Showing 33001 words to 36000 words out of 123508 words

Chapter 12 - Farhatul Qalbi Hausa Novel Complete

Mamugee   

08 Dec 2024

523

masu inganci, kyau da kuma karko acikin farashi mai rahusa.

_Instgram page:J-skincare products_

_Tiktok:jannatskincare_
_whatsapp/Phone number 0813 801 1240_

_KYAU!! INGANCI, DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN: J-SKINCARE PRODUCTS_

_100% tested and trusted_


========


*WASHE-GARI*


*DA* wurwuri ta karasa dukkanin abubuwan da zatayi ta yo wanka . Daki ta shiga ta zura wata doguwar riga da yayar Umma Hadiza ta dinko mata a sallar bara.

Batayi kwalliya ba. Illa dai ta zizara kwalli ta kuma shafa Vaseline (basilin) a labbanta masu taushi.

Ta dakko yar kwalbar turaren ta ta goga a jikinta da kasan hammatar ta bayan ta shafa alumun mai dauke da lemon tsami.

"Sannu Umma! Ya karfin jikin na ki?"

"Da sauki Waheedah.... Ga biredin can. Akwai ruwan zafi a jug dincan da sukari a gefe."

"Tohm Umma."

Nan da nan ta hada shayin. Ta gutsiri biredin tana ci tana hadawa da shayin. Cikin haka yayan su Kamal ya shiga dakin.

"Umma barka da safiya! Ya jikin naki? Allah ya kara miki lapia mai dorewa yasa kaffarane. Amin.."

"Aamin Aamin ....Ya naka jikin?"

"Da sauki Alhamdulillah..."

"Masha Allahu. Allah ya baku lapia yasa kankarar zunubai ce. Amin"

"Aamin. Yaya ina kwana? Ya jikin?"

"Alhamdulillah Waheedah.. Kin tashi lapia?"

"Lapia kalau. "

"Masha Allah..."

Can sai ga Najib ya shigo shima. Hannunsa kan bakin sa yana hamma.

"Ina kwana Umma ya jiki?"

"Da sauki Najib... Ya naka jikin?"

"Da sauki sosai ..."

"Masha Allahu... Allah ya kara lapia Amin."

"Amin...Yaya Kamal ina kwana ya jiki? Ya Waheedah ina kwana?"

"Lapia kalau Najib ..Ya jiki?"

"Alhamdulillah Yaya .."

"Alhamdulillah Najib. Allah kara afuwa "

"Amin Amin Yaya Waheedah."

"Ga kayan karin kumallon naku nan... Waheedah dakko musu."

"Tohm Umma."

Waheedah ta janyo kayan karin ta ajiye agaban su. Kowanne ya hada shayin sa da biredi. Suna ci. A haka har suka kammala.

Kamal yace.

"Umma bari na tashi na tafi ... Kanin malam shuaibu ne ya rasu. Jana'iza karfe 10. "

"Allahu Akbar... Rai yayi halin sa. Allah ka jikan musulmai ka kyautata namu zuwan."

"Amin Amin..."

Haka dai sukaita yan addoin su. Kafin Kamal da Najib su tashi su fita don halartar jana'izar.

Sai da Waheedah ta tabbatar ta kammala duk wasu aiyuka tukun sannan ta dauki kwandon kulolin abincin .

"Umma zan tafi."

"Tohm Waheedah Allah ya kai ki lapia ya dawo da ke lapia. Tsautsayi da asara Allah ya kiyaye. Sharrin mutum dana aljan baki daya Allah ya tsare. Ki kula dai sosai. Yi nayi bari na bari. Duk kuwa da ba halin ki bane. Amman dai ki tsaya amatsayin ki idan kinje. Ki kauda kai akan komai kina ji ko?"

"Eh Umma..."

"Yauwa, To Allah yayi albarka. Dan Allah ki sake yiwa Hajiar godia sosai. Ki kuma ce ina gaysheta. Dan Allah "

"Tohm Insha Allah Umma."

