsa ya bude kofar yga itadince tsaye. Yna bude Mata ya bata hanya ta shigo. Rufe kofar yy ya juyo yna fuskantarta yyindatake karewa gidan kallo ''mommah lafia..ai dakince inzo danazo base kinzoba.."
Yamutsa baki tayi tace "Tou se Kuma gashi nazo sallamamme.." tace tna krsawa ta zauna a kn lallausar kujerar dake falon. Shima krsowar yy ya xauna a kn kujerar, dake fuskntarta. Duk hnklinshi a tashe adduarhshi Allah yasa ba wani balain bane ya kawota. "Ya jawaheer din.." cewar mommah.
"Lafia.." ya amsa murya a karsashe.
Cikin bacin rai ta fara magana "Yanzu Kai bakajin kunyar Allah bakajin tsoronsa..na rashin adalcin da kake aikatawa a gidannan..ace Wai Kai hammadu tinda aka kawo yarinya saboda wulaknci baka shiga dakintaba ..ynzu abinda kakeyi kayi me kyau kenan..kullum knacan gun waccen lalatacciyar Ni kenan ita na haifama Kai ko..kana namiji kakkarfa amma ynzu kazama salame ko..aikinka dayane kazauna kanata bautawa waccen karuwar kou..shine abinda yasa na haifoka ko.."
"Hb mommah bafaa karuwa bace.." cewar hammad.
cikin xafi mommah tace "ba karuwa bace uban mecece ita..ka kiyayeni ka kiyayi duniya..inkanason gamawa da duniya lafiaya kabi abinda nakeso..ka rabu da wannan tsinanniyar la'ananniyar karuwar wadda ta gama zubar da yayanta a titi.."
Hammad yace "nifa mommah ba ruwana da wannan..in duk mazan duniyarnan sun santa a matsayin mace..inasonta shifa so ba ruwanshi da wannan zancen dakikeyi.."
Katseshi tayi dacewa "kaci Kan ubanka kaida soyayyar..ka kuyayenifa Inka kara gayamin knasonta sena daga maka nono kabi duniya Dan ubanka shegen yaro Wanda besan ciwon knshiba..tou wlhy tin wuri ka gaggauta sakinta tin muna mu biyu..inhar kanason samun albarkata da farin cikina ka saki wannan me idon a kyafkyafce.."
Hammad yace "Nifa mommah na gya miki bazan iya sakintaba ..Ni bnga abinda baiwar allahnnan tayi mikiba dakika tsaneta har hakan.. gaskia mommah ki gyara halinki.."
"Na tsaneta din nima ka tsaneni dan ubanka..abinda babba ya hango yaro ko ya hau rimi baze hangoshiba.."
Hammad ya tabe Baki yace "nide babu abinda na hango inba kaunartaba.."
Mommah tace "in bakayimin shuruba sena kwada maka mummunan tafi shege Dan banza sallamamme kawai.. wlhy tin muna shaida juna nidakai ka kiyayeni..."
"Nifa mommah bnda matsala dake kecede kika sawa rnki kiyayyar abinda nakeso..ni kuma abinda nakeso inasonshi abadan da"Iman..."
Cikin zafin Rai mommah tace"Aikou tarena haifeku sekun rabu inhar Ina numfashi ..bazan yardaba karuwa ta haifar min jikaba a cikin gidannan..shegiya Yar iska karuwa me bin mazan mutane..Allah ya isa tsakanina dake..kinbi kin lalatamin yaro..karuwar bnza kawai" ta krshe mgnr tana daga murya...hatta jawaheer dake sama seda taji hkn ya bata tabbacin mommah ce. Jannarht Kam taji komi dasuke fadi tin shigowarta take jiyo komi dasuke cewa a kunnenta hawayene yashiga zirya a kn kuncinta ita kuma nata kaddarar kenan tace a zuciyrta.
"Gaskia mommah kidena ce mata karuwa..inma krwarce Ni inaso.." Ya fada yna mikewa tsaye.da niyar yabarma falon gbki dya.
Itama mikewar tayi, Gyalen dake knta ta cire ta damra a kugu tace "nace mata karuwa ashawo...in wuyanka ya kawo ka tsireni Dan ubanka.."
"Ni bn Isa in tsirekiba a matsayinki na mahaifiya koyarwar addinin isilama be nunamin hknba..Amma gaskia mommah abinda kikeyi is not good ..harga Allah nayi miki biyayya na auren abinda banaso nayi hkri nazauna da ita ..Ni kuma na aura wadda nkeso tashin hnklinki ya hanamu zama saboda Allah..gaskia Ni kina shiga haqqina..."
"Ubanka kaida haqqin..Ka fadamin duk abinda kaga dama inde a kn karuwarnan ne nasan bayin knka bne asiri na aiki anwanke a baka kasha kou.."
"Ni ba abinda aka wanke aka bani.. soyayyace Kuma Allah ne ya doramin.." cewar hammad.
Dakuwa ta mika masa "Dan ubanka in Ina mgna kna mgna senaci mutumcin gidanku Dan bura uba kai..zaka kirawomin Jawaheer kou senaci ubanka.."
"Tana upstairs Nan ne na yanke zata zauna.." yace a takaice. Don beson zuwa.
"Eh saboda kasamu dmr cin amanarta kou kullum kna gindin karuwa.. Dan Allah Inka Isa kaki shiga dakinnata kaga yadda zamuyi dakai..maza ka kirawomin ita.."
Saboda izinin mahaifiya beda yadda zeyine yasashi nufar hnyar upstairs din. dai dai jawaheer din tana sakkowa. Yna ganin itace ya dawo ya zauna. Karasowa tayi sanye takeda riga da skeet matsatse. tna rangwada she's look like Yan gudu evening.
dan rissinawa tyi cikin kilbibi tace ",mommah sannu da zuwa..Ina wuni.."
Washe baki tayi tace "lafia lau yar halaq ya akaji da hkri da gidan miji da tsinanniyar kishiya..toufa sede hkri Allah ya jarabceki da kishiya karuwa.."
Zaunawa tayi gefen mommah ta saddakai kasa kmr salaha. ne dakin tsinanniyar Nan..."
jawaheer na shirin nuna mata dakin .. Hammad ya wurga mata wani mummunan kallo... Jan bakinta tayi tayi shiru.
Ganin hkn yasa mommah miqewa ta nufa dakin jannarht din gadan gadan kmr tasan nanne dakin. Da sauri hammad yazo