Waheedah ta fice daga gidan. A bakin zaure ta hango mahaifin su malam na lado. Yana jera rake akan wheelbarrow.

"Baba ina kwana.....?"

"Lapia kalau ... Ya jikin Hadizan?" Ya tambaye ta muryar rada rada yana magana yana kalle kallen kofar gidan da kwanar layin. Waheedah tayi murmushi kawai. Kasan zuciyar ta mamakin ashe Umman su zaman su take. Babu auren mahaifin su akanta.

"Ina tambayar ki kinyi shiru "

"Da sauki .. Da sauki jikin."

"Toh Allah yakara lapia. Ki mata sannu idan kin koma."

"Tohm.." kawai Waheedah ta amsa masa. Da ta dan tsaya ko zai ce wani abun dangane da Umman ta su

Wani rake ya dakko ya miqa mata acikin leda fara.

"Ungo kya sha..."

Hannu biyu ta saka ta karbi raken.

"Nagode ... Allah ya karo kasuwa mai albarka."

"Amin...." Ya amsata , Ya cigaba da gugar bayan raken da wuka.

Cigaba da tafiya tayi tana mai jujjuya ledar raken da ke hannun ta. A haka har ta karasa unguwar ta new gra shurah.

Kanta tsaye ta shige gidan bayan ta gaysar da masu gadin dake bakin gate din a zazzaune.

Ta murda kofar sashen na Haj Hameedah. Kofar gam take a rufe ba a bude ba kamar jia. Wani madanni mai zanen (bell) kararrawa ta gani a jikin kofar

Nan da nan ta danna shi sau uku. Ba jimawa kuwa a ka bude mata kofar. Ta shiga ciki bakinta dauke da sallama.

Nadra ce a zaune da Yayan su da suke kira da Zayn. Sai Ahlam daga gege tana danna waya, Tunda ta yi sallama ta shiga ya zuba mata idanu. Dakyar ya janye ya kauda kansa gefe bayan yaci magani.

"Ina kwanan ku?" Ta durkusa har kasa ta gayshe su

Suka amsa da fara'a lullube a fuskokin su. Banda Zayn daya sake tamke tasa fuskar .

"Ina Maa?" Ta tambaya ahankali cikin zazzakar muryar ta.

"Maa tana asibiti. Ba daddwa aka kirata surgery' na gaggawa ta tafi." Nadra ta fada tana murmushi.

"Allah sarki.. Allah ya temaka, Amin."

"Amin . Tace idan kinzo ga abincin ki nan kusa da wata food flask . Na food flask din tace na Umman ku ne "

"Alah sarki. Mungode Γ€llah ya saka da alkhairi."

"Aamin Amin Waheedah. Je kici abincin ko?"

"Ai a koshe na ke....Sai dai ko na kai na Umman mu."

"Hakan ma yayi .."

Ahlam ta dan daga kai kafin tace,

"Waheedah kin iya dama kunu please?"

"Eh Yaya na iya."

"Okay akwai wai garin a kitchen. Pls ki hadamun yanzu. "

"Tohm Yaya...."

Zayn ya bi Ahlam da kallo. A hankali yace,

"Yanzu ke ba zaki dama kunun ba?"

"Ban iya ba ne shysa..." Ta amsa shi kanta tsaye.

Bai sake cewa komai ba. Ya maida kansa kan tv. Hade da kallon agogon da ke daure a wutsiyar hannun sa.

Waheedah na shiga kitchen ta shiga dudduba inda garin yake. Cikin ikon Allah kuwa ta hango shi.

Kasa kunna gas din tayi. Ta sake komawa parlorn.

"Ya Ahlam... Ko zaa kunnamun."

"Okay Gas cooker din?"

"Eh..."

"Nadra kunna mata please."

"Tohm..."

"Kinga uhmm Waheedah please ki soyamun hadda wainar flour pls "

"Tohm...."

Zayn dake jiyo komai ya tabe bakin sa kawai yana girgiza kai.

"Ya akai babes???"

"Bakomai, Ahlam.."

"Ahlam gatsal? Oh please . "

"Ai sunan ki ne.... Shine sunan ki"

"Koma sunana ne ai be kamata kana fadansa zalla ba. Badan pet names.... Taya zamuyi marital life dinmu ba soyayya ne pls...."

"Sanda ZUKATAN mu suka samu FARIN CIKIN kasancewar mu..."

"Bangane ba... Kana nufin yanzu ba acikin farin ciki muke da junan mu ba?.... Zayn Adams.. Bangane ba...


___
J-SKINCARE PRODUCTS..
0813 801 1240
NATION WIDE DELIVERIES.

Black soap
Kiddies Black soap
Sugar body scrub
Body butter
Kojic acid soap
Turmeric soap
Goat milk soap
Honey soap
Carrot soap
Face and body cream
Hair growth oil
Muna yin contact na sabulun cold process ga masu yin biki ko suna
Instgram page:J-skincare products
Tiktok:jannatskincare
Phone number 0813 801 1240


❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯

*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*

*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_*

*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*

πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„

*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*

*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*

INAYA(riba biyu)___mamughee

SANADIN LABARINA___Rano

BABU SO___Billynabdul

FARHATUL K'ALB___Miss xoxo

GURBIN IDO____Huguma

*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*

*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*

Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300

*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*

HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank

*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902

*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107

*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°_*FARHATAL-QALB*_
_(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_
Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β Β  πŸ’ž
_NA_


_NANA HAFSATU_
_(MX)_


_AREWABOOKS:MISSXOXO_
_WATTPAD: MISSXOXO00_


_ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_


_PG:27_


=====


Β  Tunda ya dawo daga office yake a gajiye. Kansa har wani sara sara masa yake yi. Abun ka da farar fata tuni har tayi ja. Jijiya katuwa ta futo radau ta wajen goshin sa.

First aid box ya dakko dake kan beside drawer. Ya bude ya zaro panadol pain and fever . Ya ballo biyu ya kurba da ruwa ya sha.

Ya dan jima a bakin gado yana jiran kan ya dan lafa masa. Dan so yake yaje ya dubo mahaifiyar su ganin motar ta a fake ta dawo.

Kan ya na dan lafa masa ya miqe ya shige bandaki ya watso ruwa. Ya sauya kayan zuwa farar riga ta jallabiya. Da dogon wando aciki da singlet. Ya dakko turaruka ya feshe jikin sa da su.

Ya kullo dakin sa bayan ya kammala ya tunkari sashen Haj Hameedah. Bakinsa nata motsawa sakamakon zikirin da yake yi

Da sallama ya shige cikin gidan. Mahaifiyar tasu na zaune akan kujera hannunta da remote control tana kallon tashar labarai ta aljazeera.

Juyawa tayi tana amsa sallamar sa. Yayinda kunnuwan sa suka dauki sautin karatun Waheedah daketa rerawa a daki.

"Maaa!"

"Na'am Zayn .."

"Ashe kin dawo ...? Ya aiki?"

"Alhamdulillah. Munyi mun kammala lapia sai fatan Allah ya bata lapia Amin "

"Amin Yaa rabbi."

"Tunda na dawo ai ko sama ban hau ba "

"Labarai kike kalla... Amma ai ba murya."

"Eh wallahi. Na rage ne. Saboda karatun Waheedah. Qira'ar dadin sauraro. Kai Alhamdulillahi ala ni'imatul Islam and all it entails."

"Aamin Amin.... Karatun dadi kam."

"Wallahi.Β Β  Karka so kaji yadda nake ji a raina. Beauty with brains. Yarinyar nan tayi kokari wallahi "

Shi dai bai sake cewa komai ba. Illa dai ya maida kansa ga tv da suke kallon kurame.

"Baka da lapia ne."

"Kai na ne yake ciwo."

"Allah ya kara sauki. Ga abincin ka can akan dinning. Na dawo late so spaghetti ce kawai da soyayyen kifi."

"Nagode sosai Maa. Allah ya saka miki da alkhairi."

"Amin..."

Tashi yayi ya tafi dinning din. Kamshin abincin nata dukan hancin sa. Ya ja kujera ya zauna yana mai matso da kayan abincin gaban sa.

Can sai ga Waheedah ta sakko kasan. Caraf suka hada idanuwa da Maa .

Ta zube a kΓ sa fuskarta dauke da murmushi

"Ashe kin dawo? Sannu da zuwa. Ina wuni. Ya aiki?"

"Alhamdulillah Waheedah. Ai na dan jima da dawowa. Ina zaune anan ina sauraron karatun ki da kira'ar ki mai dadin sauraro."

Waheedah tayi murmushi kawai . Kafin tace,

"Umman mu na gayshe ki. Tace a miki godia, Allah ya saka miki da alkhairi Amin."

"Allahumma Aamin....... Kinci abincin rana kuwa?"

"Ai a koshe nake Maa."

"Ah haba dai . Abincin safe ai baya rike ciki Waheedah. Kije kitchen naki yana nan dana Umman ta ku. Sai ki tafi dashi "

"Mungode Allah ya biya ki da aljanna."

"Amin Waheedah. Tare da ku baki daya.... Ina yayyunki maza.?"

"Suna gidah na baro su. Amman daya ne ya girme ni. Muna kiran sa da Yaya Kamal. Dayan kuma kanina ne Najib."

"Allah sarki.. ... Suma suna wani abunne na aiki haka?"

"A'a saboda basuda lapia "

"Toh pha. Wacce irin rashin lapia ce haka?"

"Sickle cell. Amosanin jini."

"Wayyo. SubhanAllah! Allah yabasu lapia mai dorewa Amin . Allah sarki hadiza. Waye me sickler agidan na ku."

"Gaskia ba kowa. Dan de likitoci sunce da Umman mu da baban mu dik AS ne ko me ne shysa suka haifo sikila."

"SubhanAllah. .. Allah yasa kaffarane Amin. Ke de me lapia ce amman ko?"

"Eh ni AS ce .."

"Yauwa gwara da kukayo gwaji. Saboda fadaawa halakar haifo yara marasa cikakkiyar lapiar da za'ayi ta magani har karshen rayuwa."

"Wallahi..." Waheedah ta fada a sanyaye

"Je ki ci abincin Waheedah. Allah ubangiji yana tare da ku. Ya kuma san komai. Da yardar Allah . Zai kawo muku saukin rayuwa kinji?"

"Amin.. Insha Allah ."

"Allah ya basu lapia Amin."

"Amin"

"Idanun ki short sitedness ne ko long?"

"Short ....."

"Allah yabaki lapia kema kinji ko?"

"Amin Maa."

"Yauwa yalla. Je kici abincin. Allahumma bareek."

"Amin Maa."

Mikewa tayi ta shige cikin kitchen din. Babban plate ne da yaji tuwo da miyar egusi da tasha nama.

Basmala tayi. Ta zauna tana ci. Dadin sa baa magana. Ci take tana kada kai. Tana kuma godia agare su.

Tana karasa ci. Ta dauki plate din ta wanko tas. Ta koma parlor wajen su Maa.

"Akwai abunda za'ayi. ?"

"Kwanukan can zaki wanko kawai Waheedah.... Wanda Yayan ku yaci."

"Tohm Maa."

Ta wuce dinning ta dakko kwanukan. Ta kai sink ta wanko su tas ta jera su a plates keeper .

Ta dakko food flask din da akace abincin Umman su ne. Parlorn ta koma ta durkusa tana wa Maa sallama da ke tare da Zayn. Yana zaune a kujerar da ke gefen ta Maa

Kamshin turaren ta yaci ka hancin sa. Sai lumshe idanu yake, Moment dinsu na kwanaki na kara dawo masa .

"Science ki keyi ne ko art?"

"Science.."

"Masha Allah,.. menene future ambition din ki?"

"Inason zama nurse ...."

"Masha Allahu. Allah yabaki iko. Ya bada sa'a Waheedah .."

"Amin Maa."

"Masha Allah......!!! To shikenan Waheedah, ki gayshe da Hadizan kinji? Ki kuma yiwa yan uwan na ki sannu "

"Insha Allah Maa. Zasu ji baki daya "

"Tohm sai da safe. Allah ya kai mu "

"Amin....." Cewar Waheedah. Ta nufi kofa ta bude kofa ta fice.

Tana tafiya akan hanya tana mamakin kirki da mutunci irin na Haj Hameedah. Har zatabi ta layin majalisar su Ibrahim ta fasa.

Ta layin baya ta ketara ta bi. Ta shige gidah bakinta dauke da sallama.

"Ina wuni Marka?"

"Yana gidan uban ki...🀣 Saboda yanzu kuna cin cima mai dadi ta gidan masu hannu da shuni shine kuke hura hanci kuna wami fankama da dagawa. "

Waheedah tayi shiru. Don sam bataga abun da su kayin ba da har Marka ta dameta taketa fadan maganganun marasa dadi

Ji kake kwas ta sakar mata rankwashi a tsakiyar kanta. Waheedah ta dafe wajen da sauri. Idanunta suka cicciko saboda tsananin zafin rankwashin da Markan ta sakar mata.

Da sauri tace da ita cikin ladabi,

"Kiyi hakuri Marka ."

Marka taja dogon tsaki. Ta fi ce waje ranta na dada sosuwa ganin katuwar kular abincin da ke hannun Waheedah. Babban takaicin ta yadda nasu ne abincin sede su sanmata. Abunnan yana ci mata tuwo a kwarya dole ta nemo mafita....

Waheedah ta girgiza kai kawai ta karasa shiga ciki tana sallama. Ta wuce dakin su da sauri tana yiwa mahaifiyar ta sannu .

Taci tuwon sosai Umma Hadiza. Har dare ya kai musu. Suka karasa cinyewa a abincin dare. Marka ma an zuba mata an kai mata ..

Γ—Γ—Γ—Γ—


Rayuwa nata garawa cikin aminci da yardar mai sammai da kassai. Lalle Allah qadirun ne ala manyasha'u.

Sannu ahankali Umma Hadiza sai da tayi kwanaki 10 tana jinya chas. Waheedah ce kullum ke zuwa gidan na The Adams family. Sashen Umma Hadiza.

Sunyi matukar sabo da shakuwa ga dukkanin yan gidan baki daya. Idan ku ka tsame Zayn ku ka ajiye a gefe. Shi kadai ne kaf a The Adams Family basa shiri kwata kwata . Har ta dau rashin shirin su a matsayin tsantsar kiyayya da kyama aganin tah .


❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯❀‍πŸ”₯

*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*

*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_*

*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*

πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„

*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*

*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*

INAYA(riba biyu)___mamughee

SANADIN LABARINA___Rano

BABU SO___Billynabdul

FARHATUL K'ALB___Miss xoxo

GURBIN IDO____Huguma

*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*

*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*

Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300

*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*

HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank

*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902

*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107

*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°πŸ₯°_*FARHATAL-QALB*_
_(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_
Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β  Β Β  πŸ’ž
_NA_


_NANA HAFSATU_
_(MX)_


_AREWABOOKS:MISSXOXO_
_WATTPAD: MISSXOXO00_


_ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_


_PG:28_


========


Shirye-shirya ake gadan gadan na bikin dangin Ambassador Nasser Family.

Gaba daya dukkanin yan dangin ciki da wajen sa sun fara hallara a garin na kano. Wadan da suke Kaduna dana Abuja da Lagos duk sun zo .

Yayin da sauran dangi na Sudan dana Egypt duk sun fara sauka a kasar ta Nigeria.


=========.

Yana zaune a bakin gadon sa. Hannuwan sa dafe da kansa.

Ya sauke ajiyar zuciya a karo na ba adadi. Kasancewar asabar ce ba aiki miqewa yayi ya fita kansa tsaye zuwa sashen mahaifin su.

Da sallama a bakin sa ya shiga babban parlorn dake sashen mahaifin su.

Professor Adams Nasser yana daga zaune akan wata hadaddiyar kujera kirar royal chairs samfurin turkey.

Har kasa ya durkusa ya rissina ya fara gayshe da mahaifin na su cikin biyayyah da ladabi,

"Abiey barka da safiya....!"

Ipad din hannun sa ya ajiye a gefe. Ya daga kansa yana kallon Zayn dake durkushe. A hankali yace da shi,

"Kana lapia ..?"

"Lapia kalau Abiey ..... Ya murar? Allah ya kara afuwa, Aamin."

"Na warware Zayn. Ya aiki?"

"Alhamdulillah Abiey. Muna ta hutun weekends ."

"Masha Allah .. Allah ya temaka "

"Aamin Yaa Rabbi."

"Akwai wani abunne Zayn ..?"

Kasa cewa komai yayi duk kuwa da abunda ke damun sa a kasan zuciyar sa.

"Babu komai ... Abiey "

"Ka tabbata?" Professor Adams ya sake tambayar sa cikin kulawa da lurar yanayin 'dan na sa.

"Eh .. Bakomi Abiey "

"Tou shikenan Zayn. ... Allah ya temaka, Amin"

"Amin Abiey. A huta lapia " Ya sake durkusawa yayi masa sallama ya tafi.

Daga can ya hangota a tsaye suna guje guje da auta Moha . Kayan jikinta sari ne irin na indiya dinnan . Kirar riga da wando. Mayafin kayan ta daura shi akanta .

Mayafin ya zume ya fadi. Yalwataccen gashin kanta baqi na larabawan usuli ya bayyana.

Zayn ya samu kansa da tafiya ahankali. Hannuwan sa acikin aljihun sa biyu na wandon dake jikin sa.

Tafiya yake. Yayinda iska na kadawa ahankali. Yadda suke guje gujen da Moha kwarai matuka ya kawatar da shi. Ya saki tattausan murmushin daya kasa gane na menene.

A haka ya karasa sashen na Haj Hameedah. Moha ya tafi da gudu ya rungume shi . Waheedah tayi saurin jan mayafinta tana gyarawa.

"Akieee. "

"Na'am baby brother. "
Ya dauke shi yana jujjuyawa dashi

"Me kake ci ne ..? Ka kara kiba tubarkaAllah..."

"Anything flour Akieeey .. Su waffles , Pancakes. Pies and the rest "

"Um dan gayu. Maa na ciki?"

"Yep"

"To muje ka rakani."

Suna shiga ciki Waheedah tabi bayan su. Itama bakin ta dauke da sallama

Haj Hameedah na zaune akan kujera tana rubuta sunaye. Hannunta riqe sa biro da notepad.

"Maa "

"Naam Zayn."

"Barka da safiya. "

"Yauwa ... Ka tashi lapia?"

"Alhamdulillah Maa. Ya aiki?"

"Alhamdulillah yau ina off... Sai yamma."

"Masha Allah! Allah ya temaka Amin."

"Aamin Zayn ."

"Waheedah zo muyi hide and seek ..." Moha ya fada yana tsalle.

"Ka kyelata ta huta baby."

"Ah Maa.. inaso muyi shiyasa."

"Waheedah taga ta kanta."

Waheedan ta nufi wajen sa. Ta kama hannun Moha suka fita waje.

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login